• English
  • Business News
Saturday, September 20, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Me Ya Sa Kamfanonin Kasa Da Kasa Ke Da Imanin Gudanar Da Harkokinsu A Kasar Sin?

by Sulaiman
3 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Me Ya Sa Kamfanonin Kasa Da Kasa Ke Da Imanin Gudanar Da Harkokinsu A Kasar Sin?
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

An kammala taron shugabannin kamfanoni na kasa da kasa karo na 6 a birnin Qingdao na kasar Sin. A matsayin sa na muhimmin aikin raya tattalin arziki da cinikayya bisa matakin kasa irinsa na farko da kasar Sin ta kafa, musamman ga kamfanonin kasa da kasa, wannan taron ya janyo baki 570 daga kamfanonin kasa da kasa 465, na nahiyoyi 6 na duniya, wanda ya kai wani babban matsayi a tarihi.

Abun lura a nan shi ne, taron mai taken “kamfanonin kasa da kasa da kasar Sin- hada kan duniya da ci nasara tare”, ya nuna yadda kamfanonin kasa da kasa ke daukar kasar Sin a wani muhimmin matsayi yayin da suke tsara shirin gudanar da ayyukansu a duk fadin duniya.

  • Sin Ta Yi Matukar Allah Wadai Da Hare-Haren Da Amurka Ta Kaiwa Iran
  • Sin A Shirye Take Ta Yi Aiki Da Rasha Don Daukaka Amincewar Juna Ta Fuskar Siyasa Da Karfafa Muradun Juna

“Bosch yana bukatar kasar Sin, yana bukatar damar yin kirkire-kirkire da saurinsu a nan.” Kalaman shugaban reshen kamfanin Bosch na kasar Jamus dake kasar Sin Xu Daquan ke nan, inda ya bayyana ra’ayin bai daya na kamfanonin kasashen waje, wato yin nazari, da kirkire-kirkire a kasar Sin, matakin dake da muhimmanci a yayin da suke gudanar da harkokinsu a duniya. Ta hanyar yin cikakken amfani da kasuwa, da kwararru, da albarkatun kirkire-kirkire na kasar, za a kai ga ƙarfafa kwarewarsu ta yin takara a duniya.

Yanzu haka, ta hanyar kaddamar da jerin matakan samar da sauki da ba da hidima mai inganci a fannin zuba jari, kasar Sin na kokarin samar da muhalli mafi kyau ga kamfanonin kasashen waje don gudanar da harkokinsu. Yang Lan, babbar daraktar kamfanin Herbalife na kasar Amurka dake kula da harkokin Sin tana ganin cewa, ana ta samun kyautatuwar muhallin kasuwanci a kasar Sin. A cewarta, hakan ya karfafa gwiwarsu ta samun dauwamammen ci gaba a kasar Sin, da ma yin amfani da damammaki yadda ya kamata wajen yin takara.

Bisa irin kwarin gwiwar da suke samu, kamfanonin kasashen waje da ke Sin, suna gaggauta tsara shirin gudanar da harkoki a kasar. Kazalika, bisa yanayin da duniya ke ciki na kara tinkarar ra’ayin kashin kai, da kariyar ciniki, matakan da kamfanonin kasashen waje suke dauka sun nuna cewa, ta hanyar hadewa da kasar Sin ne kadai za su iya dunkulewa da duniya yadda ya kamata, kuma zuba jari a kasar Sin na nufin zuba jari a makomarsu ta nan gaba. (Mai fassara: Bilkisu Xin)

Labarai Masu Nasaba

Wang Yi Ya Gana Da Takwaransa Na Kasar Morocco

Peng Liyuan Ta Halarci Bikin Mika Lambobin Yabo A Fannin Raya Ilimin Yara Mata Da Mata Na Hukumar UNESCO 

 


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Rashford Na Fatan Buga Ƙwallo Tare Da Lamine Yamal A Barcelona

Next Post

Mun Gano Wurare 52 Da Ake Aikata Laifuka A Kano – Janar Mai Adda’u

Related

Wang Yi Ya Gana Da Takwaransa Na Kasar Morocco
Daga Birnin Sin

Wang Yi Ya Gana Da Takwaransa Na Kasar Morocco

9 minutes ago
Peng Liyuan Ta Halarci Bikin Mika Lambobin Yabo A Fannin Raya Ilimin Yara Mata Da Mata Na Hukumar UNESCO 
Daga Birnin Sin

Peng Liyuan Ta Halarci Bikin Mika Lambobin Yabo A Fannin Raya Ilimin Yara Mata Da Mata Na Hukumar UNESCO 

1 hour ago
Sin Da Amurka Na Iya Cimma Manyan Nasara Tare In Ji Shugaba Xi
Daga Birnin Sin

Sin Da Amurka Na Iya Cimma Manyan Nasara Tare In Ji Shugaba Xi

2 hours ago
Kamfanin Kasar Sin Ya Bayar Da Gudunmuwar Kayayyaki Ga Wadanda Ambaliyar Ruwa Ta Shafa A Sudan Ta Kudu
Daga Birnin Sin

Kamfanin Kasar Sin Ya Bayar Da Gudunmuwar Kayayyaki Ga Wadanda Ambaliyar Ruwa Ta Shafa A Sudan Ta Kudu

20 hours ago
An Kammala Taron Dandalin Tattauna Batun Tsaro Na Xiangshan
Daga Birnin Sin

An Kammala Taron Dandalin Tattauna Batun Tsaro Na Xiangshan

21 hours ago
Firaministan Sin Zai Halarci Babban Taron Mahawara Na MDD Karo Na 80
Daga Birnin Sin

Firaministan Sin Zai Halarci Babban Taron Mahawara Na MDD Karo Na 80

22 hours ago
Next Post
Mun Gano Wurare 52 Da Ake Aikata Laifuka A Kano – Janar Mai Adda’u

Mun Gano Wurare 52 Da Ake Aikata Laifuka A Kano - Janar Mai Adda’u

LABARAI MASU NASABA

Wang Yi Ya Gana Da Takwaransa Na Kasar Morocco

Wang Yi Ya Gana Da Takwaransa Na Kasar Morocco

September 20, 2025
Peng Liyuan Ta Halarci Bikin Mika Lambobin Yabo A Fannin Raya Ilimin Yara Mata Da Mata Na Hukumar UNESCO 

Peng Liyuan Ta Halarci Bikin Mika Lambobin Yabo A Fannin Raya Ilimin Yara Mata Da Mata Na Hukumar UNESCO 

September 20, 2025
Mun Kawo Ƙarshen Dogon Layin Mai Na Shekara 50 A Nijeriya – Matatar Dangote

Mun Kawo Ƙarshen Dogon Layin Mai Na Shekara 50 A Nijeriya – Matatar Dangote

September 20, 2025
Sin Da Amurka Na Iya Cimma Manyan Nasara Tare In Ji Shugaba Xi

Sin Da Amurka Na Iya Cimma Manyan Nasara Tare In Ji Shugaba Xi

September 20, 2025
Ta Yaya Zan Yi Tattalin Mijina?

Ta Yaya Zan Yi Tattalin Mijina?

September 20, 2025
Ajali: Wasu Ƴan Ƙauye Sun Gujewa Ƴan Bindiga Sun Nutse A Ruwa

Ajali: Wasu Ƴan Ƙauye Sun Gujewa Ƴan Bindiga Sun Nutse A Ruwa

September 20, 2025
Tinubu Ya Halarci Ɗaurin Auren Ɗan Yari, Ya Kai Ziyara Gidan Tsohon Shugaban Ƙasa Buhari

Tinubu Ya Halarci Ɗaurin Auren Ɗan Yari, Ya Kai Ziyara Gidan Tsohon Shugaban Ƙasa Buhari

September 20, 2025
Sabon Kakin Ƴansanda Ya Ziyarci Cibiyar Ƙungiyar Ƴan Jarida A FCT

Sabon Kakin Ƴansanda Ya Ziyarci Cibiyar Ƙungiyar Ƴan Jarida A FCT

September 20, 2025
Nijeriya Na Asarar Dala Biliyan 10.5 Sakamakon Rashin Cin Gajiyar Kashin Dabbobi

Nijeriya Na Asarar Dala Biliyan 10.5 Sakamakon Rashin Cin Gajiyar Kashin Dabbobi

September 20, 2025
Makarantun Da Ba Ƙwararrun Malamai Za Su Rasa Zama Cibiyar Rubuta Jarrabawar NECO

Makarantun Da Ba Ƙwararrun Malamai Za Su Rasa Zama Cibiyar Rubuta Jarrabawar NECO

September 20, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.