• English
  • Business News
Sunday, August 10, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mutum 2,838 Suka Mutu A Haɗarin Mota Cikin Wata Shida A Nijeriya – Rahoto

by Idris Aliyu Daudawa
7 hours ago
in Labarai
0
Mutum 2,838 Suka Mutu A Haɗarin Mota Cikin Wata Shida A Nijeriya – Rahoto
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Haɗurran hanya da mace-mace suna ci gaba da faruwa cikin ƙaruwa tsakanin shekarun 2024 da 2025, ya nuna an samu ƙaruwar lamarin da kashi 3.9 na haɗura yayin da an samu ƙaruwar mace mace da kashi da 2.2.

Binciken da Jaridar LEADERSHIP ta yi, ya nuna: Alƙalumman da aka samu daga hukumar hana haɗurra ta ƙasa sun nuna cewa cikin watanni shida na shekarar 2025 lamarin ko abin ya nuna abubuwa masu ɗaure kai, saboda kuwa tsakanin watannin Janairu da Yuni, an samu aukuwar haɗurra 5,281 a faɗin tarayyar Nijeriya abinda ya shafi mutane 39,793.

  • FRSC Ta Fara Binciken Hatsarin Motar Da Ya Yi Ajalin ’Yan Wasan Kano 22
  • Mutane 12 Sun Mutu, 28 Sun Jikkata A Wani Hatsarin Mota A Hanyar Zaria Zuwa Kano – FRSC

Ƙididdigar haknan ma ta nuna mutane 2,838 sun mutu yayin da kuma an samu ceto 17,818, hakan shi yake nuna an samu ƙaruwar haɗurran da kashi 2.2.

Hakanan ma mutanen da suka haɗu da haɗurran sun ƙaru a haɗurran kan hanya,a cikin shi binciken da ka yi da kashi 8.9, idan za’a haɗa da abinda ake da shi a shekar 2024.

A farkon shekarar 2024, daga shikin fasinjoji 36,554 da suka haɗu da haɗurran mota 4,997 tsakanin watannin Janairu zuwa Yuni,sai dai kuma fasinjoji 16,309 sun samu raunuka 2,776 kuma sun mutu.

Labarai Masu Nasaba

An Naɗa Farfesa Adamu Muƙamin Mataimakin Shugaban Jami’ar Yakubu Gowon, Abuja

Gwamnan Kano Ya Sallami Mataimaka Biyu Kan Zargin Karkatar Da Kayan Tallafi

Alal misali, a watan Janairu 2024, an samu haɗurra gaba ɗaya 990, an samu ceto, 3195, waɗanda kuma suka mutu, 530, mutanen da haɗurran suka rutsa da su7335.

Yayin da yake ƙarin haske akan lamarin Shugaban hukumar, Shehu Mohammed, ya danganta abubuwan da suke faruwa na ƙaruwar haɗurran akan yadda motoci suke ƙaruwa a shekarr 2025.

“Haka abin yake kamar yadda ƙididdigar ta nuna duk a cikin wata shidan, jami’an na FRSC, sun kama mutane 290,887 waɗanda suka aikata laifuka 319,798. Sai dai kuma an kama 250,720 da suka aikata laifi da kuma 271, waɗanda suka saɓawa dokokin Hukumar 2024.Wannan ya nunaan samu ƙaruwar kashi 16 na waɗanda aka kama ko kuma kashi 14.9 na ƙaruwar masu aikata laifuka.

Ƙaruwar da aka samu ta kashi na waɗanda aka, kama sanadiyar aikata laifi bai nuna, Hukumar kiyaye haɗurra, tamkar wata hukuma ce ta, ƙarshen mako.Saɓanin abinda ake tsammani sai ya nuna maganar gaskiya bama kamar yadda ake tsammani ba, tana yin aikin tane kamar yadda doka ta shimfiɗa mata,domin tabbatar da akwai lafiya kan hanyoyinmu ta hanyar takurawar da ba wata abu bace.

“Bugu da ƙari, duk dai a cikin lokacin, fiye da fasinjoji milyan 30 suka yi zurga- zurga inda suka yi amfani da motoci milyan 2.3 a faɗin tarayyar Nijeriya.Yawan motoci da fasinjoji kan hanya yana da matuƙar muhimmanci ta ɓangaren yawan waɗanda suka aikata laifi, aka kuma kama su.

Hakanan ma,an yi kira da mutane domin su taimaka ma irin ƙoƙarin da su ma’ikatan suke yi na tabbatar da cewa hanya ta yi kyau ga muatne matafiya alal misali, Jihohin Anambra da Kano su kaɗai sun samar da mutane fiye da milyan 6.5 na fasinjojin da suke tafiye- tafiye,wanda kuma shi ne kashi 22 na gaba ɗayan fasinjojin da suke tafiya. Waɗannan alƙalumma a fili sun nuna irin yadda ake yawan amfani da hanyoyin, abin yayi matuƙar yawa,domin ya nuna ana damun hanyoyin da kuma su ma’aikatan.’

Da yake bayani kan tsare- tsaren da kuma abubuwan da ake yi,waɗanda za su taimaka wajen rage aukuwar irin haɗurarran da suke faruwa kan hanya, sia Shugaban hukumar ya ce, “Maganar ƙaddamar da yadda bada rahoton labarin aukuwar haɗari (NACRIS) da kuma wata na’urar sadarwa ta zamani ta ( FRSC Mobile App)domin da ita ake yin amfani wajen anfani da hanyoyin da suke tafiyar da ayyukansu.Su waɗancan fasihohi kafar sadarwa ta zamani sun taimaka ƙwarai wajen bada ƙiyasinko ƙididdigar rahoton haɗari,da kuma inganta yadda al’umma suke kasancewa cikin lamarin.

Bugu da ƙari kuma ita na’urar tana bada takamaiman lokacin samar, da bayanai kamar yadda haɗarin ya auku da kuma wurin, bada rahoton gaggawa,Lasisin tuƙi na Direbobi’yadda za’a gano nambar motar da tayi haɗarin, tare da yadda za’a samu hanyar kama Rediyo mai alaƙa da cunkoson motoci a ko ina yake a faɗin duniya.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Kayayyakin Sin Sun Samu Karbuwa Yayin Bikin Nune-nunen Kayayyakin Abinci Na Afrika

Next Post

Andrei Okounkov: Sinawa Na Daukar Koyon Abubuwa Da Muhimmanci 

Related

An Naɗa Farfesa Adamu Muƙamin Mataimakin Shugaban Jami’ar Yakubu Gowon, Abuja
Manyan Labarai

An Naɗa Farfesa Adamu Muƙamin Mataimakin Shugaban Jami’ar Yakubu Gowon, Abuja

12 hours ago
Gwamnan Kano Ya Sallami Mataimaka Biyu Kan Zargin Karkatar Da Kayan Tallafi
Labarai

Gwamnan Kano Ya Sallami Mataimaka Biyu Kan Zargin Karkatar Da Kayan Tallafi

13 hours ago
Tsohon Shugaban PDP Audu Ogbeh Ya Rasu
Labarai

Tsohon Shugaban PDP Audu Ogbeh Ya Rasu

14 hours ago
Sai An Magance Matsalar Asusun Haɗin Gwiwa, Za A Tabbatar Da Cin Gashin Kan Ƙananan Hukumomi
Labarai

Sai An Magance Matsalar Asusun Haɗin Gwiwa, Za A Tabbatar Da Cin Gashin Kan Ƙananan Hukumomi

16 hours ago
Ƴan Bindiga Sun Sace Fasinjoji 9 A Kogi
Labarai

Ƴan Bindiga Sun Sace Fasinjoji 9 A Kogi

19 hours ago
Gwamnatin Tarayya da Ofishin Jakadancin Amurka Sun Haɗa Gwiwa Don Wayar Da Kan ‘Yan Nijeriya Kan Sababbin Ƙa’idojin Samun Biza
Labarai

Gwamnatin Tarayya da Ofishin Jakadancin Amurka Sun Haɗa Gwiwa Don Wayar Da Kan ‘Yan Nijeriya Kan Sababbin Ƙa’idojin Samun Biza

1 day ago
Next Post
Andrei Okounkov: Sinawa Na Daukar Koyon Abubuwa Da Muhimmanci 

Andrei Okounkov: Sinawa Na Daukar Koyon Abubuwa Da Muhimmanci 

LABARAI MASU NASABA

Abubuwan Da Suka Ja Hankalin Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar Da Tsarin Noman Waken Soya

Abubuwan Da Suka Ja Hankalin Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar Da Tsarin Noman Waken Soya

August 9, 2025
Philippines Za Ta Girbi Sakamakon Rura Wutar Rikici Kan Taiwan

Philippines Za Ta Girbi Sakamakon Rura Wutar Rikici Kan Taiwan

August 9, 2025
Cacar Baki Ta Ɓarke Tsakanin el-Rufai Da APC Kan Tazarcen Tinubu A 2027

Cacar Baki Ta Ɓarke Tsakanin el-Rufai Da APC Kan Tazarcen Tinubu A 2027

August 9, 2025
Jakadan Kasar Sin A Najeriya Ya Gana Da Ministar Kula Da Masana’antu Da Cinikayya Da Zuba Jari Ta Kasar

Jakadan Kasar Sin A Najeriya Ya Gana Da Ministar Kula Da Masana’antu Da Cinikayya Da Zuba Jari Ta Kasar

August 9, 2025
Sanatocin Da Ba Su Kawo Ƙudiri Ba Tun Bayan Ƙaddamar Da Majalisar Dattawa Ta 10

Sanatocin Da Ba Su Kawo Ƙudiri Ba Tun Bayan Ƙaddamar Da Majalisar Dattawa Ta 10

August 9, 2025
Andrei Okounkov: Sinawa Na Daukar Koyon Abubuwa Da Muhimmanci 

Andrei Okounkov: Sinawa Na Daukar Koyon Abubuwa Da Muhimmanci 

August 9, 2025
Mutum 2,838 Suka Mutu A Haɗarin Mota Cikin Wata Shida A Nijeriya – Rahoto

Mutum 2,838 Suka Mutu A Haɗarin Mota Cikin Wata Shida A Nijeriya – Rahoto

August 9, 2025
Kayayyakin Sin Sun Samu Karbuwa Yayin Bikin Nune-nunen Kayayyakin Abinci Na Afrika

Kayayyakin Sin Sun Samu Karbuwa Yayin Bikin Nune-nunen Kayayyakin Abinci Na Afrika

August 9, 2025
An Ɗaura Auren Rahma Sadau A Kaduna

An Ɗaura Auren Rahma Sadau A Kaduna

August 9, 2025
Kasar Duniyar Wata Da Kasar Sin Ta Samo Ta Samar Da Sakamakon Nazari Fiye Da 150

Kasar Duniyar Wata Da Kasar Sin Ta Samo Ta Samar Da Sakamakon Nazari Fiye Da 150

August 9, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.