• English
  • Business News
Friday, October 31, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mummunar Hatsarin Mota Ya Ci Rayukan Mutum 18 A Babbar Hanyar Legas Zuwa Ibadan

by Khalid Idris Doya
3 years ago
legas

Wani mummunar hatsarin mota ya ci rayukan mutum 18 a gadar Isara da ke kusa da babbar hanyar Legas zuwa Ibadan a ranar Asabar.

Hukumar Kiyaye Aukuwar Hadura ta Kasa (FRSC) ta tabbatar da aukuwar lamarin. 

  • Nijeriya Na Bukatar Shugaba Nagari Da Zai Ceto Ta Daga Kangi – Sheikh Assufiyyu

Jami’in watsa labarai na FRSC, Bisi Kazeem, ya shaida ta cikin wata sanarwar da ya fitar a ranar Lahadi cewa, “Daga rahoton binciken hadarin da ya faru da ya rutsa da motoci guda uku dauke da fasinjoji 25 da suka kunshi maza 6 manya, babbar mace guda, yaro karami, da wasu mutum 17 da ba iya gano yanayinsu ba sun kone kurmus ba tare da ana iya ganesu ba.

“Daga cikin wannan adadin, mutum 18 sun mutu, sauran bakwai din kuma sun gamu da munanan raunuka da suka hada da manyan maza biyar, babbar mace guda da karamin yaro.”

Ya kara da cewa, binciken ya nuna cewa musabbabin hadarin da ya kunshi motoci kirar Mazda biyu da Previa bus shine gudun wuce sa’a da kuma karya dokokin tuki.

LABARAI MASU NASABA

Matsalar Tsaro: Ko Sabbin Shugabannin Rundunar Soji Za Su Kawo Sauyi?

An Yi Wa Yara Sama Da Miliyan Biyu Allurar Rigakafin Mashaƙo Da Sankarau A Zamfara

Kazalika, sanarwar ta ce Babban Shugaban Hukumar ta FRSC, Dakta Boboye Oyeyemi, ya gargadi direbobi da su rika kokarin kauce wa tukin dare, tare da jawo hankalinsu su bi ka’idojin tuki a kowani lokaci domin kiyaye rayukansu da na fasinjojin da suke dibowa.

  • https://leadership.ng/just-in-17-die-in-fatal-crash-on-lagos-ibadan-expressway/

Da yake magana dangane da jerin hadarin ababen hawa da suka auku da karfe 10:20 na daren ranar Asabar a kusa da gadar Isara (KM 61-750) da ke kan babbar hanyar Legas zuwa Ibadan, ya jajanta wa iyalan wadanda abin ya rutsa da su.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Matsalar Tsaro: Ko Sabbin Shugabannin Rundunar Soji Za Su Kawo Sauyi?
Manyan Labarai

Matsalar Tsaro: Ko Sabbin Shugabannin Rundunar Soji Za Su Kawo Sauyi?

October 31, 2025
An Yi Wa Yara Sama Da Miliyan Biyu Allurar Rigakafin Mashaƙo Da Sankarau A Zamfara
Labarai

An Yi Wa Yara Sama Da Miliyan Biyu Allurar Rigakafin Mashaƙo Da Sankarau A Zamfara

October 30, 2025
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi
Labarai

‘Yansanda Sun Ceto Mutum Ɗaya, Sun Kama Mace Da Zargin Garkuwa Da Mutane A Dajin Kwara 

October 30, 2025
Next Post
Ban Taba Umartar Kiristoci Su Sayi Bindiga Ba — Fasto Adeboye

Ban Taba Umartar Kiristoci Su Sayi Bindiga Ba — Fasto Adeboye

LABARAI MASU NASABA

Matsalar Tsaro: Ko Sabbin Shugabannin Rundunar Soji Za Su Kawo Sauyi?

Matsalar Tsaro: Ko Sabbin Shugabannin Rundunar Soji Za Su Kawo Sauyi?

October 31, 2025
An Gudanar Da Taron Kasa Da Kasa Na Tattaunawa Kan Kirkire-kirkire Da Bude Kofa Da Raba Damar Samun Ci Gaba A Colombo

An Gudanar Da Taron Kasa Da Kasa Na Tattaunawa Kan Kirkire-kirkire Da Bude Kofa Da Raba Damar Samun Ci Gaba A Colombo

October 30, 2025
An Yi Wa Yara Sama Da Miliyan Biyu Allurar Rigakafin Mashaƙo Da Sankarau A Zamfara

An Yi Wa Yara Sama Da Miliyan Biyu Allurar Rigakafin Mashaƙo Da Sankarau A Zamfara

October 30, 2025
Sin Ta Fitar Da Jerin Sakamakon Tattaunawar Tattalin Arziki Da Cinikayya Da Tawagar Kasar Da Ta Amurka Suka Cimma 

Sin Ta Fitar Da Jerin Sakamakon Tattaunawar Tattalin Arziki Da Cinikayya Da Tawagar Kasar Da Ta Amurka Suka Cimma 

October 30, 2025
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

‘Yansanda Sun Ceto Mutum Ɗaya, Sun Kama Mace Da Zargin Garkuwa Da Mutane A Dajin Kwara 

October 30, 2025
Babban Daraktan Sakatariyar APEC: Sin Tana Ba Da Gudummawar Ba Da Jagoranci A APEC

Babban Daraktan Sakatariyar APEC: Sin Tana Ba Da Gudummawar Ba Da Jagoranci A APEC

October 30, 2025
Barcelona Na Shirin Ɗauko Victor Osimhen Na Galatasaray

Barcelona Na Shirin Ɗauko Victor Osimhen Na Galatasaray

October 30, 2025
Kasar Sin Ce Ke Da Sama Da Rabin Muhimman Makaloli Na Duniya

Kasar Sin Ce Ke Da Sama Da Rabin Muhimman Makaloli Na Duniya

October 30, 2025
Tinubu Ya Yi Wa Shugabannin Tsaro Ado Da Sabbin Muƙamai

Tinubu Ya Yi Wa Shugabannin Tsaro Ado Da Sabbin Muƙamai

October 30, 2025
Bunkasar Fannin Kirkire-Kirkiren Fasahohi Na Sin Alheri Ne Ga Dukkanin Duniya Ba Barazana Ba

Bunkasar Fannin Kirkire-Kirkiren Fasahohi Na Sin Alheri Ne Ga Dukkanin Duniya Ba Barazana Ba

October 30, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.