ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 25, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mutum 2,838 Suka Mutu A Haɗarin Mota Cikin Wata Shida A Nijeriya – Rahoto

by Idris Aliyu Daudawa
11 months ago
Mutum

Haɗurran hanya da mace-mace suna ci gaba da faruwa cikin ƙaruwa tsakanin shekarun 2024 da 2025, ya nuna an samu ƙaruwar lamarin da kashi 3.9 na haɗura yayin da an samu ƙaruwar mace mace da kashi da 2.2.

Binciken da Jaridar LEADERSHIP ta yi, ya nuna: Alƙalumman da aka samu daga hukumar hana haɗurra ta ƙasa sun nuna cewa cikin watanni shida na shekarar 2025 lamarin ko abin ya nuna abubuwa masu ɗaure kai, saboda kuwa tsakanin watannin Janairu da Yuni, an samu aukuwar haɗurra 5,281 a faɗin tarayyar Nijeriya abinda ya shafi mutane 39,793.

  • FRSC Ta Fara Binciken Hatsarin Motar Da Ya Yi Ajalin ’Yan Wasan Kano 22
  • Mutane 12 Sun Mutu, 28 Sun Jikkata A Wani Hatsarin Mota A Hanyar Zaria Zuwa Kano – FRSC

Ƙididdigar haknan ma ta nuna mutane 2,838 sun mutu yayin da kuma an samu ceto 17,818, hakan shi yake nuna an samu ƙaruwar haɗurran da kashi 2.2.

ADVERTISEMENT

Hakanan ma mutanen da suka haɗu da haɗurran sun ƙaru a haɗurran kan hanya,a cikin shi binciken da ka yi da kashi 8.9, idan za’a haɗa da abinda ake da shi a shekar 2024.

A farkon shekarar 2024, daga shikin fasinjoji 36,554 da suka haɗu da haɗurran mota 4,997 tsakanin watannin Janairu zuwa Yuni,sai dai kuma fasinjoji 16,309 sun samu raunuka 2,776 kuma sun mutu.

LABARAI MASU NASABA

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

Alal misali, a watan Janairu 2024, an samu haɗurra gaba ɗaya 990, an samu ceto, 3195, waɗanda kuma suka mutu, 530, mutanen da haɗurran suka rutsa da su7335.

Yayin da yake ƙarin haske akan lamarin Shugaban hukumar, Shehu Mohammed, ya danganta abubuwan da suke faruwa na ƙaruwar haɗurran akan yadda motoci suke ƙaruwa a shekarr 2025.

“Haka abin yake kamar yadda ƙididdigar ta nuna duk a cikin wata shidan, jami’an na FRSC, sun kama mutane 290,887 waɗanda suka aikata laifuka 319,798. Sai dai kuma an kama 250,720 da suka aikata laifi da kuma 271, waɗanda suka saɓawa dokokin Hukumar 2024.Wannan ya nunaan samu ƙaruwar kashi 16 na waɗanda aka kama ko kuma kashi 14.9 na ƙaruwar masu aikata laifuka.

Ƙaruwar da aka samu ta kashi na waɗanda aka, kama sanadiyar aikata laifi bai nuna, Hukumar kiyaye haɗurra, tamkar wata hukuma ce ta, ƙarshen mako.Saɓanin abinda ake tsammani sai ya nuna maganar gaskiya bama kamar yadda ake tsammani ba, tana yin aikin tane kamar yadda doka ta shimfiɗa mata,domin tabbatar da akwai lafiya kan hanyoyinmu ta hanyar takurawar da ba wata abu bace.

“Bugu da ƙari, duk dai a cikin lokacin, fiye da fasinjoji milyan 30 suka yi zurga- zurga inda suka yi amfani da motoci milyan 2.3 a faɗin tarayyar Nijeriya.Yawan motoci da fasinjoji kan hanya yana da matuƙar muhimmanci ta ɓangaren yawan waɗanda suka aikata laifi, aka kuma kama su.

Hakanan ma,an yi kira da mutane domin su taimaka ma irin ƙoƙarin da su ma’ikatan suke yi na tabbatar da cewa hanya ta yi kyau ga muatne matafiya alal misali, Jihohin Anambra da Kano su kaɗai sun samar da mutane fiye da milyan 6.5 na fasinjojin da suke tafiye- tafiye,wanda kuma shi ne kashi 22 na gaba ɗayan fasinjojin da suke tafiya. Waɗannan alƙalumma a fili sun nuna irin yadda ake yawan amfani da hanyoyin, abin yayi matuƙar yawa,domin ya nuna ana damun hanyoyin da kuma su ma’aikatan.’

Da yake bayani kan tsare- tsaren da kuma abubuwan da ake yi,waɗanda za su taimaka wajen rage aukuwar irin haɗurarran da suke faruwa kan hanya, sia Shugaban hukumar ya ce, “Maganar ƙaddamar da yadda bada rahoton labarin aukuwar haɗari (NACRIS) da kuma wata na’urar sadarwa ta zamani ta ( FRSC Mobile App)domin da ita ake yin amfani wajen anfani da hanyoyin da suke tafiyar da ayyukansu.Su waɗancan fasihohi kafar sadarwa ta zamani sun taimaka ƙwarai wajen bada ƙiyasinko ƙididdigar rahoton haɗari,da kuma inganta yadda al’umma suke kasancewa cikin lamarin.

Bugu da ƙari kuma ita na’urar tana bada takamaiman lokacin samar, da bayanai kamar yadda haɗarin ya auku da kuma wurin, bada rahoton gaggawa,Lasisin tuƙi na Direbobi’yadda za’a gano nambar motar da tayi haɗarin, tare da yadda za’a samu hanyar kama Rediyo mai alaƙa da cunkoson motoci a ko ina yake a faɗin duniya.

Mutum
Idris Aliyu Daudawa
+ postsBio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    2027:Yadda Kuɗi Da Siyasar Uban-gida Suka Daƙile Hanƙoron Matasa
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

MASU ALAKA

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi
Labarai

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

June 24, 2026
Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”
Ra'ayi Riga

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma
Labarai

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026
Next Post
Andrei Okounkov: Sinawa Na Daukar Koyon Abubuwa Da Muhimmanci 

Andrei Okounkov: Sinawa Na Daukar Koyon Abubuwa Da Muhimmanci 

LABARAI MASU NASABA

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026
Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

June 24, 2026
Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026
Sabbin Ministoci

Kafa ‘Yansandan Jihohi: Majalisa Ta Amince Da Tsarin ‘Yar Tinƙe Wajen Kaɗa Ƙuri’a 

June 24, 2026
Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

June 24, 2026
Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.