• Leadership Hausa
Saturday, April 1, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mourinho Ya Ce Kwallon Osimhen Tana Kama Da Ta Drogba

by Abba Ibrahim Wada
2 months ago
in Wasanni
0
Mourinho Ya Ce Kwallon Osimhen Tana Kama Da Ta Drogba
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Mai koyar da ‘yan wasan kungiyar kwallon kafa ta Roma Jose Mourinho ya kamanta dan wasan gaban Napoli Bictor Osimhen da Didier Drogba, inda ya kara da cewa zai iya sayensa da a ce yana aiki da kungiyar da ke da kudi sosai.

Amma kuma Mourinho, dan asalin kasar Portugal ya gargadi dan wasan gaban na Nijeriya kan zuwa gasar Premier League ta kasar Ingila a irin salon wasan da yake yi.
Mourinho na magana ne a taron manema labarai, bayan kammala wasansu da Napoli, wanda suka yi rashin nasara 2-1 a filin was ana Maradona da ke birnin Naples a kasar ta Italiya.

  • Osimhen Ya Lashe Kyautar ‘Globe Soccer’ Ta Duniya

”Osimhen kamar Drogba yake, amma Didier ba ya faduwa da gangan saboda haka na fada masa cewa ya ci kwallo mai kyau kuma akwai bukatar ya daina faduwa da gangan”, in ji Mourinho.

Mourinho ya ce kwallon da ya ci ta kayatar, domin ya taba cin irinta a farko haduwar su a wannan kaka, saboda haka dan wasa ne mai kyau sai dai dole ya daina faduwa da gangan.

Kungiyar kwallon kafa ta Napoli ce ke jan teburin Serie A da maki 53 a wasanni 20, kuma sau daya aka doke ta ta kuma yi canjaras biyu sannan ta bai wa Inter Milan da ke binta maki 13 wadda ke da maki 40, sai Lazio da Atalanta da AC Milan masu maki 38 kowannen su.

Labarai Masu Nasaba

Ibrahimovic Ya Karya Tarihin Dino Zoff

Saura Wasanni 10 Arsenal Ta Lashe Kofin Firimiyar Ingila

ShareTweetSendShare
Previous Post

Shawarar Halifa Sanusi Ga ‘Yan Nijeriya Kan Maye Tsoffin Kudi

Next Post

An Yi Korafi Kan Cin Mutuncin Da Ake Yi Wa Binicius Junior

Related

Ibrahimovic Ya Karya Tarihin Dino Zoff
Wasanni

Ibrahimovic Ya Karya Tarihin Dino Zoff

14 hours ago
Saura Wasanni 10 Arsenal Ta Lashe Kofin Firimiyar Ingila
Wasanni

Saura Wasanni 10 Arsenal Ta Lashe Kofin Firimiyar Ingila

15 hours ago
Ahmed Musa Ya Kamo Tarihin Da Zidane Ya Kafa A Kwallon Kafa
Wasanni

Ahmed Musa Ya Kamo Tarihin Da Zidane Ya Kafa A Kwallon Kafa

3 days ago
Mesut Ozil Ya Yi Ritaya Daga Buga Kwallo Yana Da Shekaru 34
Wasanni

Mesut Ozil Ya Yi Ritaya Daga Buga Kwallo Yana Da Shekaru 34

1 week ago
UEFA Za Ta Biya Magoya Bayan Liverpool Kudin Tikitin Su
Wasanni

UEFA Za Ta Biya Magoya Bayan Liverpool Kudin Tikitin Su

3 weeks ago
Ighalo Yana Son Osimhen Ya Koma Manchester United
Wasanni

Chelsea Ta Shiga Zawarcin Victor Osimhen

3 weeks ago
Next Post
An Yi Korafi Kan Cin Mutuncin Da Ake Yi Wa Binicius Junior

An Yi Korafi Kan Cin Mutuncin Da Ake Yi Wa Binicius Junior

LABARAI MASU NASABA

An Yanke Wa Wasu ‘Yan China 2 Hukuncin Daurin Shekaru 12 A Sakkwato

An Yanke Wa Wasu ‘Yan China 2 Hukuncin Daurin Shekaru 12 A Sakkwato

March 31, 2023
Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Irin Su Na Farko A Duniya

Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Irin Su Na Farko A Duniya

March 31, 2023
Zababben Gwamnan Katsina Ya Gana Da Buhari, Ya Ce Matsalar Tsaro Zai Fi Bai Wa Muhimmanci 

Zababben Gwamnan Katsina Ya Gana Da Buhari, Ya Ce Matsalar Tsaro Zai Fi Bai Wa Muhimmanci 

March 31, 2023
Kasar Sin Ta Bayar Da Shawarwari Dangane Da Yadda Za A Aiwatar Da Sanarwar Vienna Yadda Ya Kamata

Kasar Sin Ta Bayar Da Shawarwari Dangane Da Yadda Za A Aiwatar Da Sanarwar Vienna Yadda Ya Kamata

March 31, 2023
Mutum 14 Sun Shiga Hannun ‘Yan Sanda A Kano Kan Aikata Fashi Da Makami

Mutum 14 Sun Shiga Hannun ‘Yan Sanda A Kano Kan Aikata Fashi Da Makami

March 31, 2023
Ana Fatan A Hada Kai Wajen Shawo Kan Kalubalen Dake Addabar Duniya

Ana Fatan A Hada Kai Wajen Shawo Kan Kalubalen Dake Addabar Duniya

March 31, 2023
Ba Zan Tsoma Baki A Gwamnatin Abba Ba –Kwankwaso

Ba Zan Tsoma Baki A Gwamnatin Abba Ba –Kwankwaso

March 31, 2023
Taron Kolin Demokuradiyya Na Amurka Ya Shaidawa Duniya Ma’auni Biyu Da Amurka Ta Dauka Kan Batun Demokuradiyya

Taron Kolin Demokuradiyya Na Amurka Ya Shaidawa Duniya Ma’auni Biyu Da Amurka Ta Dauka Kan Batun Demokuradiyya

March 31, 2023
Har Yanzu Ni Ke Da Cikakken Iko A Matsayin Gwamnan Kano —Ganduje Ga Abba Gida-Gida

Har Yanzu Ni Ke Da Cikakken Iko A Matsayin Gwamnan Kano —Ganduje Ga Abba Gida-Gida

March 31, 2023
Boao: Kasar Sin Ta Karfafa Gwiwar Kasa Da Kasa

Boao: Kasar Sin Ta Karfafa Gwiwar Kasa Da Kasa

March 31, 2023
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.