ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, November 14, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mene Ne Dalilin Da Ya Sa Kamfanonin Waje Su Zuba Jari Ga Kasar Sin?

by CGTN Hausa and Sulaiman
1 year ago
Jari

An gudanar da bikin baje kolin zuba jari da cinikayya na kasa da kasa na kasar Sin karo na 24 (CIFIT) a birnin Xiamen na lardin Fujian dake kasar tun daga ranar 8 zuwa 11 ga wannan wata, kuma an kebe wani bangare na musamman na zuba jari ga kasar Sin karo na farko, da mai da hankali ga sabon karfin samar da hajoji da hidimomi masu karko, kuma ‘yan kasuwa kimanin dubu 80 daga kasashe da yankuna 120 sun halarci bikin. Bisa kididdigar da aka yi, an cimma yarjejeniyoyin hadin gwiwa 688 a yayin bikin, yawan jarin da aka shirya zubawa ya kai Yuan biliyan 488.92.

 

Bikin shi ne biki na farko da Sin ta gudanar game da batun zuba jari bayan da aka gudanar da cikakken zama na 3 na kwamitin kolin Jam’iyyar Kwaminis ta kasar Sin JKS karo na 20, wanda ya kasance muhimmin dandalin fahimtar Sin da neman dama a Sin ga kamfanonin kasashen waje. Wakilan kamfanonin kasa da kasa sun bayyana cewa, ya kamata a rungumi damar kasuwar kasar Sin, an yawaita ambaton kalmomin “zuba jari ga kasar Sin” a yayin bikin.

ADVERTISEMENT

 

Kasuwar kasar Sin ta kiyaye samar da dama ga duniya. An kiyaye kyautata tsarin kashe kudi, da sa kaimi ga samar da kayayyaki da hidimomi masu inganci. Haka zalika kuma kasar Sin tana da kwarewa wajen samar da kayayyaki, hakan ya ba da tabbaci ga kamfanonin kasashen waje da su zuba jari da gudanar da ayyukansu. Kana kirkire-kirkire ya zama muhimmin karfi wajen sa kaimi ga bunkasuwar tattalin arzikin kasar Sin, saboda karin kamfanonin kasashen waje sun maida kasar Sin a matsayin wurin yin kirkire-kirkire. A yayin bikin a wannan karo, an gabatar da rahoton zuba jarin Sin da kasar ta zuba a kasashen waje na shekarar 2024, an ce, kasar Sin ta kasance kasa ta biyu mafi jawo jarin waje a duniya a shekarar 2023, Sin ta ci gaba da kasancewa kasa mafi jawo jarin kasa da kasa a duniya. (Zainab Zhang)

LABARAI MASU NASABA

Kalubalantar Ka’idar “Kasar Sin Daya Tak A Duniya” Tamkar Wasa Da Wuta Ne

Sin: Ya Zama Wajibi Japan Ta Janye Kalamanta Dangane Da Taiwan 

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Kalubalantar Ka’idar “Kasar Sin Daya Tak A Duniya” Tamkar Wasa Da Wuta Ne
Daga Birnin Sin

Kalubalantar Ka’idar “Kasar Sin Daya Tak A Duniya” Tamkar Wasa Da Wuta Ne

November 14, 2025
Sin: Ya Zama Wajibi Japan Ta Janye Kalamanta Dangane Da Taiwan 
Daga Birnin Sin

Sin: Ya Zama Wajibi Japan Ta Janye Kalamanta Dangane Da Taiwan 

November 13, 2025
Li Qiang Zai Halarci Tarukan SCO Da G20 Tare Da Ziyarar Aiki A Zambia
Daga Birnin Sin

Li Qiang Zai Halarci Tarukan SCO Da G20 Tare Da Ziyarar Aiki A Zambia

November 13, 2025
Next Post
Jam’iyyar PDP Ta Janye Daga Shiga Zaɓen Ƙananan Hukumomi A Kebbi

Kwangilar Biliyan 30: PDP Ta Bukaci EFCC Ta Binciki Gwamnatin Sakkwato

LABARAI MASU NASABA

GORON JUMA’A

GORON JUMA’A

November 14, 2025
Kalubalantar Ka’idar “Kasar Sin Daya Tak A Duniya” Tamkar Wasa Da Wuta Ne

Kalubalantar Ka’idar “Kasar Sin Daya Tak A Duniya” Tamkar Wasa Da Wuta Ne

November 14, 2025
Musulmin da Aka Kashe  A Zamfara, Katsina Da Sokoto Sun Ninka Na Kiristoci A Tsakiyar Najeriya: MACBAN

Musulmin da Aka Kashe  A Zamfara, Katsina Da Sokoto Sun Ninka Na Kiristoci A Tsakiyar Najeriya: MACBAN

November 14, 2025
Manzon Allah (SAW) A Matsayin Dan Gatan Allah 

Manzon Allah (SAW) A Matsayin Dan Gatan Allah 

November 14, 2025
Fansho Da Garatuti A Kano: Yau Fari Gobe Tsumma: Martani

Fansho Da Garatuti A Kano: Yau Fari Gobe Tsumma: Martani

November 14, 2025
Kofin Duniya: Nijeriya Za Ta Fafata Da DR Congo A Wasan Ƙarshe

Kofin Duniya: Nijeriya Za Ta Fafata Da DR Congo A Wasan Ƙarshe

November 14, 2025
Masana’antu Masu Zaman Kansu A Arewa Sun Yi Maraba Da Harajin Kashi 15 Na Shigo Da Man Fetur

Masana’antu Masu Zaman Kansu A Arewa Sun Yi Maraba Da Harajin Kashi 15 Na Shigo Da Man Fetur

November 14, 2025
Ronaldo Na Fuskantar Dakatarwar Wasanni Biyu Bayan Samun Jan Kati

Ronaldo Na Fuskantar Dakatarwar Wasanni Biyu Bayan Samun Jan Kati

November 14, 2025
Editoci Sun Yi Gargadi Kan Rushewar Kafofin Yada Labarai Sakamakon Matsin Tattalin Arziki

Editoci Sun Yi Gargadi Kan Rushewar Kafofin Yada Labarai Sakamakon Matsin Tattalin Arziki

November 14, 2025
Kotu Ta Yanke Wa Mutum 4 Hukuncin Kisa Kan Kashe Wani Makanike A Kano

Kotu Ta Yanke Wa Mutum 4 Hukuncin Kisa Kan Kashe Wani Makanike A Kano

November 14, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.