• English
  • Business News
Thursday, May 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Me Ya Sa Shirin Kasar Sin Dangane Da Batun Palasdinu Da Isra’ila Ya Samu Amincewar Duniya?

by CGTN Hausa
1 year ago
in Daga Birnin Sin
0
Me Ya Sa Shirin Kasar Sin Dangane Da Batun Palasdinu Da Isra’ila Ya Samu Amincewar Duniya?
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

An Kaddamar Da Yankin Gwajin Aikin Gona Da Sin Ta Gina A Zimbabwe

Shawarwarin Raya Tattalin Arziki Da Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka Sun Haifar Da Managarcin Sakamako

Dangane da jawabin da shugaban kasar Sin Xi Jinping ya gabatar a yayin taron musamman ta kafar bidiyo tsakanin shugabannin BRICS kan batun Palasdinu da Isra’ila a ranar 21 ga wata, jaridar Al Ahram ta kasar Masar ta ruwaito cewa, kasashen Larabawa da na Musulmi suna mayar da hankali kan yadda har kullum kasar Sin take yin adalci kan batun Palasdinu da Isra’ila, sun kuma yaba mata sosai. Ana fatan kasar Sin za ta kara taka rawa kan batun.

Palasdinu da Isra’ila sun dauki wata guda ko fiye da haka suna bude wuta tsakaninsu a wannan karo, inda mutanen kasashen 2 fiye da 15500 suka rasa rayukansu, ciki had da kananan yara fiye da 5800 a zirin Gaza. A wannan yanayi ne a cikin jawabinsa a yayin taron musamman, shugaba Xi ya yi kira ga bangarori masu rikicin su dakatar da tsagaita bude wuta a tsakaninsu nan take, a tabbatar da wucewar kayayyakin agajin jin kai ba tare da tangarda ba, a yi kokarin kaucewa tsanantar rikicin da bazuwar tasirinsa a sauran sassan duniya. Ya kuma jaddada cewa, babbar hanyar kawo karshen rikicin da yaki-ci-yaki-cinyewa tsakanin Palasdinu da Isra’ila ita ce kafa kasashe biyu. Matakai 3 da shugaba Xi ya gabatar, matakai ne da wajibi ne a dauka yanzu da kuma a dogon lokaci, wadanda suka nuna manufar daidaita batun na Palasdinu da Isra’ila yadda ya kamata.

Me ya sa shirin kasar Sin ya samu amincewar Palasdinu da Isra’ila da ma sauran kasashen duniya? Saboda jama’ar Sin na rungumar zaman lafiya da adawa tashin hankali. Har kullum suna bayyana ra’ayoyi da tafiyar da harkoki bisa adalci. Sabanin yadda Amurka take mara wa Isra’ila baya, kasar Sin ba ta nuna son kai kan batun na Palasdinu da Isra’ila, tana yin adalci tsakanin bangarorin 2. Ta yi matukar fatan za a dakatar da bude wuta a tsakanin Palasdinu da Isra’ila, su yi zaman tare cikin lumana. Har kullum kasar Sin na rungumar gaskiya da adalci.(Tasallah Yuan)

 


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: BRICSFOCACSin
ShareTweetSendShare
Previous Post

Mun Ciwo Bashin Biliyan 100 Don Gudanar Da Ayyukan More Rayuwa – Gwamnan Bauchi

Next Post

Tinubu Ya Dawo Abuja Daga Kasar Jamus

Related

An Kaddamar Da Yankin Gwajin Aikin Gona Da Sin Ta Gina A Zimbabwe
Daga Birnin Sin

An Kaddamar Da Yankin Gwajin Aikin Gona Da Sin Ta Gina A Zimbabwe

3 minutes ago
Shawarwarin Raya Tattalin Arziki Da Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka Sun Haifar Da Managarcin Sakamako
Daga Birnin Sin

Shawarwarin Raya Tattalin Arziki Da Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka Sun Haifar Da Managarcin Sakamako

2 hours ago
Shugaba Xi Ya Amsa Wasikar Da Jagoran Da Ya Kafa Majalisar Cinikayya Ta Denmark A Sin Ya Aike Masa
Daga Birnin Sin

Shugaba Xi Ya Amsa Wasikar Da Jagoran Da Ya Kafa Majalisar Cinikayya Ta Denmark A Sin Ya Aike Masa

3 hours ago
Xi Jinping Ya Gana Da Takwarorinsa Na Kasashen Colombia Da Chile
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Ya Gana Da Takwarorinsa Na Kasashen Colombia Da Chile

21 hours ago
Yadda Kasar Sin Ke Kokarin Gina Tashar Bincike A Sama Da Tubalin Kasar Duniyar Wata
Daga Birnin Sin

Yadda Kasar Sin Ke Kokarin Gina Tashar Bincike A Sama Da Tubalin Kasar Duniyar Wata

22 hours ago
Kasar Sin Za Ta Inganta Cikakken Tsarin Fitar Da Ma’adanai Zuwa Ketare Don Kiyaye Tsaron Kasa
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Za Ta Inganta Cikakken Tsarin Fitar Da Ma’adanai Zuwa Ketare Don Kiyaye Tsaron Kasa

24 hours ago
Next Post
Tinubu Ya Dawo Abuja Bayan Kai Ziyara Saudiyya Da Guinea Bissau

Tinubu Ya Dawo Abuja Daga Kasar Jamus

LABARAI MASU NASABA

An Kaddamar Da Yankin Gwajin Aikin Gona Da Sin Ta Gina A Zimbabwe

An Kaddamar Da Yankin Gwajin Aikin Gona Da Sin Ta Gina A Zimbabwe

May 15, 2025
HOTO: Ofishin Tsohon Shugaban Kasa Shagari Bayan Shekara 42

HOTO: Ofishin Tsohon Shugaban Kasa Shagari Bayan Shekara 42

May 15, 2025
Shawarwarin Raya Tattalin Arziki Da Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka Sun Haifar Da Managarcin Sakamako

Shawarwarin Raya Tattalin Arziki Da Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka Sun Haifar Da Managarcin Sakamako

May 15, 2025
‘Yan Bindiga Sun Sace Sarki Mai Daraja Ta Ɗaya A Kogi

‘Yan Bindiga Sun Sace Sarki Mai Daraja Ta Ɗaya A Kogi

May 15, 2025
Shugaba Xi Ya Amsa Wasikar Da Jagoran Da Ya Kafa Majalisar Cinikayya Ta Denmark A Sin Ya Aike Masa

Shugaba Xi Ya Amsa Wasikar Da Jagoran Da Ya Kafa Majalisar Cinikayya Ta Denmark A Sin Ya Aike Masa

May 15, 2025
An Bayar Da ₦95m Ga Iyalan Maharba Da Mutanen Da ‘Yan Ta’adda Suka Kashe A Bauchi

An Bayar Da ₦95m Ga Iyalan Maharba Da Mutanen Da ‘Yan Ta’adda Suka Kashe A Bauchi

May 15, 2025
NNPP Ta Tafka Asara, Ƴan Majalisa 2 Daga Kano Sun Koma APC

NNPP Ta Tafka Asara, Ƴan Majalisa 2 Daga Kano Sun Koma APC

May 15, 2025
Ya Kamata A Kori Ministan Ilimi – Aisha Yesufu

Ya Kamata A Kori Ministan Ilimi – Aisha Yesufu

May 15, 2025
Lassa Da Shawara Sun Kashe Mutum 183 A Jihohi 36 Da Abuja

Lassa: Mutane 138 Sun Rasu, 717 Sun Kamu A Jihohi 18 – NCDC

May 15, 2025
Wa Suka Fi Cancanta A Nada Ministocin Tinubu?

Tinubu Ya Ƙaddamar Da Dakarun Da Za Suke Tsaron Daji Don Yaƙar ‘Yan Ta’adda

May 15, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.