ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, July 29, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Nijeriya Na Bukatar Shugaba Nagari Da Zai Ceto Ta Daga Kangi – Sheikh Assufiyyu

by Sulaiman
4 years ago
Nijeriya

An bayyana cewa Nijeriya na matukar bukatar shugaba jajirtacce, wanda zai ceto kasar daga kalubalen da ta ke ciki, wanda kuma yana da bukatar a bi shi da addu’a don samun nasara.

Shugaban kungigiyar Malamai Masana Ilimin Alkaluma ta Nijeriya Sheikh Habibi Abdullah Assufiyyu ne ya yi wannan Kira a lokacin gudanar da wata addu’ar neman zaman lafiya da ci gaba mai dorewa ga kasar nan, wanda ya gudana a Kano.

  • ‘Yan Bindiga Sun Kashe Soji 30, Mobal 7 Da Sauran Mutane Da Dama A Neja

Daga nan sai Shaikh Assufiyyu ya yi nuni da cewa shi a nasa ganin, dan takarar Shugaban Kasa na Jam’iyar PDP, Kuma tsohon mataimaki shugaban Kasa Alhaji Atiku Abubakar ne ya dace da wannan mukami bisa la’akari da gogewarsa a harkar shugabanci.

ADVERTISEMENT

Ya ce Alhaji Atiku Abubakar a matsayinsa na tsohon mataimakin shugaban kasa yana da kwarewa ta musamman da zai kawo karshen matsalar tsaro da kuma rashin aikin yi da ya addabi al’umma, musamman Matasa.

Daga karshe, ya yi kira ga al’ummar kasar da su zabi shugaba nagari mai kishin kasa Wanda zai ceto Kasar daga kangin da ta fada, kuma ‘yan kasa su bishi da addu’o’i na samun zaman lafiya.

LABARAI MASU NASABA

Babu Wani Ɗan Nijeriya Da Zai Kwana da Yunwa — Remi Tinubu

2027: Gwamnan Kaduna Ya Sanar Da Sabon Mataimakinsa A Zaɓen Gwamna

Nijeriya
Sulaiman
+ postsBio
  • Sulaiman
    Babu Wani Ɗan Nijeriya Da Zai Kwana da Yunwa — Remi Tinubu
  • Sulaiman
    Kotun Ɗaukaka Ƙara Ta Soke Umarnin Cire Rajistar ADC Da Wasu Jam’iyyu Huɗu
  • Sulaiman
    Kayayyaki Masu Fasahar AI Sun Zamo Sabbin Abubuwa Masu Tasiri A Cinikin Waje Na Kasar Sin
  • Sulaiman
    2027: Gwamnan Kaduna Ya Sanar Da Sabon Mataimakinsa A Zaɓen Gwamna

MASU ALAKA

Sana’ar Ƙosai: Remi Tinubu Ta Yi Kira ga Burna Boy da Davido Su Taimaka wa Talakawa
Labarai

Babu Wani Ɗan Nijeriya Da Zai Kwana da Yunwa — Remi Tinubu

July 28, 2026
Ruwa
Manyan Labarai

2027: Gwamnan Kaduna Ya Sanar Da Sabon Mataimakinsa A Zaɓen Gwamna

July 28, 2026
Rimin-gado Ya Gargaɗi ‘Yan Siyasa Kan Batun Yi Wa ‘Yan Daba Alfarma A Kano
Manyan Labarai

Rimin-gado Ya Gargaɗi ‘Yan Siyasa Kan Batun Yi Wa ‘Yan Daba Alfarma A Kano

July 28, 2026
Next Post
‘Yan APC Dubu 5,000 Sun Sauya Sheƙa Zuwa PDP A Katsina

'Yan APC Dubu 5,000 Sun Sauya Sheƙa Zuwa PDP A Katsina

LABARAI MASU NASABA

Sana’ar Ƙosai: Remi Tinubu Ta Yi Kira ga Burna Boy da Davido Su Taimaka wa Talakawa

Babu Wani Ɗan Nijeriya Da Zai Kwana da Yunwa — Remi Tinubu

July 28, 2026
Kotun Ɗaukaka Ƙara Ta Dakatar Da INEC Game Da Soke Rajistar ADC Da Wasu Jam’iyyu

Kotun Ɗaukaka Ƙara Ta Soke Umarnin Cire Rajistar ADC Da Wasu Jam’iyyu Huɗu

July 28, 2026
Kayayyaki Masu Fasahar AI Sun Zamo Sabbin Abubuwa Masu Tasiri A Cinikin Waje Na Kasar Sin

Kayayyaki Masu Fasahar AI Sun Zamo Sabbin Abubuwa Masu Tasiri A Cinikin Waje Na Kasar Sin

July 28, 2026
Ruwa

2027: Gwamnan Kaduna Ya Sanar Da Sabon Mataimakinsa A Zaɓen Gwamna

July 28, 2026
Xi Jinping Ya Yi Bayani Kan Ayyuka Masu Nasaba Da Sinawan Dake Ketare

Xi Jinping Ya Yi Bayani Kan Ayyuka Masu Nasaba Da Sinawan Dake Ketare

July 28, 2026
Xi Ya Tattauna Da Shugaban Slovak A Beijing

Xi Ya Tattauna Da Shugaban Slovak A Beijing

July 28, 2026
Rimin-gado Ya Gargaɗi ‘Yan Siyasa Kan Batun Yi Wa ‘Yan Daba Alfarma A Kano

Rimin-gado Ya Gargaɗi ‘Yan Siyasa Kan Batun Yi Wa ‘Yan Daba Alfarma A Kano

July 28, 2026
Wang Jian: Muna Fatan Mutanen Afirka Za Su Kara Cin Gajiyar Fasahar AI

Wang Jian: Muna Fatan Mutanen Afirka Za Su Kara Cin Gajiyar Fasahar AI

July 28, 2026
An Kaddamar Da Shirye-Shiryen Hadin Gwiwar Likitanci Tsakanin Sin Da Afirka A Habasha

An Kaddamar Da Shirye-Shiryen Hadin Gwiwar Likitanci Tsakanin Sin Da Afirka A Habasha

July 28, 2026
Peter Obi Ɗan Kasuwa Ne Don Haka Bai Dace Ya Zama Shugaban Ƙasa Ba – Oshiomhole

Peter Obi Ɗan Kasuwa Ne Don Haka Bai Dace Ya Zama Shugaban Ƙasa Ba – Oshiomhole

July 28, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.