• English
  • Business News
Tuesday, July 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Muna da Yakinin ACF Za Ta Ci Gaba Da Kare Muradun Arewa – Matasan Arewa

by Sulaiman
2 years ago
in Labarai
0
Muna da Yakinin ACF Za Ta Ci Gaba Da Kare Muradun Arewa – Matasan Arewa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Ƙungiyar Matasan Arewa ta bayyana amincewa da shugabancin Ƙungiyar Tuntuɓa ta Arewa (ACF), tare da jaddada cewa ƙungiyar ta shirya tsaf domin samar da zaman lafiya, haɗin kai da samar da wadata a faɗin Arewacin Nijeriya baki ɗaya bisa ingantaccen tsari.

Gamayyar ƙungiyoyin matasan Arewa da kwamitin haɗin gwiwa na ƙungiyoyin matasan Arewa (JACOM), sun yi amanna da ƙungiyar tuntuɓa ta Arewa (ACF) domin ganin an samu sauyi tare da sauya akalar shugabancin ƙungiyar ta fannin zamantakewa da al’adun Arewacin Nijeriya.

  • Manoma 40,000 Za Su Amfana Da Takin Zamani Na Bunkasa Noman Rani A Filato
  • Shirin Mati A Zazzau’ Zai Zama Fim Na Hausa Na Farko Da Za A Haska A Tashar Netflix

Ƙungiyar Matasan Arewar, a wata sanarwa da Shugaban JACOM, Murtala Abubakar da Sakatarenta, Israel Musa suka fitar ta bayyana cewa ci gaban da ƙungiyar ta ACF ta yi ya kankama ne a makon da ya gabata, yayin ƙaddamar da sabon kwamitin zartarwa na ƙasa don gudanar da harkokin ƙungiyar na tsawon shekaru uku masu zuwa bayan ƙarewar wa’adin Tsohon Ministan Noma, Dattijo Audu Ogbe.

Sanarwar ta ci gaba da cewa, “sauyin da aka samu cikin kwanciyar hankali da lumana ya biyo bayan yunƙurin da kwamitin zaɓe wanda ya samar da ƙungiyar zartaswa a halin yanzu a ƙarƙashin jagorancin Mamman Mike Osman SAN, shaida ce a sarari ga jajircewar ACF na tunkarar nauyin da ke kanta da sabbin dabaru da fa’idoji.

“A yayin da muke sa ido kan manufofin shugabanci na yankin Arewa a halin yanzu, ƙungiyarmu ta tabbatar wa ACF cikakken jajircewarmu da ɗaukacin al’ummar Arewacin ƙasar nan a shirye muke mu hada kai da sabon kwamitin zartarwa na ACF ba wai don tabbatar da hadin kai ba kawai, amma sai don ƙara wa matasa himma da hikimar don tunkarar ƙalubale, sannna kuma don dawo da tsaro, zaman lafiya, hadin kai da ci gaba a yankinmu don fatan alheri da kuma don gobe, musamman a wannan mawuyacin lokaci.

Labarai Masu Nasaba

Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 20, Sun Ƙona Gidaje A Ƙauyukan Filato

Ƴansanda Sun Cafke Mutane Biyu Bisa Zargin Kashe Ɗan Ƙasar China

“Muna kira ga ɗaukacin ‘yan Arewa ba tare da la’akari da harshe, addini, tsatson ko siyasa ba da su haɗa kai su baiwa ACF goyon bayan da take buƙata domin sauke nauyin da ke kanta.”


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: ACFKungiyar matasan ArewaSin
ShareTweetSendShare
Previous Post

Adadin Masu Fama Da Cututtukan Numfashi Dake Neman Jinya A Cibiyoyin Lafiya A Kasar Sin Na Raguwa

Next Post

Wadanda Suka Jikkata Yayin Girgizar Kasa A Kasar Sin Sun Samu Kulawar Da Ta Dace

Related

Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 20, Sun Ƙona Gidaje A Ƙauyukan Filato
Labarai

Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 20, Sun Ƙona Gidaje A Ƙauyukan Filato

2 minutes ago
Ƴansanda Sun Cafke Mutane Biyu Bisa Zargin Kashe Ɗan Ƙasar China
Labarai

Ƴansanda Sun Cafke Mutane Biyu Bisa Zargin Kashe Ɗan Ƙasar China

1 hour ago
Girman Kai Da Son Zuciya Ba Za Su Sa A Amince Ko Ba Da Hadin Kai Ba
Ra'ayi Riga

Girman Kai Da Son Zuciya Ba Za Su Sa A Amince Ko Ba Da Hadin Kai Ba

2 hours ago
Bayan Shekaru 6 A Hannun Boko Haram, Wasu Yara Biyu Sun Kuɓuta
Labarai

Bayan Shekaru 6 A Hannun Boko Haram, Wasu Yara Biyu Sun Kuɓuta

3 hours ago
Mai Gaskiya Ya Koma Gida: Za A Yi Jana’izar Buhari A Daura
Manyan Labarai

Mai Gaskiya Ya Koma Gida: Za A Yi Jana’izar Buhari A Daura

4 hours ago
Da Ɗumi-Ɗumi: Shettima Ya Isa Katsina Da Gawar Buhari
Da ɗumi-ɗuminsa

Da Ɗumi-Ɗumi: Shettima Ya Isa Katsina Da Gawar Buhari

5 hours ago
Next Post
Wadanda Suka Jikkata Yayin Girgizar Kasa A Kasar Sin Sun Samu Kulawar Da Ta Dace

Wadanda Suka Jikkata Yayin Girgizar Kasa A Kasar Sin Sun Samu Kulawar Da Ta Dace

LABARAI MASU NASABA

Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 20, Sun Ƙona Gidaje A Ƙauyukan Filato

Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 20, Sun Ƙona Gidaje A Ƙauyukan Filato

July 15, 2025
Shugaba Xi Ya Gabatar Da Jawabi Ga Taron Koli Game Da Aikin Raya Birane 

Shugaba Xi Ya Gabatar Da Jawabi Ga Taron Koli Game Da Aikin Raya Birane 

July 15, 2025
Ƴansanda Sun Cafke Mutane Biyu Bisa Zargin Kashe Ɗan Ƙasar China

Ƴansanda Sun Cafke Mutane Biyu Bisa Zargin Kashe Ɗan Ƙasar China

July 15, 2025
Taron Matasan Sin Da Afrika Kan Tsaro Zai Kirkiro Wata Sabuwar Mahanga Ta Magance Matsalolin Tsaro

Taron Matasan Sin Da Afrika Kan Tsaro Zai Kirkiro Wata Sabuwar Mahanga Ta Magance Matsalolin Tsaro

July 15, 2025
Girman Kai Da Son Zuciya Ba Za Su Sa A Amince Ko Ba Da Hadin Kai Ba

Girman Kai Da Son Zuciya Ba Za Su Sa A Amince Ko Ba Da Hadin Kai Ba

July 15, 2025
Bayan Shekaru 6 A Hannun Boko Haram, Wasu Yara Biyu Sun Kuɓuta

Bayan Shekaru 6 A Hannun Boko Haram, Wasu Yara Biyu Sun Kuɓuta

July 15, 2025
Mai Gaskiya Ya Koma Gida: Za A Yi Jana’izar Buhari A Daura

Mai Gaskiya Ya Koma Gida: Za A Yi Jana’izar Buhari A Daura

July 15, 2025
Da Ɗumi-Ɗumi: Shettima Ya Isa Katsina Da Gawar Buhari

Da Ɗumi-Ɗumi: Shettima Ya Isa Katsina Da Gawar Buhari

July 15, 2025
Tinubu Ya Isa Katsina Don Tarbar Gawar Buhari

Tinubu Ya Isa Katsina Don Tarbar Gawar Buhari

July 15, 2025
Buhari Na Cikin Ƙoshin Lafiya Kwana Ɗaya Kafin Rasuwarsa – Mamman Daura

Buhari Na Cikin Ƙoshin Lafiya Kwana Ɗaya Kafin Rasuwarsa – Mamman Daura

July 15, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.