• English
  • Business News
Sunday, September 14, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mutum 547,774 Suka Cike Aikin Dansanda, Mako 1 Ya Rage A Rufe Shafin Daukar Aikin

by Muhammad
2 years ago
in Manyan Labarai
0
Mutum 547,774 Suka Cike Aikin Dansanda, Mako 1 Ya Rage A Rufe Shafin Daukar Aikin
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumar ‘Yansanda ta fitar da sanarwa cewa mako guda ya rage kafin ta rufi shafin daukar sababbin ‘Yansanda a fadin Nijeriya.

Yanzu haka shafin ya samu masu neman aiki su kimanin mutum dubu dari biyar da bakwai, da dari bakwai da saba’in da hudu (547,774) a matsayin masu neman aiki Dan sanda a rundunar ‘yan sandan Nijeriya gabanin rufe shafin a ranar Lahadi mai zuwa, 26 ga Nuwamba, 2023 wanda zai cika makonni 6 na na wa’adin da hukumar ta sanya.

  • Yadda ‘Yansanda Suka Min Duka Kamar Dan Ta’adda – Shugaban NLC
  • A Sake Fasalin Rundunar ‘Yansandan Nijeriya

An buɗe shafin a ranar 15 ga Oktoba, 2023, makonni biyar da suka gabata.

Daga cikin 547,774 masu neman aiki, 358,900 sun yi nasara kuma sun cancanci zuwa zagaye na gaba na tsarin daukar ma’aikata wanda ya hada da yanayin kirar jikinsu da lafiyarsu da ingancin takaddunsu bayanansu.

An yi cire mutane akalla sama da 84,606 na masu neman aikin wadanda shekarunsu na haihuwa suke tsakanin shekaru 18 zuwa 25, inda aka fitar da su.

Labarai Masu Nasaba

Dawowa Hutu Ya Tayar Da Hankalin Iyaye Saboda Ƙarin Kuɗin Makaranta

NARD Ta Janye Yajin Aikin Gargaɗi Da Ta Fara

Jihar Kaduna ce Jiha ta farko a matsayin jihar da ta fi kowacce yawan masu nema aikin da mutum 40,272 sai Jhar Anambra wadda take a matsayin Jihana karshe da mutum 1664.

Kazalika Jihar Adamawa ce ta biyu da mutum 36,398, sai Jihar Borno da ta zo ta uku da mutum 32,048.

Jihar Benue na da 31,122 wadda ita ce a matsayin ta hudu, sai Jihar Katsina a matsayi na biyar mai mutum 30,202, sai Jihar Bauchi mai mutum 30,604 a matsayin ta 6 yayin da Jihar Kano ke bite mata a matsayin Jiha ta 7 da mutum 30,004.

Sauran Jihohin sun hada da Jihar Ebonyi mai mutum 2132, sai Jihar Legas mai mutane 2324. Jihar Bayelsa na da 2651 yayin da Abia ke da 2796.

Sufeto Janar na ‘yan sanda mai ritaya, Dr. Solomon Arase, ya bayyana jin dadinsa da yawan adadin manema aikin da aka samu da suka nuna sha’awar neman aiki na ‘yan sandan Nijeriya.

Tsohon Sifeton ya ce, Hukumar za ta yi iya bakin kokarinta don ganin daukar ma’aikatan an yi bisa ka’idojin da aka ayyana tare da duba cancanta da kuma adalci a yayin gudanar da aikin kamar yadda sanarwar Kakakin rundunar na kasa, Ikechukwu Ani, ya bayyana haka a wata sanarwa da ya fitar ranar Lahadi, 19 ga Watan Nuwambar 2023 da muke ciki.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: 'YansandaDaukar Aiki
ShareTweetSendShare
Previous Post

Dalilin Rasa ‘Ya’yana Biyu Sanadin Amosanin Jini, Na Kafa Gidauniya —Hajiya Badiyya

Next Post

An Tsinci Gawar Mutum 9 Da Hatsarin Kwale-kwale Ya Rutsa Da Su A Jihar Neje – NSEMA

Related

Rashin Tsaro Ya Sa Ƴan Gudun Hijira Mamaye Makarantun Benuwe Da Neja Da Katsina
Manyan Labarai

Dawowa Hutu Ya Tayar Da Hankalin Iyaye Saboda Ƙarin Kuɗin Makaranta

28 minutes ago
Likitoci
Manyan Labarai

NARD Ta Janye Yajin Aikin Gargaɗi Da Ta Fara

2 hours ago
Rashin Tsaro Ya Sa Ƴan Gudun Hijira Mamaye Makarantun Benuwe Da Neja Da Katsina
Manyan Labarai

Rushewar Masa’antu Ya Jefa Al’umma Da Dama Cikin Ƙangin Talauci A Arewacin Nijeriya

5 hours ago
Dangote Ya Sake Zama Wanda Ya Fi Kowa Kudi A Afrika Karo Na 12
Manyan Labarai

DAPPMAN Ta Soki Matatar Dangote Kan Rage Farashin Man Fetur

14 hours ago
An Tsinci Gawar Ɗalibar Jami’ar Taraba A Ɗakin Saurayinta
Manyan Labarai

An Tsinci Gawar Ɗalibar Jami’ar Taraba A Ɗakin Saurayinta

18 hours ago
Sojoji Sun Kashe Ƙasurgumin Ɗan Ta’adda A Kogi
Manyan Labarai

Sojoji Sun Kashe Ƙasurgumin Ɗan Ta’adda A Kogi

22 hours ago
Next Post
An Tsinci Gawar Mutum 9 Da Hatsarin Kwale-kwale Ya Rutsa Da Su A Jihar Neje – NSEMA

An Tsinci Gawar Mutum 9 Da Hatsarin Kwale-kwale Ya Rutsa Da Su A Jihar Neje – NSEMA

LABARAI MASU NASABA

Rashin Tsaro Ya Sa Ƴan Gudun Hijira Mamaye Makarantun Benuwe Da Neja Da Katsina

Dawowa Hutu Ya Tayar Da Hankalin Iyaye Saboda Ƙarin Kuɗin Makaranta

September 14, 2025
Likitoci

NARD Ta Janye Yajin Aikin Gargaɗi Da Ta Fara

September 14, 2025
APC Na Ƙoƙarin Tarwatsa Mu Ne Saboda Kar Mu Ƙwaci Mulki A 2027 – ADC

APC Na Ƙoƙarin Tarwatsa Mu Ne Saboda Kar Mu Ƙwaci Mulki A 2027 – ADC

September 14, 2025
An Cafke Bature Ɗan Shekara 37 Kan Mutuwar Ɗan Nijeriya Mazaunin Birtaniya

An Cafke Bature Ɗan Shekara 37 Kan Mutuwar Ɗan Nijeriya Mazaunin Birtaniya

September 14, 2025
Rashin Tsaro Ya Sa Ƴan Gudun Hijira Mamaye Makarantun Benuwe Da Neja Da Katsina

Rushewar Masa’antu Ya Jefa Al’umma Da Dama Cikin Ƙangin Talauci A Arewacin Nijeriya

September 14, 2025
Dangote Ya Sake Zama Wanda Ya Fi Kowa Kudi A Afrika Karo Na 12

DAPPMAN Ta Soki Matatar Dangote Kan Rage Farashin Man Fetur

September 13, 2025
Yadda Wani Ya Kashe Ƙaninsa, Ya Ɓoye Gawar A Duro

Yadda Wani Ya Kashe Ƙaninsa, Ya Ɓoye Gawar A Duro

September 13, 2025
Madabba’ar Sin Ta Ba Da Gudunmuwar Littattafai Ga Makarantun Koyar Da Sinanci A Nijeriya

Madabba’ar Sin Ta Ba Da Gudunmuwar Littattafai Ga Makarantun Koyar Da Sinanci A Nijeriya

September 13, 2025
An Kaddamar Da Tashar Watsa Labarai Ta CMG A Chengdu

An Kaddamar Da Tashar Watsa Labarai Ta CMG A Chengdu

September 13, 2025
An Gudanar Da Dandalin Tattauna Al’adu Na Kasa Da Kasa Na Golden Panda Na 2025 A Birnin Chengdu

An Gudanar Da Dandalin Tattauna Al’adu Na Kasa Da Kasa Na Golden Panda Na 2025 A Birnin Chengdu

September 13, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.