ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Musabbabin Lalacewar Lantarki A Jihohin Arewa -TCN

by Khalid Idris Doya
2 years ago
TCN

Kungiyar Kwadago ta kasa (NLC) ta nanata matsayarta na daukan mataki kan jihohin da suka ki aiwatar da sabon mafi karancin albashi na zuwa ranar 31 ga watan Oktoba.

Mataimakin babban sakataren NLC, Chris Onyeka, shi ne ya shaida hakan, ya ce, kungiyar ba za ta lamunce wani karin jan kafa kowa wasu dalilai na neman jan kafa ga aiwatar da sabon tsarin ba.

  • Abin Da Ya Sa Ƙasashen Duniya Suka Gina Majalisar Ɗinkin Duniya – Sakatare Janar
  • Super Eagles Ta Hauro Matsayi Na 36 A Jadawalin Duniya Na FIFA

Ya ce sabon tsarin albashi na da matukar muhimmanci, don haka ne NLC ke sa ran jihohi za su amshi lamarin hannu biyu-biyu domin ganin an daina cutar da ma’aikata.

ADVERTISEMENT

Ya ce, “Mun riga mun bayar da wa’adin kammala komai wanda zai kare ne nan da wannan watan. Zuwa karshen wannan watan, wadanda suka ki fara aiwatar da sabon tsarin albashin za su fuskanci turjiya. Za su gamu da mu sosai.”

A yayin da wa’adin ranar 31 ga Oktoba ya karato na aiwatar da sabon tsarin albashi na Naira 70,000 a matsayin mafi karancin albashi, jihohi da dama daga cikin 36 na fuskantar rashin cimma matsaya kan wannan lokacin.

LABARAI MASU NASABA

Hukumar NCCE Ta Yi Tsare-tsaren Bunƙasa Horar Da Malamai

Abubuwan Da Ya Kamata Magidanci Ya Sani Bayan Matarsa Ta Haihu

Yayin da wasu jihohin kuma suka kammala cimma matsaya da kungiyoyin kwadago kan lamarin mafi karancin albashi, yayin da wasu kuma suke kan daukan matakan cimma matsaya.

Sai dai a sabon rahotonin da suke a bayyane, akwai wasu abubuwan da har yanzu ake bukatar sake zama domin cimma matsaya a kansu kan sabon mafi karancin albashin a tsakanin kungiyar kwadago da gwamnatocin jihohi da na tarayya.

Jihohin Legas da Ribas su ne suka yi bajinta wajen amince da Naira 85,000 a matsayin mafi karancin albashi, yayin da Jihar Delta ta amince da Naira N77,500 inda ita kuma jihar Ogun amince da Naira 77,000.

Sauran jihohin da za su biya sun hada da Ondo – N73,000; Kogi – N72,500; Gombe – N71,500, while Edo, Ebonyi, Jigawa, Kwara, Anambra, Adamawa, da jihar Kano da za ta biya mafi karancin albashi na Naira 70,000.

Jihohin Bauchi, Kurus Ribas, Benue, Akwa Ibom, Oyo, Osun, Abia, Inugu, Filato, da Imo har yanzu suna kan tattaunawa da kungiyar kwadago a jihohinsu kan yadda za su cimma matsayar.

TCN
Khalid Idris Doya
+ postsBio
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    Zaɓen Fidda Gwani Na Gwamna: Ba Za Mu Lamunci Kaƙaba Mana Ɗan Takara A Bauchi Ba – Mambobin APC
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    Sanata Buba Ya Janye Daga Takarar Fidda Gwani Ta Gwamnan APC A Bauchi, Ya Zargi Cewa ‘Ɗauki Ɗaura Ake Yi Ba Zaɓe Ba”

MASU ALAKA

Hukumar NCCE Ta Yi Tsare-tsaren Bunƙasa Horar Da Malamai
Ilimi

Hukumar NCCE Ta Yi Tsare-tsaren Bunƙasa Horar Da Malamai

May 31, 2026
Abubuwan Da Ya Kamata Magidanci Ya Sani Bayan Matarsa Ta Haihu
Ilimi

Abubuwan Da Ya Kamata Magidanci Ya Sani Bayan Matarsa Ta Haihu

May 30, 2026
Layya Babbar Ibada A Musulunci Na 1
Bakon Marubuci

Layya Babbar Ibada A Musulunci Na 1

May 27, 2026
Next Post
Xi Jinping Ya Amsa Wasikar Da Dalibai Da Malaman Jami’ar Koyar Da Ilmin Teku Suka Mika Masa

Xi Jinping Ya Amsa Wasikar Da Dalibai Da Malaman Jami’ar Koyar Da Ilmin Teku Suka Mika Masa

LABARAI MASU NASABA

Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

June 4, 2026
Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

June 4, 2026
Mun Kaɗu Matuƙa Kan Labarin Mutuwar ‘Yan Mauludi A Hanyar Saminaka – Gwamnan Kaduna

Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina

June 4, 2026
Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

June 4, 2026
Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

June 4, 2026
Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026
Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

June 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.