ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, July 15, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mutum Miliyan 500 Na Iya Kamuwa Da Cututtuka Sanadiyar Rashin Motsa Jiki A Cikin Shekara  10 – WHO

by Idris Aliyu Daudawa
3 years ago
WHO

Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO) ta yi kira da cewa mutane 500 na iya kamuwa da cututtukan da suke ba masu saurin yaduwa bane kamar ciwoin zuciya,Kiba, cutar siga,tsakanin shekarar 2020 da 2030.

Rahoton da hukumar ta bayar na rashin motsa jiki a shekarar 2022 da aka wallafa ya nuna mutane miliyan 500 na iya kamuwa da cututtukan da ba saurin yaduwa suke yi ba tsakanin shekarar 2020 da 2030, muddin idan har gwamnatoci na kasashen duniya sun kasa daukar matakan da za su inganta motsa jiki.

  • Hajjin Bana: NAHCON Ta Samar Da Biza 73,310, Tare Da Kai Alhazai 46,000 Kasar Saudiyya
  • Kokarin Tinubu Wajen Inganta Rayuwar ‘Yan Nijeriya Bayan Cire Tallafin Mai

Rahoton na duniya da yayi bayani kan al’amarin daya shafi motsa jiki na shekarar 2022 ya yi nazari ne kan yadda gwamnatoci ke amfani da shawarwarin da aka basu na yadda za a kara inganta motsa jiki abin ya shafi kowa ba tare da la’akari da shekarunsu ba.

ADVERTISEMENT

Bayanin halin da ake ciki kan al’amarin motsa jiki daga kasashe 194 ya nuna cewa ci gaban da ake samu bai taka kara ya karya ba,shi ya dace kasashen su kara maida hankali sosai wajen aiwatar da shawarwarin da aka basu na tsare- tsare da manufofi,musamman wajen kula da lafiyar data shafi zuciya,taimakawa ta hanyar dakile kamuwa da cuta,sai kuma rage matsalolin da ake fusknata da suka shafi kula da lafiyar al’umma.

A taimakawa kasashe su kara maida hankali akan motsa jiki wanda tsarin hukumar lafiya ta duniya ne na al’amarin motsa jiki daga shekara 2018 zuwa 2030 k kuma abinda aka fi sani da (GAPPA) da aka bada shawarwari 20.

LABARAI MASU NASABA

Rashin Tsaro: Majalisar Dattawa Ta Bukaci A Tura Ƙarin Sojoji da ’Yansanda Zuwa Benuwe

Atiku Ya Nuna Damuwa Kan Kasafin Naira Biliyan 6.44 Don Gasar Cin Kofin Duniya ta 2026

Wadannan sun hada da hanyoyin mota masu nagarta wanda hakan zai bada dama ga wadanda zasu rika motsa jiki ta tuka Keke, tafiya a kasa,samar da wasu karin tsare- tsare  da bada damr hanyar motsa jiki kamar kula da yara, makarantu, kananan asibitoci, sai wuraren aiki.

Shugaban sashen motsa jiki na hukumar lafiya ta duniya Fiona Bull mutane na asarar abubuwan da suka kamata wajen taimakawa al’amarin motsa jiki kamar hanyoyi, wuraren shakatawa,hanyoyin da Keke ya dace ya bi,da kuma wadanda za suyi tafiya a kasa,duk da yake dai akwai irin wadannan a wasu kasashe.

Rahoton yayi kira da kasashe su dauki motsa jiki shine babbar mafita wajen inganta lafiya domin maganin kamuwa da cututtukan da basu yaduwa,ya kasance an sa al’amarin motsa jiki a dukkan wasu tsare- tsare,sai kuma samar da abubuwan aiki da horarwa.

WHO
Idris Aliyu Daudawa
+ postsBio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Tarihin Sarakunan Da Suka Yi Wa Turawan Mulkin Mallaka Turjiya A Nijeriya
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Kano Ta Yi Zarra Wajen Kashe Kuɗi Don Raya Ilimi A Yammacin Afirka
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Duk Da Faɗuwar Farashin Ɗanyen Mai Ƴan Nijeriya Na Fama Da Tsadar Man Fetur
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Yajin Aiki: Ƙungiyar Likitocin Nijeriya Ta Ba Gwamnati Wa’adin Mako Huɗu

MASU ALAKA

Sabbin Ministoci
Labarai

Rashin Tsaro: Majalisar Dattawa Ta Bukaci A Tura Ƙarin Sojoji da ’Yansanda Zuwa Benuwe

July 15, 2026
‘Yansanda Sun Tsaurara Tsaron Iyakokin Kano Bayan Hare-haren ‘Yan Bindiga 
Labarai

Atiku Ya Nuna Damuwa Kan Kasafin Naira Biliyan 6.44 Don Gasar Cin Kofin Duniya ta 2026

July 15, 2026
‘Yan Ƙasar Turkiyya Sun Nuna Jarumta Da Kare Dimokuraɗiyya Mafi Girma A Tarihi – Erdoğan
Manyan Labarai

‘Yan Ƙasar Turkiyya Sun Nuna Jarumta Da Kare Dimokuraɗiyya Mafi Girma A Tarihi – Erdoğan

July 15, 2026
Next Post
Sin Ta Yi Kira Da A Samar Da Kyakkyawan Yanayi Na Kada Kuri’ar Raba Gardama Kan Kundin Tsarin Mulkin Mali

Sin Ta Yi Kira Da A Samar Da Kyakkyawan Yanayi Na Kada Kuri’ar Raba Gardama Kan Kundin Tsarin Mulkin Mali

LABARAI MASU NASABA

Gwamna Yusuf Ya Bai Wa Masu Kula Da Akwatinan Zaɓe Na APC Filaye 1,540 Da Tallafin Miliyan 100

Gwamna Yusuf Ya Bai Wa Masu Kula Da Akwatinan Zaɓe Na APC Filaye 1,540 Da Tallafin Miliyan 100

July 15, 2026
Sabbin Ministoci

Rashin Tsaro: Majalisar Dattawa Ta Bukaci A Tura Ƙarin Sojoji da ’Yansanda Zuwa Benuwe

July 15, 2026
GDPn Sin A Rabin Farko Na Shekarar 2026 Ya Karu Da Kashi 4.7% Idan Aka Kwatanta Da Na Kwatankwacin Lokacin Bara

GDPn Sin A Rabin Farko Na Shekarar 2026 Ya Karu Da Kashi 4.7% Idan Aka Kwatanta Da Na Kwatankwacin Lokacin Bara

July 15, 2026
‘Yansanda Sun Tsaurara Tsaron Iyakokin Kano Bayan Hare-haren ‘Yan Bindiga 

Atiku Ya Nuna Damuwa Kan Kasafin Naira Biliyan 6.44 Don Gasar Cin Kofin Duniya ta 2026

July 15, 2026
Masana Kandagarkin Cututtuka Na Sin Sun Tashi Zuwa Kasar Uganda Don Aikin Hadin Gwiwar Magance Cutar Ebola

Masana Kandagarkin Cututtuka Na Sin Sun Tashi Zuwa Kasar Uganda Don Aikin Hadin Gwiwar Magance Cutar Ebola

July 15, 2026
‘Yan Ƙasar Turkiyya Sun Nuna Jarumta Da Kare Dimokuraɗiyya Mafi Girma A Tarihi – Erdoğan

‘Yan Ƙasar Turkiyya Sun Nuna Jarumta Da Kare Dimokuraɗiyya Mafi Girma A Tarihi – Erdoğan

July 15, 2026
Majalisa Ta Ba da Tallafin ₦50m Ga Iyalan Malamai Da Jami’an Tsaro Da Aka Kashe A Aikin Ceto A Oyo

Majalisa Ta Ba da Tallafin ₦50m Ga Iyalan Malamai Da Jami’an Tsaro Da Aka Kashe A Aikin Ceto A Oyo

July 15, 2026
Xi Ya Bukaci A Mayar Da Hankali Kan Bukatun Jama’a Yayin Rangadin Da Ya Yi A Shanghai

Xi Ya Bukaci A Mayar Da Hankali Kan Bukatun Jama’a Yayin Rangadin Da Ya Yi A Shanghai

July 15, 2026
Katsina: Kotu Ta Yanke Wa Hauwa’u Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Kan Taimaka Wa ’Yan Bindiga

Lalata Da Ƙaramar Yarinya: Kotu Ta Yanke Wa Tsoho Mai Shekara 75 Hukuncin Ɗaurin Shekara 10 A Ribas

July 15, 2026
Ci Gaban Fasaha Na Hidimtawa Jama’a Cikin Kowane Yanayi A Kasar Sin

Ci Gaban Fasaha Na Hidimtawa Jama’a Cikin Kowane Yanayi A Kasar Sin

July 15, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.