• English
  • Business News
Saturday, September 13, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mun Karbi Rancen Dala Biliyan 1 Don Tallafa Wa Matatar Man Dangote —NNPC

by Bello Hamza and Sulaiman
9 months ago
in Labarai
0
NNPCL
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kamfanin man fetur na Nijeriya (NNPCL) ya bayyana cewa gwamnatin tarayya ta hannun kamfanin ta karbo rancen dala biliyan daya domin tallafa wa aikin matatar man Dangote a lokacin da ta fuskanci wasu matsaloli na kudi.

 

Babban jami’in yada labarai na kamfanin NNPC, Olufemi Soneye, ne ya bayyana hakan a lokacin da yake jawabi a taron masu ruwa da tsaki kan harkokin makamashi a Abuja.

  • Kasar Sin Na Adawa Da Danne Kamfanoninta Da Amurka Take Yi Bisa Fakewa Da Batun Tsaron Kasa
  • Shugaban Sin Ya Jinjinawa Nasarorin Da Yankin Macao Ya Samu Cikin Shekaru 5 Da Suka Gabata

Da yake karin haske kan nasarorin da babban kamfanin mai na kasa a karkashin jagorancin Malam Mele Kyari ya samu, Sonoye ya ce, “ A karkashin jagorancin Mele Kyari mai hangen nesa, kamfanin NNPC Ltd ya samu nasarori masu ywa, inda ya sake fayyace yadda harkar man fetur da iskar gas ta Nijeriya ke tafiya.

 

Labarai Masu Nasaba

Gwamna Lawal Ya Tallafa Wa Ƙananan ’Yan Kasuwa Da Sama Da Naira Biliyan Ɗaya

Akpabio Da Abbas Sun Yi Gargaɗi Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido

“Sake bude matatar man ta Fatakwal ya nuna wani gagarumin sauyi a yunkurin Nijeriya na samun wadatar makamashi, yana mai jaddada aniyar kamfanin na farfado da aikin tace man fetur a kasar nan.

 

“Haka zalika, NNPC ta yi nasarar daukar iskar Gas (CNG) a matsayin wata hanyar samar da makamashi, wanda zai bai wa ‘yan Nijeriya mafita a cikin tsadar makamashi a duniya.

 

“Shawarwari mai muhimmanci na samun lamunin dala biliyan 1 da NNPC ta goyi bayan ya taka rawar gani wajen tallafa wa matatar man Dangote a lokacin da ake fama da matsalar rashin mai, wanda ya bayar da hanyar samar da kafa matatar mai ta farko mai zaman kanta a Nijeriya. Wannan yunkurin ya nuna himma da kwazon kamfanin na NNPC na habaka hadin gwiwar jama’a da masu zaman kansu wadanda ke haifar da ci gaban kasa.

 

“A wata nasara mai cike da tarihi, NNPC, a karkashin jagorancin Kyari, ta bayyana riba a karon farko cikin shekaru da dama, wanda ke nuna gagarumin sauyin kudi. Tuni dai kamfanin ya zarce hasashen ribar da yake samu a shekarar 2024, lamarin da ke nuni da sauye-sauyen da ya aiwatar.

 

“Bugu da kari, Kyari ya saukake rancen dala biliyan 3 na Gazelle, wani muhimmin tsoma bakin da ya taimaka wajen daidaita al’amuran tarayya a lokacin da ake fama da matsalar canjin kudin waje,” in ji shi.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Wolves Ta Naɗa Vitor Pereira A Matsayin Sabon Kocinta

Next Post

Peng Liyuan Ta Ziyarci Dakin Ajiye Kayayyakin Tarihi a Yankin Macao

Related

Gwamna Lawal Ya Tallafa Wa Ƙananan ’Yan Kasuwa Da Sama Da Naira Biliyan Ɗaya
Labarai

Gwamna Lawal Ya Tallafa Wa Ƙananan ’Yan Kasuwa Da Sama Da Naira Biliyan Ɗaya

6 hours ago
Akpabio Da Abbas Sun Yi Gargaɗi Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido
Manyan Labarai

Akpabio Da Abbas Sun Yi Gargaɗi Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido

6 hours ago
‘Yan Bindiga Sun Sace Mutum 7 A Jihar Neja
Manyan Labarai

‘Yan Bindiga Sun Harbi Fasinjoji 2 A Jihar Neja

8 hours ago
Gwamnan Abba Ya Gabatar Da Ƙudurin Haramta Auran Jinsi A Kano
Manyan Labarai

Gwamnan Abba Ya Gabatar Da Ƙudurin Haramta Auran Jinsi A Kano

10 hours ago
Tinubu Ya Ƙaddamar Da Shirin RenewHER, Don Magance Mutuwar Mata
Labarai

Tinubu Ya Ƙaddamar Da Shirin RenewHER, Don Magance Mutuwar Mata

11 hours ago
Ahlul Faidhati Mai Diwani Group
Rahotonni

Yadda Ahlul Faidhati Mai Diwani Group Suka Yi Maulidin Cikar Annabi (SAW) Shekara 1,500 Da Haihuwa 

12 hours ago
Next Post
Peng Liyuan Ta Ziyarci Dakin Ajiye Kayayyakin Tarihi a Yankin Macao

Peng Liyuan Ta Ziyarci Dakin Ajiye Kayayyakin Tarihi a Yankin Macao

LABARAI MASU NASABA

Tsawon Hanyoyin Jiragen Kasa A Biranen Sin Ya Zama Na Farko A Duniya

Tsawon Hanyoyin Jiragen Kasa A Biranen Sin Ya Zama Na Farko A Duniya

September 12, 2025
Tawagogin Sin Da Amurka Za Su Tattauna A Spaniya

Tawagogin Sin Da Amurka Za Su Tattauna A Spaniya

September 12, 2025
Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

September 12, 2025
Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

September 12, 2025
Shugaban Ghana: Manufar Soke Biyan Harajin Kwastam Ta Kasar Sin Ta Ba Da Damammaki Ga Afirka

Shugaban Ghana: Manufar Soke Biyan Harajin Kwastam Ta Kasar Sin Ta Ba Da Damammaki Ga Afirka

September 12, 2025
Gwamna Lawal Ya Tallafa Wa Ƙananan ’Yan Kasuwa Da Sama Da Naira Biliyan Ɗaya

Gwamna Lawal Ya Tallafa Wa Ƙananan ’Yan Kasuwa Da Sama Da Naira Biliyan Ɗaya

September 12, 2025
Akpabio Da Abbas Sun Yi Gargaɗi Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido

Akpabio Da Abbas Sun Yi Gargaɗi Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido

September 12, 2025
Yawan Yarjejeniyar Zuba Jari Da Aka Kulla a CIFIT Ya Kai 1154

Yawan Yarjejeniyar Zuba Jari Da Aka Kulla a CIFIT Ya Kai 1154

September 12, 2025
Korafin Philippines Ya Tabbatar Da Halascin Matakan Da Sin Ke Dauka Na Kare Muhalli a Tsibirin Huangyan

Korafin Philippines Ya Tabbatar Da Halascin Matakan Da Sin Ke Dauka Na Kare Muhalli a Tsibirin Huangyan

September 12, 2025
‘Yan Bindiga Sun Sace Mutum 7 A Jihar Neja

‘Yan Bindiga Sun Harbi Fasinjoji 2 A Jihar Neja

September 12, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.