• English
  • Business News
Friday, October 31, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mene Ne Ma’anar Sakon Xi Jinping Kan Zagayowar Ranar Kafuwar JKS?

by CMG Hausa
2 years ago
JKS

Ranar 1 ga watan Yuli ne aka cika shekaru 102 da kafuwar Jam’iyyar Kwaminis ta Kasar Sin wato JKS. A daidai lokacin da ake bikin wannan rana, babban sakataren kwamitin tsakiyar JKS, shugaban kasa, kana, shugaban kwamitin soja na kasar Sin, Xi Jinping ya bukaci a warware matsalar musamman dake gaban jam’iyyar, da kyautata tsarin gudanarwar harkokin jam’iyyar daga dukkan fannoni, da kara kwarewar aikin jami’an kasar, ta yadda za su ba da gudummawa wajen farfado da al’ummar Sinawa baki daya. Mene ne ma’anar sakon da Xi Jinping ya bayar, kuma mene ne alakar mulkin jam’iyya da na kasa?

Duk wanda ya fahimci tarihin kasar Sin ya san cewa, tarihin kasar Sin cikin shekaru 100 da suka gabata, ba a iya raba shi da jam’iyyar kwaminis ta kasar Sin ba, kuma tasowa ko faduwar kasar yana da alaka da jam’iyyar Kwaminis ta kasar Sin. A cikin shekaru 100 da suka gabata, nasarar da JKS ta samu ya dogara ne kan jagoranci mai karfi, raya kanta, da gudanar da ayyukanta yadda ya kamata.

A halin yanzu, Xi na ci gaba da jagorantar aikin yin kwaskwarima ga JKS, ya kuma tsaya tsayin daka wajen gudanar da ayyukan JKS bisa tsari, da yin kwaskwarima, domin warware matsala ta musamman dake gaban wannan babbar jam’iyya a duniya, ta yadda jam’iyyar za ta ci gaba da ba da jagoranci ga kasar Sin, a kokarin wadatar da al’ummar ta, da neman farfadowar kasar Sin, gami da shimfida zaman lafiya mai dorewa, da tabbatar da jin dadin al’umomin duniya baki daya.

Xi Jinping na mai da matukar hankali kan gudanarwar harkokin JKS, inda ya bukaci a gudanar da harkokin JKS kamar yadda aka tsara a dukkan fannoni, kuma, ya hada wannan bukata tare da aikin gina kasa mai tsarin gurguzu ta zamani a dukkan fannoni, da zurfafa aikin kwaskwarima a dukkan fannoni, da gudanar da ayyukan kasa bisa doka a dukkan fannoni, wadanda suka kasance babbar manufa da babban tsarin gudanar da harkokin kasar Sin, lamarin da ya nuna dangantakar dake tsakanin JKS da aikin zamanintar da kasa, wayewar kan kasa, farfadowar kasa. Ma’ana, bin jagorancin JKS shi ne tushen gudanar da harkokin kasa kamar yadda ake fata. (Mai Fassarawa: Maryam Yang)

 

LABARAI MASU NASABA

CMG Ta Kammala Gabatar Da Rahoto Kan Ganawar Shugabannin Sin Da Amurka

Ministan Wajen Malawi: Tsarin Ci Gaban Kasar Sin Ya Samar Da Darussa Ga Kasashe Masu Tasowa

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

CMG Ta Kammala Gabatar Da Rahoto Kan Ganawar Shugabannin Sin Da Amurka
Daga Birnin Sin

CMG Ta Kammala Gabatar Da Rahoto Kan Ganawar Shugabannin Sin Da Amurka

October 31, 2025
Ministan Wajen Malawi: Tsarin Ci Gaban Kasar Sin Ya Samar Da Darussa Ga Kasashe Masu Tasowa
Daga Birnin Sin

Ministan Wajen Malawi: Tsarin Ci Gaban Kasar Sin Ya Samar Da Darussa Ga Kasashe Masu Tasowa

October 31, 2025
Xi: A Shirye Sin Take Ta Hada Hannu Da Canada Wajen Mayar Da Dangantakarsu Bisa Turbar Da Ta Dace
Daga Birnin Sin

Xi: A Shirye Sin Take Ta Hada Hannu Da Canada Wajen Mayar Da Dangantakarsu Bisa Turbar Da Ta Dace

October 31, 2025
Next Post
gaza

Kura Ta Turnike Majalisar Dattawa Kan Nadin Shugaban Marasa Rinjaye

LABARAI MASU NASABA

CMG Ta Kammala Gabatar Da Rahoto Kan Ganawar Shugabannin Sin Da Amurka

CMG Ta Kammala Gabatar Da Rahoto Kan Ganawar Shugabannin Sin Da Amurka

October 31, 2025
Ministan Wajen Malawi: Tsarin Ci Gaban Kasar Sin Ya Samar Da Darussa Ga Kasashe Masu Tasowa

Ministan Wajen Malawi: Tsarin Ci Gaban Kasar Sin Ya Samar Da Darussa Ga Kasashe Masu Tasowa

October 31, 2025
Xi: A Shirye Sin Take Ta Hada Hannu Da Canada Wajen Mayar Da Dangantakarsu Bisa Turbar Da Ta Dace

Xi: A Shirye Sin Take Ta Hada Hannu Da Canada Wajen Mayar Da Dangantakarsu Bisa Turbar Da Ta Dace

October 31, 2025
Donald Trump Zai Gurfana A Gaban Kotu Kan Tuhumar Da Ake Masa

Trump Ya Ayyana Nijeriya A Matsayin Ƙasar Da Rayuwar Kiristoci Ke Cikin Hatsari

October 31, 2025
Yadda Waliyin Amarya Ya Sace Sadaki A Kano

An Tsare Wani Mutum A Gidan Yari Kan Zargin Kashe Matarsa Saboda Ƙuli-Ƙuli A Kano

October 31, 2025
Xi Ya Gabatar Da Rubutaccen Jawabi Ga Taron Kolin Shugabannin Masana’antu Da Kasuwanci Na APEC

Xi Ya Gabatar Da Rubutaccen Jawabi Ga Taron Kolin Shugabannin Masana’antu Da Kasuwanci Na APEC

October 31, 2025
Gwamna Uba Sani Ya Gabatar Da Kudirorin Raya Jihar Kaduna A Taron Ƙoli Na Biranen Asiya A Dubai 

Gwamna Uba Sani Ya Gabatar Da Kudirorin Raya Jihar Kaduna A Taron Ƙoli Na Biranen Asiya A Dubai 

October 31, 2025
Ya Kamata Sin Da Amurka Su Zama Kawayen Juna Ba Abokan Gaba Ba

Ya Kamata Sin Da Amurka Su Zama Kawayen Juna Ba Abokan Gaba Ba

October 31, 2025
Zaben 2027 Zai Kasance Ne Tsakanin Mulkin Tinubu Da Zabin Ƴan Nijeriya —Atiku Abubakar

Zaben 2027 Zai Kasance Ne Tsakanin Mulkin Tinubu Da Zabin Ƴan Nijeriya —Atiku Abubakar

October 31, 2025
Makarantar Kogi Poly Ta Bankaɗo Masu Ƙirƙirar Takardun Kammala Karatu na Bogi

Makarantar Kogi Poly Ta Bankaɗo Masu Ƙirƙirar Takardun Kammala Karatu na Bogi

October 31, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.