ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, November 16, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Musabbabin Lalacewar Lantarki A Jihohin Arewa -TCN

by Khalid Idris Doya
1 year ago
TCN

Kungiyar Kwadago ta kasa (NLC) ta nanata matsayarta na daukan mataki kan jihohin da suka ki aiwatar da sabon mafi karancin albashi na zuwa ranar 31 ga watan Oktoba.

Mataimakin babban sakataren NLC, Chris Onyeka, shi ne ya shaida hakan, ya ce, kungiyar ba za ta lamunce wani karin jan kafa kowa wasu dalilai na neman jan kafa ga aiwatar da sabon tsarin ba.

  • Abin Da Ya Sa Ƙasashen Duniya Suka Gina Majalisar Ɗinkin Duniya – Sakatare Janar
  • Super Eagles Ta Hauro Matsayi Na 36 A Jadawalin Duniya Na FIFA

Ya ce sabon tsarin albashi na da matukar muhimmanci, don haka ne NLC ke sa ran jihohi za su amshi lamarin hannu biyu-biyu domin ganin an daina cutar da ma’aikata.

ADVERTISEMENT

Ya ce, “Mun riga mun bayar da wa’adin kammala komai wanda zai kare ne nan da wannan watan. Zuwa karshen wannan watan, wadanda suka ki fara aiwatar da sabon tsarin albashin za su fuskanci turjiya. Za su gamu da mu sosai.”

A yayin da wa’adin ranar 31 ga Oktoba ya karato na aiwatar da sabon tsarin albashi na Naira 70,000 a matsayin mafi karancin albashi, jihohi da dama daga cikin 36 na fuskantar rashin cimma matsaya kan wannan lokacin.

LABARAI MASU NASABA

Daliban FUTA 240 Sun Samu Digiri Mai Daraja Ta Daya

NELFUND Ta Ce Dalibai Miliyan Daya Ne Suka Nemi Tallafin Kudin Karatu

Yayin da wasu jihohin kuma suka kammala cimma matsaya da kungiyoyin kwadago kan lamarin mafi karancin albashi, yayin da wasu kuma suke kan daukan matakan cimma matsaya.

Sai dai a sabon rahotonin da suke a bayyane, akwai wasu abubuwan da har yanzu ake bukatar sake zama domin cimma matsaya a kansu kan sabon mafi karancin albashin a tsakanin kungiyar kwadago da gwamnatocin jihohi da na tarayya.

Jihohin Legas da Ribas su ne suka yi bajinta wajen amince da Naira 85,000 a matsayin mafi karancin albashi, yayin da Jihar Delta ta amince da Naira N77,500 inda ita kuma jihar Ogun amince da Naira 77,000.

Sauran jihohin da za su biya sun hada da Ondo – N73,000; Kogi – N72,500; Gombe – N71,500, while Edo, Ebonyi, Jigawa, Kwara, Anambra, Adamawa, da jihar Kano da za ta biya mafi karancin albashi na Naira 70,000.

Jihohin Bauchi, Kurus Ribas, Benue, Akwa Ibom, Oyo, Osun, Abia, Inugu, Filato, da Imo har yanzu suna kan tattaunawa da kungiyar kwadago a jihohinsu kan yadda za su cimma matsayar.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Daliban FUTA 240 Sun Samu Digiri Mai Daraja Ta Daya
Ilimi

Daliban FUTA 240 Sun Samu Digiri Mai Daraja Ta Daya

November 15, 2025
NELFUND Ta Ce Dalibai Miliyan Daya Ne Suka Nemi Tallafin Kudin Karatu
Ilimi

NELFUND Ta Ce Dalibai Miliyan Daya Ne Suka Nemi Tallafin Kudin Karatu

November 8, 2025
gombe
Ilimi

Ɗaliban Jihar Gombe Sun Samu Ƙarin Kashi 100 Na Kuɗin Tallafin Karatu

October 18, 2025
Next Post
Xi Jinping Ya Amsa Wasikar Da Dalibai Da Malaman Jami’ar Koyar Da Ilmin Teku Suka Mika Masa

Xi Jinping Ya Amsa Wasikar Da Dalibai Da Malaman Jami’ar Koyar Da Ilmin Teku Suka Mika Masa

LABARAI MASU NASABA

DSS

Hukumar DSS Ta Kama Wani Kan Zargin Ƙerawa Da Rarraba Makamai A Filato

November 16, 2025
ECOWAS

A Zamanantar Da Tsarin Karatu A Makarantun Koyar Da Ilimin Addinin Musulunci – ECOWAS

November 16, 2025
APOSUN Ta Jaddada Aniyarta Na Daƙile Hada-hadar Haramtattun Kuɗaɗe

APOSUN Ta Jaddada Aniyarta Na Daƙile Hada-hadar Haramtattun Kuɗaɗe

November 16, 2025
Yadda Za A Magance Yawan Faɗace-faɗace A Wasannin Gasar Firimiyar Nijeriya

Yadda Za A Magance Yawan Faɗace-faɗace A Wasannin Gasar Firimiyar Nijeriya

November 16, 2025
Kwankwaso

NNPP Tana Da Ƙwarin Gwiwar Riƙe Kano Da Lashe Jihohin Arewa A Zaɓen 2027 – Ajuji

November 16, 2025
Meke Kawo Yanke Hukunce-hukunce Masu Karo Da Juna Daga Kotuna?

Meke Kawo Yanke Hukunce-hukunce Masu Karo Da Juna Daga Kotuna?

November 16, 2025
Kuri’un Jin Ra’ayi Na CGTN Sun Shaida Adawar Sassan Kasa da Kasa Da Burin Masu Tsattsauran Ra’ayi Na Japan Na Ruguza Odar Kasa Da Kasa Ta Bayan Yakin Duniya Na 2 Dangane Da Batun Taiwan

Kuri’un Jin Ra’ayi Na CGTN Sun Shaida Adawar Sassan Kasa da Kasa Da Burin Masu Tsattsauran Ra’ayi Na Japan Na Ruguza Odar Kasa Da Kasa Ta Bayan Yakin Duniya Na 2 Dangane Da Batun Taiwan

November 15, 2025
Hukumar Kwallon Kafa Ta Kasar Turkiyya Ta Dakatar Da ‘Yan Wasa 1024 Saboda Laifin Caca

Hukumar Kwallon Kafa Ta Kasar Turkiyya Ta Dakatar Da ‘Yan Wasa 1024 Saboda Laifin Caca

November 15, 2025
Sin Ta Bayyana Damuwa Dangane Da Matakin Amurka Na Ingiza Daftarin Tsawaita Aikin Tawagar UNISFA 

Sin Ta Bayyana Damuwa Dangane Da Matakin Amurka Na Ingiza Daftarin Tsawaita Aikin Tawagar UNISFA 

November 15, 2025
Za A Yi Gwanjon Rigunan Messi Na Gasar Kofin Duniya Ta 2022 Da Kudi Tsagwagwa

Ina Son Kasancewa Cikin Koshin Lafiya Kafin Buga Gasar Kofin Duniya Na Shekarar 2026 – Messi

November 15, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.