ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 25, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mutum Miliyan 500 Na Iya Kamuwa Da Cututtuka Sanadiyar Rashin Motsa Jiki A Cikin Shekara  10 – WHO

by Idris Aliyu Daudawa
3 years ago
WHO

Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO) ta yi kira da cewa mutane 500 na iya kamuwa da cututtukan da suke ba masu saurin yaduwa bane kamar ciwoin zuciya,Kiba, cutar siga,tsakanin shekarar 2020 da 2030.

Rahoton da hukumar ta bayar na rashin motsa jiki a shekarar 2022 da aka wallafa ya nuna mutane miliyan 500 na iya kamuwa da cututtukan da ba saurin yaduwa suke yi ba tsakanin shekarar 2020 da 2030, muddin idan har gwamnatoci na kasashen duniya sun kasa daukar matakan da za su inganta motsa jiki.

  • Hajjin Bana: NAHCON Ta Samar Da Biza 73,310, Tare Da Kai Alhazai 46,000 Kasar Saudiyya
  • Kokarin Tinubu Wajen Inganta Rayuwar ‘Yan Nijeriya Bayan Cire Tallafin Mai

Rahoton na duniya da yayi bayani kan al’amarin daya shafi motsa jiki na shekarar 2022 ya yi nazari ne kan yadda gwamnatoci ke amfani da shawarwarin da aka basu na yadda za a kara inganta motsa jiki abin ya shafi kowa ba tare da la’akari da shekarunsu ba.

ADVERTISEMENT

Bayanin halin da ake ciki kan al’amarin motsa jiki daga kasashe 194 ya nuna cewa ci gaban da ake samu bai taka kara ya karya ba,shi ya dace kasashen su kara maida hankali sosai wajen aiwatar da shawarwarin da aka basu na tsare- tsare da manufofi,musamman wajen kula da lafiyar data shafi zuciya,taimakawa ta hanyar dakile kamuwa da cuta,sai kuma rage matsalolin da ake fusknata da suka shafi kula da lafiyar al’umma.

A taimakawa kasashe su kara maida hankali akan motsa jiki wanda tsarin hukumar lafiya ta duniya ne na al’amarin motsa jiki daga shekara 2018 zuwa 2030 k kuma abinda aka fi sani da (GAPPA) da aka bada shawarwari 20.

LABARAI MASU NASABA

Maroko Ta Zama Ƙasa Ta Farko Daga Afirka Da Ta Tsallaka Zuwa Zagaye Na 32 A Gasar Kofin Duniya

‘Yan Nijeriya Ba Sa Bukatar ‘Yan Jarida Su Faɗa Musu Suna Jin Yunwa’ — Atiku

Wadannan sun hada da hanyoyin mota masu nagarta wanda hakan zai bada dama ga wadanda zasu rika motsa jiki ta tuka Keke, tafiya a kasa,samar da wasu karin tsare- tsare  da bada damr hanyar motsa jiki kamar kula da yara, makarantu, kananan asibitoci, sai wuraren aiki.

Shugaban sashen motsa jiki na hukumar lafiya ta duniya Fiona Bull mutane na asarar abubuwan da suka kamata wajen taimakawa al’amarin motsa jiki kamar hanyoyi, wuraren shakatawa,hanyoyin da Keke ya dace ya bi,da kuma wadanda za suyi tafiya a kasa,duk da yake dai akwai irin wadannan a wasu kasashe.

Rahoton yayi kira da kasashe su dauki motsa jiki shine babbar mafita wajen inganta lafiya domin maganin kamuwa da cututtukan da basu yaduwa,ya kasance an sa al’amarin motsa jiki a dukkan wasu tsare- tsare,sai kuma samar da abubuwan aiki da horarwa.

WHO
Idris Aliyu Daudawa
+ postsBio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    2027:Yadda Kuɗi Da Siyasar Uban-gida Suka Daƙile Hanƙoron Matasa
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

MASU ALAKA

Maroko Ta Zama Ƙasa Ta Farko Daga Afirka Da Ta Tsallaka Zuwa Zagaye Na 32 A Gasar Kofin Duniya
Labarai

Maroko Ta Zama Ƙasa Ta Farko Daga Afirka Da Ta Tsallaka Zuwa Zagaye Na 32 A Gasar Kofin Duniya

June 25, 2026
Zan Ware 10bn Don Inganta Ilimin Matasa Idan Na Ci Zabe – Atiku
Manyan Labarai

‘Yan Nijeriya Ba Sa Bukatar ‘Yan Jarida Su Faɗa Musu Suna Jin Yunwa’ — Atiku

June 25, 2026
Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi
Labarai

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

June 24, 2026
Next Post
Sin Ta Yi Kira Da A Samar Da Kyakkyawan Yanayi Na Kada Kuri’ar Raba Gardama Kan Kundin Tsarin Mulkin Mali

Sin Ta Yi Kira Da A Samar Da Kyakkyawan Yanayi Na Kada Kuri’ar Raba Gardama Kan Kundin Tsarin Mulkin Mali

LABARAI MASU NASABA

Maroko Ta Zama Ƙasa Ta Farko Daga Afirka Da Ta Tsallaka Zuwa Zagaye Na 32 A Gasar Kofin Duniya

Maroko Ta Zama Ƙasa Ta Farko Daga Afirka Da Ta Tsallaka Zuwa Zagaye Na 32 A Gasar Kofin Duniya

June 25, 2026
Zan Ware 10bn Don Inganta Ilimin Matasa Idan Na Ci Zabe – Atiku

‘Yan Nijeriya Ba Sa Bukatar ‘Yan Jarida Su Faɗa Musu Suna Jin Yunwa’ — Atiku

June 25, 2026
Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026
Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

June 24, 2026
Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026
Sabbin Ministoci

Kafa ‘Yansandan Jihohi: Majalisa Ta Amince Da Tsarin ‘Yar Tinƙe Wajen Kaɗa Ƙuri’a 

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.