• English
  • Business News
Wednesday, September 17, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Miji Da Mata Sun Samu karin Girma Zuwa Farfesa A BUK

by Idris Aliyu Daudawa
8 months ago
in Labarai
0
Miji Da Mata Sun Samu karin Girma Zuwa Farfesa A BUK
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Jami’ar Bayero ta Kano, (BUK)ta samu wani gaggarumin ci gaba wajen karawa miji da mata girma zuwa mukamin Farfesa Suleiman Mainasara Yar’adua da Aisha Haruna, da suka yi wa zuwa mukamin. Wannan samun ci gaban an same shi ne bayan auren da suka yi wanda ya shafe shekara 24 da kuma aiki  tukurun da suka yi wa ita jami’ar.

Ma’auratan irin ci gaban da suka rika samu da karin girma wata manuniya ce ga aiki tukuru wanda suke yi, mai da hankali, da kuma jajircewa da ayyukansu na koyarwa a jami’ar.Shi dai Farfesa Yar’adua, mai fada aji ne kan lamarin daya shafi ci gaban harkar sadarwa,ya bada muhimmiyar gudunmawa ta vangaren ta hanyar bincke wallafe- wallafe.

  • Jami’ar Bayero Ta Fito Da Kurakuran Da Ake Tafkawa A Rediyo Da Talabijin
  • Binciken Jami’ar Bayero Ya Gano A Hoton Yatsa Za A Iya Gane Mai Cutar Daji – Farfesa Darma

Matar shi, Farfesa Aisha Haruna, wata shahararriya ce kan aikin lauyan da ya shafi al’umma,ta bunkasa shi sashen nata ta hanyar maida hankali kan lamarin daya shafi hakkin dan Adam da kuma lamarin daya shafi zamantakewa,siyasa da al’adun da suka shafi yadda al’umma suka sauya.

Ci gaban nasu ba kawai ya tsaya a jami’ar bane har ma da sauran al’umma da harkokin su suka shafi lamarin koyarwa a jami’a.Tunawa da ayyukan da suka yi ya nuna ana sane da duk abubuwan da suka yi lokaci ne na yin abin da ya kasance yanzu.

Farfesa Yar’adua da Farfesa Aisha Haruna sun nuna jin dadinsu ga karin girman da aka yi masu na mukamin Farfesa, yin hakan ya nuna suna da kudurin ci gaban dukkan vangarorin karatun da kowa yafi kwarewa, ta kuma taimakawaci gaban jami’ar.

Labarai Masu Nasaba

Mataimakin Shugaban Jam’iyyar APC Na Nasarawa, Aliyu Barde, Ya Rasu

Sowore Ya Maka DSS, Meta da X A Kotu Kan Take Masa Haƙƙi

Sun bayyana cewa “daga su zuwa mukamim Farfesa hakan zai basu kwarin gwiwa su mai da hankalinsu kan ci gaban jami’ar,” sun bayyana hakan ne a kafar sadarwa ta mujallar jami’ar mai suna the BUK Bulletin. Al’ummar jami’ar sun taya mijin da matar, inda suka nuna irin jin dadin da suka yi dangane aiki tukuru da hadin gwiwarsu a matsayin wata manuniya ce ga samun nasarar harkokin koyarwar ta. Ci gaban da suka samu ya nuna sun sa hakuri da kuma lamarin tuntuvar wasu kafin, a kai ga cimma shi muradin.

Da suka kasance suna mutane na farko a matsayin miji da mata a lokacin da ake ciki wadanda suka kai ga samun mukamin Farfesa a duk a rana daya a jami’ar Bayero, ita sa’ar ta su ta kasance a matsayin wani abin alfahari ga abokan aikinsu da kum dalibai.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Bayero
ShareTweetSendShare
Previous Post

Shawarar Ziri Daya Da Hanya Daya Ta Kawo Moriya Ga Bunkasar Masar

Next Post

Ya Kamata Senegal Ta Dauki Kasar Sin A Matsayin Abin Koyi Wajen Samun Ci Gaba

Related

Mataimakin Shugaban Jam’iyyar APC Na Nasarawa, Aliyu Barde, Ya Rasu
Labarai

Mataimakin Shugaban Jam’iyyar APC Na Nasarawa, Aliyu Barde, Ya Rasu

1 minute ago
Sowore Ya Maka DSS, Meta da X A Kotu Kan Take Masa Haƙƙi
Manyan Labarai

Sowore Ya Maka DSS, Meta da X A Kotu Kan Take Masa Haƙƙi

2 hours ago
Saudiyya Ta Saki ‘Yan Nijeriya 3 Da Aka Yi Wa Sharrin Safarar Ƙwayoyi
Manyan Labarai

Saudiyya Ta Saki ‘Yan Nijeriya 3 Da Aka Yi Wa Sharrin Safarar Ƙwayoyi

3 hours ago
Sauye-sauyen Manufofin Gwamnati Na Iya Hana Masu HND Zuwa NYSC
Labarai

An Yi Garkuwa Da Wani Mai Hidimar Ƙasa Da Ɗalibi A Jos

12 hours ago
Da Ɗumi-ɗumi: Tinubu Ya Dawo Abuja Bayan Hutun Sati 2 A Ƙasar Faransa
Labarai

Da Ɗumi-ɗumi: Tinubu Ya Dawo Abuja Bayan Hutun Sati 2 A Ƙasar Faransa

13 hours ago
Sojoji
Labarai

Sojoji Sun Harbe Wasu ‘Yan Ta’adda 2 A Taraba

14 hours ago
Next Post
Ya Kamata Senegal Ta Dauki Kasar Sin A Matsayin Abin Koyi Wajen Samun Ci Gaba

Ya Kamata Senegal Ta Dauki Kasar Sin A Matsayin Abin Koyi Wajen Samun Ci Gaba

LABARAI MASU NASABA

Mataimakin Shugaban Jam’iyyar APC Na Nasarawa, Aliyu Barde, Ya Rasu

Mataimakin Shugaban Jam’iyyar APC Na Nasarawa, Aliyu Barde, Ya Rasu

September 17, 2025
Sowore Ya Maka DSS, Meta da X A Kotu Kan Take Masa Haƙƙi

Sowore Ya Maka DSS, Meta da X A Kotu Kan Take Masa Haƙƙi

September 17, 2025
Saudiyya Ta Saki ‘Yan Nijeriya 3 Da Aka Yi Wa Sharrin Safarar Ƙwayoyi

Saudiyya Ta Saki ‘Yan Nijeriya 3 Da Aka Yi Wa Sharrin Safarar Ƙwayoyi

September 17, 2025
Babban Jirgin Ruwan Kasar Sin Ya Nufi Yankin Tekun Kudancin Kasar Domin Gwaji Da Samar Da Horo

Babban Jirgin Ruwan Kasar Sin Ya Nufi Yankin Tekun Kudancin Kasar Domin Gwaji Da Samar Da Horo

September 16, 2025
Shawarwarin Sin: Ingantattun Hanyoyi Masu Sauki Na Warware Sabani

Shawarwarin Sin: Ingantattun Hanyoyi Masu Sauki Na Warware Sabani

September 16, 2025
Sauye-sauyen Manufofin Gwamnati Na Iya Hana Masu HND Zuwa NYSC

An Yi Garkuwa Da Wani Mai Hidimar Ƙasa Da Ɗalibi A Jos

September 16, 2025
Sin Da Amurka Sun Yi Tattaunawar Keke-da-keke Kan Batutuwan Cinikayya Da Manhajar TikTok

Sin Da Amurka Sun Yi Tattaunawar Keke-da-keke Kan Batutuwan Cinikayya Da Manhajar TikTok

September 16, 2025
Da Ɗumi-ɗumi: Tinubu Ya Dawo Abuja Bayan Hutun Sati 2 A Ƙasar Faransa

Da Ɗumi-ɗumi: Tinubu Ya Dawo Abuja Bayan Hutun Sati 2 A Ƙasar Faransa

September 16, 2025
Sin Da Ghana Na Fadada Hadin Gwiwa A Bangaren Ciniki Da Zuba Jari

Sin Da Ghana Na Fadada Hadin Gwiwa A Bangaren Ciniki Da Zuba Jari

September 16, 2025
Sojoji

Sojoji Sun Harbe Wasu ‘Yan Ta’adda 2 A Taraba

September 16, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.