ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

ICPC Za Ta Hada Hannu Da Kungiyar Masu Kula Da Sana’ar POS

by Rabi'u Ali Indabawa
4 years ago
ICPC

Hukumar yaki da Cin Hanci da Rashawa ta Nijeriya ICPC za ta hada hannu da Kungiyar Masu Tsaftace Sana’ar hada-hadar kudi wato (APOSUN), domin ganin ta dakile masu aikata cin hanci da rashawa da kuma zamba da kuma almundahana ta na’urar POS a fadin Nijeriya baki daya.

Daraktan Dake Kula Da Sashen Ilimantarwa Da Bin Diddigi Ayyukan Huhumar ICPC, Mista Abia Udofia ne ya bayyana haka a lokacin da ya wakilci Shuagaban hukumar ta ICPC Farfesa Bolagi Owasanya, yayin da kungiyar ta APOSUN ta kai masa ziyara a shelkwatar hukumar dake Abuja babban birnin Nijeriya.

  • Kotu Ta Daure Fasto Da Wasu 2 Kan Zargin Yin Sojan Gona Da Sunan Jami’an EFCC, ICPC A Akwa Ibom

Da yake yin maraba ga jagororin kungiyar na masu sana’ar POS mai inkiya da APOSUN, Darakatan Dake Kula Da Sashen Ilimantarwa da Bin Diddigi Dangane da Ayyukan Hukumar, Mista Abia Udofia, ya ce a shirye hukumar take wajen ganin ta yi aiki da duk wata harkalla da ake yi a sana’ar, tare da taimaka wa kungiyar ta yadda za ta sauke nauyin da ya rataya a wuyanta na yaki da cin hanci da rashawa a tsakanin hukumomin gwamnati da ma cibiyoyi masu zaman kansu a Nijeriya.

ADVERTISEMENT

Ya yi marhaban da lale tarea da nuna farin ciki ziyarar ta su inda ya kara da cewa, wannan tunani da ya kamata a yi la’akari da shi duba da irin yadda ake dada samun karuwar mazambata da maha’inta a kowacce fuska ta hada-hadar kudi.

A karshe ya yi wa ‘yan kungiyar fatan alheri da addu’ar samun nasara kan ayyukan da kungiyar ta sa gaba.

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

A nasa bangaren, Shugaban Kwamitin Amintattu Na Kungiyar ta APSUN Barasta Abdullahi Gurin, ya bayyana gamsuwarsa bisa yadda Hukumar ta Yaki Da Cin Hanci Da Rashawa ICPC ta karbe su hannu bibiyu, ya kuma bayar da tabbacin ba da gagarumar gudummwa ga hukumar a kokarinta na ganin ta dakile kuruciyar bera a tsakanin al’umar kasar.

Barristan ya ci gaba da cewa, mun yunkura kan rage ayyukan ma’aikata na sace-sacen kudn gwamnati, wannan sana’ a ta POS za ta taimaka matuka wajen rage wadannan sace-sace, domin idan ma’aikaci ya zo da wata hulda da ya saci kudaden gwamnati, za mu iya ba da bayanai ko kuma mu nuna hakan ba zai yiwu ba.

“A yanzu haka dai kungiyar ta APOSUN na cigaba da kai ziyara ga masu ruwa da tsaki a fadin Nijeriya a yunkurin da take yi wajen ganin ta tsaftace sana’ar POS, nan ba da jimawa bane kuma kungiyar ta APOSUN za ta gudanar babban taronta na kasa a Nijeriya wanda zai ba ta daman gudunar ayyukanta babu kakkautawa.

ICPC
Rabi'u Ali Indabawa
+ postsBio
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    NSCDC Ta Cafke Mutum 10 Da Ake Zargi Da Satar Kayan Gwamnati Da Kuma Fashi A Kano
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Ƴansanda Su Ƙi Karɓar Cin Hancin Naira Miliyan 500 Daga Hannun Dillalin Miyagun Ƙwayoyi
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Ƙasashen DR Congo Uganda Da Sudan Sun Haɗa Kai Domin Yaƙar Ibola
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Zafin Rana Ya Yi Ajalin Mutum 16 A Indiya

MASU ALAKA

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada
Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa
Labarai

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili
Manyan Labarai

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Next Post
Kokarin CBN Kan Farfado Da Noman Kwakwar Manja Don Samar Wa Nijeriya Kudaden Musaya

Kokarin CBN Kan Farfado Da Noman Kwakwar Manja Don Samar Wa Nijeriya Kudaden Musaya

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.