• English
  • Business News
Wednesday, July 2, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Muhimmancin Koya Wa Yara Sana’a

by Sister Iyami Jalo
3 years ago
in Sana'a Sa'a
0
Muhimmancin Koya Wa Yara Sana’a
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Assalamu alaikum iyaye sannunmu da sake haduwa cikin filin mu mai far in jini RAINO DA TARBIYYA.

A yau filin namu zai yi tsokaci ne a kan koya wa yara dogaro da kai ta hanyar sana’a. Yana da kyau bayan yara sun dawo makaranta ya kasance akwai wata sana’a da suke yi wanda za su taimaki kansu har su taimaki iyayensu a gaba. Barin yara ba tare da abinyi ba hatsari ne mai girman gaske.

  • ICPC Za Ta Hada Hannu Da Kungiyar Masu Kula Da Sana’ar POS

Wasu iyaye kan yi kuskuren kyale yaro ya yi ta rayuwa a haka ba tare da an koya masa fafutukar neman na kai ba wanda hakan ba daidai ba ne kuma ba gata ba ne.

Akwai kanana sana’o’i na cikin gida wanda ba lallai yaro sai ya fita talla ba a gida ma za a zo a saya.

Iyaye mu dauki nuna wa yaro dogaro da kai ta hanyar sana’a da muhimmanci saboda halin rayuwa, akwai mutuwa fa!. Sai kuga wasu yaran in iyaye sun rasu sun barsu ba sana’a sai su tagayyara wani lokaci har su lalace saboda rashin kudi.

Labarai Masu Nasaba

Sana’ar Hada Sabulun Aloe Vera

Masu Harkar PoS Sun Bayyana Dalilin Karin Kudin Cire Kudi

Sana’a tana da rana da kuma rufa asiri. Idan yaro na sana’a iyaye kan huta da tambayar kudin kitso ga mace ko kudin aski ga yaro namiji.

Yana kuma kawar da hankalin yaro ga fadawa hanyar lalacewa don yana da abin yi.

Allah ya bamu ikon koya musu sana’a don dogaro da kansu.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Allah Ya Yi Wa Sarkin Funakaye, Alhaji Mu’azu Muhammad Kwairanga, Rasuwa

Next Post

Harkokin Gidan Dirama Daga Bakin Ma’abotansa

Related

Sana’ar Hada Sabulun Aloe Vera
Sana'a Sa'a

Sana’ar Hada Sabulun Aloe Vera

5 months ago
Masu Harkar PoS Sun Bayyana Dalilin Karin Kudin Cire Kudi
Labarai

Masu Harkar PoS Sun Bayyana Dalilin Karin Kudin Cire Kudi

7 months ago
Akwai Dimbin Alhairi A Harkar Kasuwanci Na Kirifto – Khadija Ahmad
Labarai

Akwai Dimbin Alhairi A Harkar Kasuwanci Na Kirifto – Khadija Ahmad

10 months ago
Dangote Ya Soki Sabon Tsarin Gwamnatin Tinubu
Manyan Labarai

Dangote Ya Soki Sabon Tsarin Gwamnatin Tinubu

12 months ago
Shara
Sana'a Sa'a

Sarrafa Daskararriyar Shara

2 years ago
Halin Da Masu Kananan Sana’o’i Ke Ciki (3)
Sana'a Sa'a

Halin Da Masu Kananan Sana’o’i Ke Ciki (3)

2 years ago
Next Post
dirama

Harkokin Gidan Dirama Daga Bakin Ma’abotansa

LABARAI MASU NASABA

Arsenal Ta Sayi Kepa Daga Chelsea

Arsenal Ta Sayi Kepa Daga Chelsea

July 2, 2025
Ba Zan Bar Jam’iyyar PDP Ba – Gwamna Muftwang

Ba Zan Bar Jam’iyyar PDP Ba – Gwamna Muftwang

July 2, 2025
David Mark Da Aregbesola Sun Zama Shugaba Da Sakataren Jam’iyyar ADC

David Mark Da Aregbesola Sun Zama Shugaba Da Sakataren Jam’iyyar ADC

July 2, 2025
‘Yan Bindiga Sun Sake Kashe Mutum 6 A Ƙauyukan Filato, Sun Jikkata Wasu

Rikicin Gonar Gado Ya Yi Ajalin Mutum Ɗaya, An Ƙone Gidaje A Filato

July 2, 2025
An Dakatar Da Shugaban APC Na Jihar Nasarawa

An Dakatar Da Shugaban APC Na Jihar Nasarawa

July 1, 2025
Tawagar Gwamnatin Tarayya Da Ɗangote Sun Halarci Jana’izar Aminu Ɗantata A Saudiyya

Tawagar Gwamnatin Tarayya Da Ɗangote Sun Halarci Jana’izar Aminu Ɗantata A Saudiyya

July 1, 2025
An Gudanar Da Bikin Daga Tuta Da Bikin Murnar Cika Shekaru 28 Da Dawowar Yankin HK Karkashin Kasar Sin

An Gudanar Da Bikin Daga Tuta Da Bikin Murnar Cika Shekaru 28 Da Dawowar Yankin HK Karkashin Kasar Sin

July 1, 2025
Ɗantata: Majalisar Dattawa Ta Ɗage Taron Jin Ra’ayin Jama’a A Arewa maso Yamma

Ɗantata: Majalisar Dattawa Ta Ɗage Taron Jin Ra’ayin Jama’a A Arewa maso Yamma

July 1, 2025
Kayan Aro Baya Rufe Katara

Kayan Aro Baya Rufe Katara

July 1, 2025
Gwamnatin Zamfara Ta Tabbatar Da Kashe Manyan Mayakan Bello Turji Fiye Da 100

Askarawan Zamfara Sun Kashe Riƙaƙƙen Ɗan Bindiga, Kacalla Ɗanbokolo Ubangidan Turji

July 1, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.