• English
  • Business News
Friday, May 9, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Muna da Yakinin ACF Za Ta Ci Gaba Da Kare Muradun Arewa – Matasan Arewa

by Sulaiman
1 year ago
in Labarai
0
Muna da Yakinin ACF Za Ta Ci Gaba Da Kare Muradun Arewa – Matasan Arewa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Ƙungiyar Matasan Arewa ta bayyana amincewa da shugabancin Ƙungiyar Tuntuɓa ta Arewa (ACF), tare da jaddada cewa ƙungiyar ta shirya tsaf domin samar da zaman lafiya, haɗin kai da samar da wadata a faɗin Arewacin Nijeriya baki ɗaya bisa ingantaccen tsari.

Gamayyar ƙungiyoyin matasan Arewa da kwamitin haɗin gwiwa na ƙungiyoyin matasan Arewa (JACOM), sun yi amanna da ƙungiyar tuntuɓa ta Arewa (ACF) domin ganin an samu sauyi tare da sauya akalar shugabancin ƙungiyar ta fannin zamantakewa da al’adun Arewacin Nijeriya.

  • Manoma 40,000 Za Su Amfana Da Takin Zamani Na Bunkasa Noman Rani A Filato
  • Shirin Mati A Zazzau’ Zai Zama Fim Na Hausa Na Farko Da Za A Haska A Tashar Netflix

Ƙungiyar Matasan Arewar, a wata sanarwa da Shugaban JACOM, Murtala Abubakar da Sakatarenta, Israel Musa suka fitar ta bayyana cewa ci gaban da ƙungiyar ta ACF ta yi ya kankama ne a makon da ya gabata, yayin ƙaddamar da sabon kwamitin zartarwa na ƙasa don gudanar da harkokin ƙungiyar na tsawon shekaru uku masu zuwa bayan ƙarewar wa’adin Tsohon Ministan Noma, Dattijo Audu Ogbe.

Sanarwar ta ci gaba da cewa, “sauyin da aka samu cikin kwanciyar hankali da lumana ya biyo bayan yunƙurin da kwamitin zaɓe wanda ya samar da ƙungiyar zartaswa a halin yanzu a ƙarƙashin jagorancin Mamman Mike Osman SAN, shaida ce a sarari ga jajircewar ACF na tunkarar nauyin da ke kanta da sabbin dabaru da fa’idoji.

“A yayin da muke sa ido kan manufofin shugabanci na yankin Arewa a halin yanzu, ƙungiyarmu ta tabbatar wa ACF cikakken jajircewarmu da ɗaukacin al’ummar Arewacin ƙasar nan a shirye muke mu hada kai da sabon kwamitin zartarwa na ACF ba wai don tabbatar da hadin kai ba kawai, amma sai don ƙara wa matasa himma da hikimar don tunkarar ƙalubale, sannna kuma don dawo da tsaro, zaman lafiya, hadin kai da ci gaba a yankinmu don fatan alheri da kuma don gobe, musamman a wannan mawuyacin lokaci.

Labarai Masu Nasaba

Matatar Mai: Har Yanzu ‘Kabal’ A Ɓangaren Mai Na Yaƙar Nasararmu – Dangote

Farfaɗo Da Mutuncin Nijeriya Ta Hanyar Buɗe Kofofin Kasuwanci Da Ƙasashen Waje

“Muna kira ga ɗaukacin ‘yan Arewa ba tare da la’akari da harshe, addini, tsatson ko siyasa ba da su haɗa kai su baiwa ACF goyon bayan da take buƙata domin sauke nauyin da ke kanta.”


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: ACFKungiyar matasan ArewaSin
ShareTweetSendShare
Previous Post

Adadin Masu Fama Da Cututtukan Numfashi Dake Neman Jinya A Cibiyoyin Lafiya A Kasar Sin Na Raguwa

Next Post

Wadanda Suka Jikkata Yayin Girgizar Kasa A Kasar Sin Sun Samu Kulawar Da Ta Dace

Related

Matatar Mai: Har Yanzu ‘Kabal’ A Ɓangaren Mai Na Yaƙar Nasararmu – Dangote
Labarai

Matatar Mai: Har Yanzu ‘Kabal’ A Ɓangaren Mai Na Yaƙar Nasararmu – Dangote

49 minutes ago
Farfaɗo Da Mutuncin Nijeriya Ta Hanyar Buɗe Kofofin Kasuwanci Da Ƙasashen Waje
Manyan Labarai

Farfaɗo Da Mutuncin Nijeriya Ta Hanyar Buɗe Kofofin Kasuwanci Da Ƙasashen Waje

2 hours ago
Hukuncin Tarar Dala Miliyan 220 Da Kotu Ta Ci Kamfanin Meta Ya Yi Daidai
Manyan Labarai

Hukuncin Tarar Dala Miliyan 220 Da Kotu Ta Ci Kamfanin Meta Ya Yi Daidai

3 hours ago
Man Utd Ta Lallasa Bilbao, Ta Kai Wasan Ƙarshe Na Gasar Europa
Manyan Labarai

Man Utd Ta Lallasa Bilbao, Ta Kai Wasan Ƙarshe Na Gasar Europa

11 hours ago
Me Ya Sa ‘Yan Kasuwar Kasashen Afirka Rungumar Kudin RMB?
Ra'ayi Riga

Me Ya Sa ‘Yan Kasuwar Kasashen Afirka Rungumar Kudin RMB?

14 hours ago
Robert Prevost Ya Zama Ba’amurke Na Farko Da Ya Zama Fafaroma
Da ɗumi-ɗuminsa

Robert Prevost Ya Zama Ba’amurke Na Farko Da Ya Zama Fafaroma

15 hours ago
Next Post
Wadanda Suka Jikkata Yayin Girgizar Kasa A Kasar Sin Sun Samu Kulawar Da Ta Dace

Wadanda Suka Jikkata Yayin Girgizar Kasa A Kasar Sin Sun Samu Kulawar Da Ta Dace

LABARAI MASU NASABA

Matatar Mai: Har Yanzu ‘Kabal’ A Ɓangaren Mai Na Yaƙar Nasararmu – Dangote

Matatar Mai: Har Yanzu ‘Kabal’ A Ɓangaren Mai Na Yaƙar Nasararmu – Dangote

May 9, 2025
Farfaɗo Da Mutuncin Nijeriya Ta Hanyar Buɗe Kofofin Kasuwanci Da Ƙasashen Waje

Farfaɗo Da Mutuncin Nijeriya Ta Hanyar Buɗe Kofofin Kasuwanci Da Ƙasashen Waje

May 9, 2025
Hukuncin Tarar Dala Miliyan 220 Da Kotu Ta Ci Kamfanin Meta Ya Yi Daidai

Hukuncin Tarar Dala Miliyan 220 Da Kotu Ta Ci Kamfanin Meta Ya Yi Daidai

May 9, 2025
Xi Da Putin Sun Gana Da Manema Labarai Tare

Xi Da Putin Sun Gana Da Manema Labarai Tare

May 8, 2025
Man Utd Ta Lallasa Bilbao, Ta Kai Wasan Ƙarshe Na Gasar Europa

Man Utd Ta Lallasa Bilbao, Ta Kai Wasan Ƙarshe Na Gasar Europa

May 8, 2025
Xi: Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Rasha Na Samar Da Daidaito Ga Duniya Mai Cike Da Tashin Hankali

Xi: Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Rasha Na Samar Da Daidaito Ga Duniya Mai Cike Da Tashin Hankali

May 8, 2025
Xi Da Putin Sun Rattaba Hannu Kan Sanarwar Hadin Gwiwa A Sabon Zamani

Xi Da Putin Sun Rattaba Hannu Kan Sanarwar Hadin Gwiwa A Sabon Zamani

May 8, 2025
Waiwaye Game Da Gudummawar Shawarar BRI Ga Duniya

Waiwaye Game Da Gudummawar Shawarar BRI Ga Duniya

May 8, 2025
Me Ya Sa ‘Yan Kasuwar Kasashen Afirka Rungumar Kudin RMB?

Me Ya Sa ‘Yan Kasuwar Kasashen Afirka Rungumar Kudin RMB?

May 8, 2025
Bisa Rokon Bangaren Amurka Ne Manyan Jami’In Kasar Sin Zai Tattauna Da Takwaransa Na Gwamnatin Amurka Kan Batun Ciniki Da Tattalin Arziki

Bisa Rokon Bangaren Amurka Ne Manyan Jami’In Kasar Sin Zai Tattauna Da Takwaransa Na Gwamnatin Amurka Kan Batun Ciniki Da Tattalin Arziki

May 8, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.