ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, September 10, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Musabbabin Lalacewar Lantarki A Jihohin Arewa -TCN

by Khalid Idris Doya
2 years ago
TCN

Kungiyar Kwadago ta kasa (NLC) ta nanata matsayarta na daukan mataki kan jihohin da suka ki aiwatar da sabon mafi karancin albashi na zuwa ranar 31 ga watan Oktoba.

Mataimakin babban sakataren NLC, Chris Onyeka, shi ne ya shaida hakan, ya ce, kungiyar ba za ta lamunce wani karin jan kafa kowa wasu dalilai na neman jan kafa ga aiwatar da sabon tsarin ba.

  • Abin Da Ya Sa Ƙasashen Duniya Suka Gina Majalisar Ɗinkin Duniya – Sakatare Janar
  • Super Eagles Ta Hauro Matsayi Na 36 A Jadawalin Duniya Na FIFA

Ya ce sabon tsarin albashi na da matukar muhimmanci, don haka ne NLC ke sa ran jihohi za su amshi lamarin hannu biyu-biyu domin ganin an daina cutar da ma’aikata.

ADVERTISEMENT

Ya ce, “Mun riga mun bayar da wa’adin kammala komai wanda zai kare ne nan da wannan watan. Zuwa karshen wannan watan, wadanda suka ki fara aiwatar da sabon tsarin albashin za su fuskanci turjiya. Za su gamu da mu sosai.”

A yayin da wa’adin ranar 31 ga Oktoba ya karato na aiwatar da sabon tsarin albashi na Naira 70,000 a matsayin mafi karancin albashi, jihohi da dama daga cikin 36 na fuskantar rashin cimma matsaya kan wannan lokacin.

LABARAI MASU NASABA

An Tantance Masu Neman Aikin Koyarwa 500 A Jigawa

JAMB Ta Ƙara Wa’adin Amincewar Guraben Karatu Zuwa 30 Satumba

Yayin da wasu jihohin kuma suka kammala cimma matsaya da kungiyoyin kwadago kan lamarin mafi karancin albashi, yayin da wasu kuma suke kan daukan matakan cimma matsaya.

Sai dai a sabon rahotonin da suke a bayyane, akwai wasu abubuwan da har yanzu ake bukatar sake zama domin cimma matsaya a kansu kan sabon mafi karancin albashin a tsakanin kungiyar kwadago da gwamnatocin jihohi da na tarayya.

Jihohin Legas da Ribas su ne suka yi bajinta wajen amince da Naira 85,000 a matsayin mafi karancin albashi, yayin da Jihar Delta ta amince da Naira N77,500 inda ita kuma jihar Ogun amince da Naira 77,000.

Sauran jihohin da za su biya sun hada da Ondo – N73,000; Kogi – N72,500; Gombe – N71,500, while Edo, Ebonyi, Jigawa, Kwara, Anambra, Adamawa, da jihar Kano da za ta biya mafi karancin albashi na Naira 70,000.

Jihohin Bauchi, Kurus Ribas, Benue, Akwa Ibom, Oyo, Osun, Abia, Inugu, Filato, da Imo har yanzu suna kan tattaunawa da kungiyar kwadago a jihohinsu kan yadda za su cimma matsayar.

TCN
Khalid Idris Doya
+ postsBio
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    Yaro Ya Harbe Kansa Har Lahira Bayan Mafarauci Ya Yi Sakaci Da Bindigarsa A Bauchi
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    An Kama Mutane 5 Da Sassan Jikin Ɗan’Adam Za Su Yi Tsafi A Bauchi
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    Tsohon Mai Neman Takarar Gwamnan Bauchi, Bala Jibrin, Ya Fice Daga APC Kan Zargin Ɗoki-ɗora

MASU ALAKA

TCN
Ilimi

An Tantance Masu Neman Aikin Koyarwa 500 A Jigawa

August 31, 2026
TCN
Ilimi

JAMB Ta Ƙara Wa’adin Amincewar Guraben Karatu Zuwa 30 Satumba

August 29, 2026
Labarin Farfesoshi Tagwaye Da Suka Yi Karatun Digiri Tare Suna Aiki Tare A Wuri Ɗaya
Ilimi

Kano Ta Yi Zarra Wajen Kashe Kuɗi Don Raya Ilimi A Yammacin Afirka

July 11, 2026
Next Post
Xi Jinping Ya Amsa Wasikar Da Dalibai Da Malaman Jami’ar Koyar Da Ilmin Teku Suka Mika Masa

Xi Jinping Ya Amsa Wasikar Da Dalibai Da Malaman Jami’ar Koyar Da Ilmin Teku Suka Mika Masa

LABARAI MASU NASABA

Xi Ya Bukaci A Kara Azamar Dakile Aukuwar Muggan Hadurra Sakamakon Aukuwar Gobara A Wani Jirgin Ruwan Dakon Kayayyaki

Xi Ya Bukaci A Kara Azamar Dakile Aukuwar Muggan Hadurra Sakamakon Aukuwar Gobara A Wani Jirgin Ruwan Dakon Kayayyaki

September 10, 2026
TCN

Jerin Bankuna 32 Da Aka Amince Su Sayar Da Hannun Jarin Matatar Dangote

September 10, 2026
TCN

Uganda Za Ta Fara Fitar Da Man Fetur Zuwa Ƙasashen Waje

September 10, 2026
Cutar Mashaƙo Ta Ɓarke A Kano, Katsina Da Filato

Mashaƙo: Adadin Mutanen Da Suka Rasu Sun Kai 27 A Filato

September 10, 2026
An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu

Wane Ne Dan Shagamu: Su Wane Ne Suka Kashe Shi A Kano?

September 10, 2026
Al’umma Sun Yaba Wa Sojoji Kan Yaƙar ’Yan Bindiga A Zamfara

Al’umma Sun Yaba Wa Sojoji Kan Yaƙar ’Yan Bindiga A Zamfara

September 10, 2026
Ambaliyar Ruwa Ta Tafi Da Ɗalibai 2 A Abuja Da Abia

Ambaliyar Ruwa Ta Tafi Da Ɗalibai 2 A Abuja Da Abia

September 10, 2026
’Yansanda Sun Kama Wadda Ta Yaɗa Labarin OPay Zai Daina Aiki A Nijeriya

’Yansanda Sun Kama Wadda Ta Yaɗa Labarin OPay Zai Daina Aiki A Nijeriya

September 10, 2026
2027: ’Yansanda Sun Gargaɗi Jam’iyyun Siyasa Kan Haifar Da Rikici A Sakkwato

2027: ’Yansanda Sun Gargaɗi Jam’iyyun Siyasa Kan Haifar Da Rikici A Sakkwato

September 10, 2026
Zabe: Gwamnatin Kano Ta Taƙaita Zirga-zirgar Mutane Da Ababen Hawa

Gwamna Yusuf Ya Umarci Jami’an Tsaro Su Gano Waɗanda Suka Kashe Danshagamu

September 10, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.