• English
  • Business News
Saturday, October 4, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mun Karbi Rancen Dala Biliyan 1 Don Tallafa Wa Matatar Man Dangote —NNPC

by Bello Hamza and Sulaiman
10 months ago
in Labarai
0
NNPCL
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kamfanin man fetur na Nijeriya (NNPCL) ya bayyana cewa gwamnatin tarayya ta hannun kamfanin ta karbo rancen dala biliyan daya domin tallafa wa aikin matatar man Dangote a lokacin da ta fuskanci wasu matsaloli na kudi.

 

Babban jami’in yada labarai na kamfanin NNPC, Olufemi Soneye, ne ya bayyana hakan a lokacin da yake jawabi a taron masu ruwa da tsaki kan harkokin makamashi a Abuja.

  • Kasar Sin Na Adawa Da Danne Kamfanoninta Da Amurka Take Yi Bisa Fakewa Da Batun Tsaron Kasa
  • Shugaban Sin Ya Jinjinawa Nasarorin Da Yankin Macao Ya Samu Cikin Shekaru 5 Da Suka Gabata

Da yake karin haske kan nasarorin da babban kamfanin mai na kasa a karkashin jagorancin Malam Mele Kyari ya samu, Sonoye ya ce, “ A karkashin jagorancin Mele Kyari mai hangen nesa, kamfanin NNPC Ltd ya samu nasarori masu ywa, inda ya sake fayyace yadda harkar man fetur da iskar gas ta Nijeriya ke tafiya.

 

Labarai Masu Nasaba

Sojoji Sun Kama Ƴan Ta’adda 450, Sun Ceto Mutane 180 A Satumba — DHQ

Gwamnatin Jigawa Ta Bai Wa  Mahaddata Ƙur’ani 200 Tallafin Karatu

“Sake bude matatar man ta Fatakwal ya nuna wani gagarumin sauyi a yunkurin Nijeriya na samun wadatar makamashi, yana mai jaddada aniyar kamfanin na farfado da aikin tace man fetur a kasar nan.

 

“Haka zalika, NNPC ta yi nasarar daukar iskar Gas (CNG) a matsayin wata hanyar samar da makamashi, wanda zai bai wa ‘yan Nijeriya mafita a cikin tsadar makamashi a duniya.

 

“Shawarwari mai muhimmanci na samun lamunin dala biliyan 1 da NNPC ta goyi bayan ya taka rawar gani wajen tallafa wa matatar man Dangote a lokacin da ake fama da matsalar rashin mai, wanda ya bayar da hanyar samar da kafa matatar mai ta farko mai zaman kanta a Nijeriya. Wannan yunkurin ya nuna himma da kwazon kamfanin na NNPC na habaka hadin gwiwar jama’a da masu zaman kansu wadanda ke haifar da ci gaban kasa.

 

“A wata nasara mai cike da tarihi, NNPC, a karkashin jagorancin Kyari, ta bayyana riba a karon farko cikin shekaru da dama, wanda ke nuna gagarumin sauyin kudi. Tuni dai kamfanin ya zarce hasashen ribar da yake samu a shekarar 2024, lamarin da ke nuni da sauye-sauyen da ya aiwatar.

 

“Bugu da kari, Kyari ya saukake rancen dala biliyan 3 na Gazelle, wani muhimmin tsoma bakin da ya taimaka wajen daidaita al’amuran tarayya a lokacin da ake fama da matsalar canjin kudin waje,” in ji shi.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Wolves Ta Naɗa Vitor Pereira A Matsayin Sabon Kocinta

Next Post

Peng Liyuan Ta Ziyarci Dakin Ajiye Kayayyakin Tarihi a Yankin Macao

Related

Sojoji Sun Kama Ƴan Ta’adda 450, Sun Ceto Mutane 180 A Satumba — DHQ
Tsaro

Sojoji Sun Kama Ƴan Ta’adda 450, Sun Ceto Mutane 180 A Satumba — DHQ

1 hour ago
Gwamnatin Jigawa Ta Bai Wa  Mahaddata Ƙur’ani 200 Tallafin Karatu
Labarai

Gwamnatin Jigawa Ta Bai Wa  Mahaddata Ƙur’ani 200 Tallafin Karatu

3 hours ago
Ruwan Sama Ya Lalata Gadoji Da Hanyoyi A Taraba, Kebbi Da Filato
Labarai

Ruwan Sama Ya Lalata Gadoji Da Hanyoyi A Taraba, Kebbi Da Filato

4 hours ago
Nijeriya A 65: ACF Da Afenifere Sun Yi Hannun Riga Kan Makomar Nijeriya
Rahotonni

Nijeriya A 65: ACF Da Afenifere Sun Yi Hannun Riga Kan Makomar Nijeriya

6 hours ago
Jami’an Tsaro Sun Kwato Wayoyi 45 Daga Hannun Wata Kungiyar Barayi
Kotu Da Ɗansanda

Jami’an Tsaro Sun Kwato Wayoyi 45 Daga Hannun Wata Kungiyar Barayi

7 hours ago
‘Yansanda Sun Ceto Mutum 21 Da Aka Sace, Sun Kwato N4.8m Kuɗin Fansa
Kotu Da Ɗansanda

‘Yansanda Sun Kama Mutum Hudu Da Ake Zargi Da Aikata Muggan Laifuka A Yobe

8 hours ago
Next Post
Peng Liyuan Ta Ziyarci Dakin Ajiye Kayayyakin Tarihi a Yankin Macao

Peng Liyuan Ta Ziyarci Dakin Ajiye Kayayyakin Tarihi a Yankin Macao

LABARAI MASU NASABA

Ƴar Wasan Gaban Nijeriya, Ifeoma Onumonu Ta Yi Ritaya

Ƴar Wasan Gaban Nijeriya, Ifeoma Onumonu Ta Yi Ritaya

October 4, 2025
Yadda Ake Lemon Tsamiya (Tamarin Juice)

Yadda Ake Lemon Tsamiya (Tamarin Juice)

October 4, 2025
Sojoji Sun Kama Ƴan Ta’adda 450, Sun Ceto Mutane 180 A Satumba — DHQ

Sojoji Sun Kama Ƴan Ta’adda 450, Sun Ceto Mutane 180 A Satumba — DHQ

October 4, 2025
Yadda Za A Magance Amosanin Baki

Yadda Za A Magance Amosanin Baki

October 4, 2025
Gwamnatin Jigawa Ta Bai Wa  Mahaddata Ƙur’ani 200 Tallafin Karatu

Gwamnatin Jigawa Ta Bai Wa  Mahaddata Ƙur’ani 200 Tallafin Karatu

October 4, 2025
Ruwan Sama Ya Lalata Gadoji Da Hanyoyi A Taraba, Kebbi Da Filato

Ruwan Sama Ya Lalata Gadoji Da Hanyoyi A Taraba, Kebbi Da Filato

October 4, 2025
Jami’ar Ibadan Ta Bude Sashen Karatu A Gida Ta Intanet

Jami’ar Ibadan Ta Bude Sashen Karatu A Gida Ta Intanet

October 4, 2025
Nijeriya A 65: ACF Da Afenifere Sun Yi Hannun Riga Kan Makomar Nijeriya

Nijeriya A 65: ACF Da Afenifere Sun Yi Hannun Riga Kan Makomar Nijeriya

October 4, 2025
Jami’an Tsaro Sun Kwato Wayoyi 45 Daga Hannun Wata Kungiyar Barayi

Jami’an Tsaro Sun Kwato Wayoyi 45 Daga Hannun Wata Kungiyar Barayi

October 4, 2025
‘Yansanda Sun Ceto Mutum 21 Da Aka Sace, Sun Kwato N4.8m Kuɗin Fansa

‘Yansanda Sun Kama Mutum Hudu Da Ake Zargi Da Aikata Muggan Laifuka A Yobe

October 4, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.