ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mutum Miliyan 500 Na Iya Kamuwa Da Cututtuka Sanadiyar Rashin Motsa Jiki A Cikin Shekara  10 – WHO

by Idris Aliyu Daudawa
3 years ago
WHO

Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO) ta yi kira da cewa mutane 500 na iya kamuwa da cututtukan da suke ba masu saurin yaduwa bane kamar ciwoin zuciya,Kiba, cutar siga,tsakanin shekarar 2020 da 2030.

Rahoton da hukumar ta bayar na rashin motsa jiki a shekarar 2022 da aka wallafa ya nuna mutane miliyan 500 na iya kamuwa da cututtukan da ba saurin yaduwa suke yi ba tsakanin shekarar 2020 da 2030, muddin idan har gwamnatoci na kasashen duniya sun kasa daukar matakan da za su inganta motsa jiki.

  • Hajjin Bana: NAHCON Ta Samar Da Biza 73,310, Tare Da Kai Alhazai 46,000 Kasar Saudiyya
  • Kokarin Tinubu Wajen Inganta Rayuwar ‘Yan Nijeriya Bayan Cire Tallafin Mai

Rahoton na duniya da yayi bayani kan al’amarin daya shafi motsa jiki na shekarar 2022 ya yi nazari ne kan yadda gwamnatoci ke amfani da shawarwarin da aka basu na yadda za a kara inganta motsa jiki abin ya shafi kowa ba tare da la’akari da shekarunsu ba.

ADVERTISEMENT

Bayanin halin da ake ciki kan al’amarin motsa jiki daga kasashe 194 ya nuna cewa ci gaban da ake samu bai taka kara ya karya ba,shi ya dace kasashen su kara maida hankali sosai wajen aiwatar da shawarwarin da aka basu na tsare- tsare da manufofi,musamman wajen kula da lafiyar data shafi zuciya,taimakawa ta hanyar dakile kamuwa da cuta,sai kuma rage matsalolin da ake fusknata da suka shafi kula da lafiyar al’umma.

A taimakawa kasashe su kara maida hankali akan motsa jiki wanda tsarin hukumar lafiya ta duniya ne na al’amarin motsa jiki daga shekara 2018 zuwa 2030 k kuma abinda aka fi sani da (GAPPA) da aka bada shawarwari 20.

LABARAI MASU NASABA

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

Wadannan sun hada da hanyoyin mota masu nagarta wanda hakan zai bada dama ga wadanda zasu rika motsa jiki ta tuka Keke, tafiya a kasa,samar da wasu karin tsare- tsare  da bada damr hanyar motsa jiki kamar kula da yara, makarantu, kananan asibitoci, sai wuraren aiki.

Shugaban sashen motsa jiki na hukumar lafiya ta duniya Fiona Bull mutane na asarar abubuwan da suka kamata wajen taimakawa al’amarin motsa jiki kamar hanyoyi, wuraren shakatawa,hanyoyin da Keke ya dace ya bi,da kuma wadanda za suyi tafiya a kasa,duk da yake dai akwai irin wadannan a wasu kasashe.

Rahoton yayi kira da kasashe su dauki motsa jiki shine babbar mafita wajen inganta lafiya domin maganin kamuwa da cututtukan da basu yaduwa,ya kasance an sa al’amarin motsa jiki a dukkan wasu tsare- tsare,sai kuma samar da abubuwan aiki da horarwa.

WHO
Idris Aliyu Daudawa
+ postsBio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Hukumar NCCE Ta Yi Tsare-tsaren Bunƙasa Horar Da Malamai
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Abubuwan Da Ya Kamata Magidanci Ya Sani Bayan Matarsa Ta Haihu
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Tarihin Shugaban Makaranta Na Farko A Arewa Hedimasta (2)
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Yadda Gidajen Abinci Ke Wasa Da Rayuwar Al’umma Ta Amfani Da Ruɓaɓɓen Tumatir

MASU ALAKA

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba
Labaran Kasuwanci

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026
Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City
Wasanni

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

June 4, 2026
Atiku Ne Ya Fi Dacewa Da Tikitin Takara A ADC Amma Ya Kamata Ya Janye — Baba-Ahmed
Labarai

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

June 4, 2026
Next Post
Sin Ta Yi Kira Da A Samar Da Kyakkyawan Yanayi Na Kada Kuri’ar Raba Gardama Kan Kundin Tsarin Mulkin Mali

Sin Ta Yi Kira Da A Samar Da Kyakkyawan Yanayi Na Kada Kuri’ar Raba Gardama Kan Kundin Tsarin Mulkin Mali

LABARAI MASU NASABA

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

June 4, 2026
Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026
Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku

June 4, 2026
Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

Sin: Ya Kamata Tarayyar Turai Ta Dubi Huldar Tattalin Arziki Da Ciniki Tsakaninta Da Sin Bisa Daidaito

June 4, 2026
Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

June 4, 2026
An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

June 4, 2026
Atiku Ne Ya Fi Dacewa Da Tikitin Takara A ADC Amma Ya Kamata Ya Janye — Baba-Ahmed

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

June 4, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.