• English
  • Business News
Saturday, July 12, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Musabbabin Lalacewar Lantarki A Jihohin Arewa -TCN

by Khalid Idris Doya
9 months ago
in Ilimi
0
Majalisar Wakilai Za Ta Binciki Matsalar Lalacewar Wutar Lantarki A Nijeriya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kungiyar Kwadago ta kasa (NLC) ta nanata matsayarta na daukan mataki kan jihohin da suka ki aiwatar da sabon mafi karancin albashi na zuwa ranar 31 ga watan Oktoba.

Mataimakin babban sakataren NLC, Chris Onyeka, shi ne ya shaida hakan, ya ce, kungiyar ba za ta lamunce wani karin jan kafa kowa wasu dalilai na neman jan kafa ga aiwatar da sabon tsarin ba.

  • Abin Da Ya Sa Ƙasashen Duniya Suka Gina Majalisar Ɗinkin Duniya – Sakatare Janar
  • Super Eagles Ta Hauro Matsayi Na 36 A Jadawalin Duniya Na FIFA

Ya ce sabon tsarin albashi na da matukar muhimmanci, don haka ne NLC ke sa ran jihohi za su amshi lamarin hannu biyu-biyu domin ganin an daina cutar da ma’aikata.

Ya ce, “Mun riga mun bayar da wa’adin kammala komai wanda zai kare ne nan da wannan watan. Zuwa karshen wannan watan, wadanda suka ki fara aiwatar da sabon tsarin albashin za su fuskanci turjiya. Za su gamu da mu sosai.”

A yayin da wa’adin ranar 31 ga Oktoba ya karato na aiwatar da sabon tsarin albashi na Naira 70,000 a matsayin mafi karancin albashi, jihohi da dama daga cikin 36 na fuskantar rashin cimma matsaya kan wannan lokacin.

Labarai Masu Nasaba

AI Zai Maye Gurbin Ayyuka Miliyan 92 A Duniya – Farfesa Pate

Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (8)

Yayin da wasu jihohin kuma suka kammala cimma matsaya da kungiyoyin kwadago kan lamarin mafi karancin albashi, yayin da wasu kuma suke kan daukan matakan cimma matsaya.

Sai dai a sabon rahotonin da suke a bayyane, akwai wasu abubuwan da har yanzu ake bukatar sake zama domin cimma matsaya a kansu kan sabon mafi karancin albashin a tsakanin kungiyar kwadago da gwamnatocin jihohi da na tarayya.

Jihohin Legas da Ribas su ne suka yi bajinta wajen amince da Naira 85,000 a matsayin mafi karancin albashi, yayin da Jihar Delta ta amince da Naira N77,500 inda ita kuma jihar Ogun amince da Naira 77,000.

Sauran jihohin da za su biya sun hada da Ondo – N73,000; Kogi – N72,500; Gombe – N71,500, while Edo, Ebonyi, Jigawa, Kwara, Anambra, Adamawa, da jihar Kano da za ta biya mafi karancin albashi na Naira 70,000.

Jihohin Bauchi, Kurus Ribas, Benue, Akwa Ibom, Oyo, Osun, Abia, Inugu, Filato, da Imo har yanzu suna kan tattaunawa da kungiyar kwadago a jihohinsu kan yadda za su cimma matsayar.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: ArewaNlcTCNWutar Lantarki
ShareTweetSendShare
Previous Post

Kotu Ta Bai Wa Hukumar Zaben Kano Izinin Gudanar da Zaɓen Ƙananan Hukumomi

Next Post

Xi Jinping Ya Amsa Wasikar Da Dalibai Da Malaman Jami’ar Koyar Da Ilmin Teku Suka Mika Masa

Related

AI Zai Maye Gurbin Ayyuka Miliyan 92 A Duniya – Farfesa Pate
Ilimi

AI Zai Maye Gurbin Ayyuka Miliyan 92 A Duniya – Farfesa Pate

5 days ago
Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (8)
Ilimi

Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (8)

7 days ago
JAMB Ta Ayyana 28 Ga Yuni Don Ɗaliban Da Za Su Sake Rubuta Jarabawa
Ilimi

JAMB Ta Ayyana 28 Ga Yuni Don Ɗaliban Da Za Su Sake Rubuta Jarabawa

2 weeks ago
Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (7)
Ilimi

Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (7)

2 weeks ago
WAEC Na Buƙatar Kwaskwarima
Ilimi

WAEC Na Buƙatar Kwaskwarima

2 weeks ago
Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (6)
Ilimi

Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (6)

3 weeks ago
Next Post
Xi Jinping Ya Amsa Wasikar Da Dalibai Da Malaman Jami’ar Koyar Da Ilmin Teku Suka Mika Masa

Xi Jinping Ya Amsa Wasikar Da Dalibai Da Malaman Jami’ar Koyar Da Ilmin Teku Suka Mika Masa

LABARAI MASU NASABA

Kashim Shettima Ya Mayar Da Martani Kan Tsadar Rayuwa

Rashin Ganin Shugabannin APC Yayin Ziyarar Shettima A Kano Ya Haifar Da Zazzafar Muhawara

July 12, 2025
Sin Na Goyon Bayan G20 Ta Ci Gaba Da Ba Da Kyakkyawar Gudummawa

Sin Na Goyon Bayan G20 Ta Ci Gaba Da Ba Da Kyakkyawar Gudummawa

July 11, 2025
Hadakar Jam’iyyar ADC Ta Fara Dusashe Karfin PDP A Wasu Jihohin Nijeriya

Hadakar Jam’iyyar ADC Ta Fara Dusashe Karfin PDP A Wasu Jihohin Nijeriya

July 11, 2025
Kasar Sin Na Da Muradin Zurfafa Hadin Gwiwar BRI Da Masar 

Kasar Sin Na Da Muradin Zurfafa Hadin Gwiwar BRI Da Masar 

July 11, 2025
Nijeriya Na Fuskantar Siyasa Mara Tabbas —  Peter Obi

2027: Takarar Shugaban Kasa Zan Yi Ba Mataimaki Ba – Peter Obi

July 11, 2025
“Sin Daya Tak A Duniya”, Matsaya Ce Da Al’ummun Duniya Suka Kafe Kai Da Fata a Kai

“Sin Daya Tak A Duniya”, Matsaya Ce Da Al’ummun Duniya Suka Kafe Kai Da Fata a Kai

July 11, 2025
2027: Masu Ruwa Da Tsaki Sun Bukaci A Kawo Karshen Matsalar Sayen Kuri’a

2027: Masu Ruwa Da Tsaki Sun Bukaci A Kawo Karshen Matsalar Sayen Kuri’a

July 11, 2025
Wang Yi Ya Gana Da Sakataren Harkokin Wajen Amurka

Wang Yi Ya Gana Da Sakataren Harkokin Wajen Amurka

July 11, 2025
Fahimtar Kyawun Bambance-Bambance Kyakkawar Hanya Ce Ta Wanzar Da Zaman Jituwa A Duniya

Fahimtar Kyawun Bambance-Bambance Kyakkawar Hanya Ce Ta Wanzar Da Zaman Jituwa A Duniya

July 11, 2025
Illar Kakaba Wa Majalisa Ta 10 Shugabanni Ga Gwamnatin Tinubu – Dattawan Arewa

Majalisar Tarayya Ta Karrama NPA Da Kyautar Gaskiya Da Riƙon Amana Ta 2025

July 11, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.