• English
  • Business News
Thursday, May 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mutum Miliyan 500 Na Iya Kamuwa Da Cututtuka Sanadiyar Rashin Motsa Jiki A Cikin Shekara  10 – WHO

by Idris Aliyu Daudawa
2 years ago
in Labarai
0
Mutum Miliyan 500 Na Iya Kamuwa Da Cututtuka Sanadiyar Rashin Motsa Jiki A Cikin Shekara  10 – WHO
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO) ta yi kira da cewa mutane 500 na iya kamuwa da cututtukan da suke ba masu saurin yaduwa bane kamar ciwoin zuciya,Kiba, cutar siga,tsakanin shekarar 2020 da 2030.

Rahoton da hukumar ta bayar na rashin motsa jiki a shekarar 2022 da aka wallafa ya nuna mutane miliyan 500 na iya kamuwa da cututtukan da ba saurin yaduwa suke yi ba tsakanin shekarar 2020 da 2030, muddin idan har gwamnatoci na kasashen duniya sun kasa daukar matakan da za su inganta motsa jiki.

  • Hajjin Bana: NAHCON Ta Samar Da Biza 73,310, Tare Da Kai Alhazai 46,000 Kasar Saudiyya
  • Kokarin Tinubu Wajen Inganta Rayuwar ‘Yan Nijeriya Bayan Cire Tallafin Mai

Rahoton na duniya da yayi bayani kan al’amarin daya shafi motsa jiki na shekarar 2022 ya yi nazari ne kan yadda gwamnatoci ke amfani da shawarwarin da aka basu na yadda za a kara inganta motsa jiki abin ya shafi kowa ba tare da la’akari da shekarunsu ba.

Bayanin halin da ake ciki kan al’amarin motsa jiki daga kasashe 194 ya nuna cewa ci gaban da ake samu bai taka kara ya karya ba,shi ya dace kasashen su kara maida hankali sosai wajen aiwatar da shawarwarin da aka basu na tsare- tsare da manufofi,musamman wajen kula da lafiyar data shafi zuciya,taimakawa ta hanyar dakile kamuwa da cuta,sai kuma rage matsalolin da ake fusknata da suka shafi kula da lafiyar al’umma.

A taimakawa kasashe su kara maida hankali akan motsa jiki wanda tsarin hukumar lafiya ta duniya ne na al’amarin motsa jiki daga shekara 2018 zuwa 2030 k kuma abinda aka fi sani da (GAPPA) da aka bada shawarwari 20.

Labarai Masu Nasaba

ASUU Ta Yi Barazanar Maka JAMB A Kotu Biyo Bayan Samun Mummunan Sakamako A UTME

Gwamnatin Tarayya Da Majalisar Dokoki Za Su Haɗa  Gwiwa Kan Sake Duba Dokar Laifukan Intanet — Minista

Wadannan sun hada da hanyoyin mota masu nagarta wanda hakan zai bada dama ga wadanda zasu rika motsa jiki ta tuka Keke, tafiya a kasa,samar da wasu karin tsare- tsare  da bada damr hanyar motsa jiki kamar kula da yara, makarantu, kananan asibitoci, sai wuraren aiki.

Shugaban sashen motsa jiki na hukumar lafiya ta duniya Fiona Bull mutane na asarar abubuwan da suka kamata wajen taimakawa al’amarin motsa jiki kamar hanyoyi, wuraren shakatawa,hanyoyin da Keke ya dace ya bi,da kuma wadanda za suyi tafiya a kasa,duk da yake dai akwai irin wadannan a wasu kasashe.

Rahoton yayi kira da kasashe su dauki motsa jiki shine babbar mafita wajen inganta lafiya domin maganin kamuwa da cututtukan da basu yaduwa,ya kasance an sa al’amarin motsa jiki a dukkan wasu tsare- tsare,sai kuma samar da abubuwan aiki da horarwa.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: CutaMotsa JikiWHO
ShareTweetSendShare
Previous Post

Shugaba Xi Ya Aike Da Sakon Taya Murnar Bude Dandalin Mashigin Tekun Taiwan Na 15

Next Post

Sin Ta Yi Kira Da A Samar Da Kyakkyawan Yanayi Na Kada Kuri’ar Raba Gardama Kan Kundin Tsarin Mulkin Mali

Related

UTME
Manyan Labarai

ASUU Ta Yi Barazanar Maka JAMB A Kotu Biyo Bayan Samun Mummunan Sakamako A UTME

4 hours ago
Gwamnatin Tarayya Da Majalisar Dokoki Za Su Haɗa  Gwiwa Kan Sake Duba Dokar Laifukan Intanet — Minista
Labarai

Gwamnatin Tarayya Da Majalisar Dokoki Za Su Haɗa  Gwiwa Kan Sake Duba Dokar Laifukan Intanet — Minista

5 hours ago
gaza
Labarai

Kasafin Kudi Na Naira Tiriliyan 1.78 Na Abuja Ya Tsallake Karatu Na Biyu A Majalisa

6 hours ago
Tinubu Ya Yaba Wa Sule Lamiɗo A Taron Ƙaddamar Da Littafin Tarihin Rayuwasa
Labarai

Tinubu Ya Yaba Wa Sule Lamiɗo A Taron Ƙaddamar Da Littafin Tarihin Rayuwasa

8 hours ago
Yadda Aka Gina Ofishin ‘Yansanda Na Zamani A Abuja
Labarai

Yadda Aka Gina Ofishin ‘Yansanda Na Zamani A Abuja

9 hours ago
JAMB Ta Amince Da Maki 140 Da 100 Mafi Karancin Maki Na Shiga Manyan Makarantu
Manyan Labarai

JAMB: Tangarɗar Na’ura Ne Ya Haifar Da Gagarumar Koma Baya A Sakamakon UTME Na 2025

10 hours ago
Next Post
Sin Ta Yi Kira Da A Samar Da Kyakkyawan Yanayi Na Kada Kuri’ar Raba Gardama Kan Kundin Tsarin Mulkin Mali

Sin Ta Yi Kira Da A Samar Da Kyakkyawan Yanayi Na Kada Kuri’ar Raba Gardama Kan Kundin Tsarin Mulkin Mali

LABARAI MASU NASABA

UTME

ASUU Ta Yi Barazanar Maka JAMB A Kotu Biyo Bayan Samun Mummunan Sakamako A UTME

May 14, 2025
Xi Jinping Ya Gana Da Takwarorinsa Na Kasashen Colombia Da Chile

Xi Jinping Ya Gana Da Takwarorinsa Na Kasashen Colombia Da Chile

May 14, 2025
Gwamnatin Tarayya Da Majalisar Dokoki Za Su Haɗa  Gwiwa Kan Sake Duba Dokar Laifukan Intanet — Minista

Gwamnatin Tarayya Da Majalisar Dokoki Za Su Haɗa  Gwiwa Kan Sake Duba Dokar Laifukan Intanet — Minista

May 14, 2025
Yadda Kasar Sin Ke Kokarin Gina Tashar Bincike A Sama Da Tubalin Kasar Duniyar Wata

Yadda Kasar Sin Ke Kokarin Gina Tashar Bincike A Sama Da Tubalin Kasar Duniyar Wata

May 14, 2025
gaza

Kasafin Kudi Na Naira Tiriliyan 1.78 Na Abuja Ya Tsallake Karatu Na Biyu A Majalisa

May 14, 2025
Kasar Sin Za Ta Inganta Cikakken Tsarin Fitar Da Ma’adanai Zuwa Ketare Don Kiyaye Tsaron Kasa

Kasar Sin Za Ta Inganta Cikakken Tsarin Fitar Da Ma’adanai Zuwa Ketare Don Kiyaye Tsaron Kasa

May 14, 2025
Tinubu Ya Yaba Wa Sule Lamiɗo A Taron Ƙaddamar Da Littafin Tarihin Rayuwasa

Tinubu Ya Yaba Wa Sule Lamiɗo A Taron Ƙaddamar Da Littafin Tarihin Rayuwasa

May 14, 2025
Manyan Ayyuka Guda Biyar Za Su Raya Makomar Al’ummomin Kasar Sin Da kasashen Latin Amurka Da Caribbean Ta Bai Daya

Manyan Ayyuka Guda Biyar Za Su Raya Makomar Al’ummomin Kasar Sin Da kasashen Latin Amurka Da Caribbean Ta Bai Daya

May 14, 2025
Yadda Aka Gina Ofishin ‘Yansanda Na Zamani A Abuja

Yadda Aka Gina Ofishin ‘Yansanda Na Zamani A Abuja

May 14, 2025
JAMB Ta Amince Da Maki 140 Da 100 Mafi Karancin Maki Na Shiga Manyan Makarantu

JAMB: Tangarɗar Na’ura Ne Ya Haifar Da Gagarumar Koma Baya A Sakamakon UTME Na 2025

May 14, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.