• English
  • Business News
Monday, June 23, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Na Sha Duka Kafin A Amince In Shiga Harkar Fim – Khadija Mai Numfashi

by Rabilu Sanusi Bena
1 year ago
in Nishadi
0
Khadija Mai Numfashi
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Jarumar Kannywood Khadija Ahmed wadda akafi sani da Khadija Mai Numfashi a wata hira da ta yi da jaruma Hadiza Gabon a cikin shirinta mai suna Gabon’s Room Talk Show ta bayyana yadda ta sha gwagwarmaya a lokacin da ta nuna sha’awar fara fitowa a cikin shirin fina-finan Hausa na Kannywood.

Jarumar wadda hukumar tace fina-finai ta Jihar Kano (Kano State Censorship Board) ta dakatar daga shiga duk wata harka ta shirin fim na tsawon lokaci sakamakon wani faifan bidiyo nata da ta dora a kan shafinta na Tik Tok ta bayyana cewar ta sha wahala kafin a amince mata ta shiga masana’antar Kannywood a wancan lokacin.

  • Tsohuwar Jarumar Kannywood Fati Slow Ta Rasu
  • Rahama Sadau: Daga Jarumar Kannywood Ta Zama Jarumar Bollywood

A lokacin da na bukaci shiga harkar fim sai na tuntubi Ayatullahi wanda a wancan lokacin yake kamar saurayina, sai ya nuna mani cewar ba za a fara haskani a cikin shirin fim ba sai da umarnin iyayena, ni kuma da yake ina matukar sha’awar fitowa a cikin shirin fim a wancan lokacin sai nace masa an amince in fara fim a gidanmu, in ji Mai Numfashi.

Ta ci gaba da cewa bayan na fito a wani fim ne sai kanin mahaifiyata ya kira ni, a lokacin da ya nuna mani bidiyon sai yake tambayata nan wacece kafin in bashi amsa tuni ya falla mani mari a kumatu ni kuma na fashe da kuka.

Haka dai na ci gaba da ganin kalubale kala kala inda gaba daya ‘yan uwan mahaifiyata suka ki amincewa in yi fim har sai lokacin da aka tafi dani da mahaifiyata har inda ake daukar wani shiri, bayan taga yadda ake yi sai ta ce mani indai har iyakar abinda ake yi kenan a fim to ina yi maki fatan alheri Allah ya bada sa a.

Labarai Masu Nasaba

Fim Babbar Hanya Ce Ta Nishaɗantar Da Al’umma -D Malam Dan Bola (2)

Rashin Abinci Na A Waka Ya Sa Na Daina Yi -T Y Shaba

Da aka tambayeta a kan ko ta yi nadamar abinda ta aikata har yaka ga hukumar tace fina-finai ta Jihar Kano a karkashin jagorancin Abba El Mustapha ta dakatar da ita daga shiga duk wata harka ta fim na tsawon wani lokaci.

Sai Khadija ta ce maganar nadama kam sosai ta yi nadamar abinda ta aikata har ya kai ga an dakatar da ita, inda kuma ta ce a halin yanzu ta yi wa kanta fada domin ganin cewar hakan bata sake faruwa anan gaba ba.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Fati SlowJarumar Fina-finaiNafisa
ShareTweetSendShare
Previous Post

Masarautar Argungu Da Al’adunta (1)

Next Post

Kasar Sin Ba Za Ta Jure Tsoma Baki Cikin Harkokin Gidanta Da Wasu Kasashen Waje Ke Yi Kan Batun Taiwan Ba

Related

Fim Babbar Hanya Ce Ta Nishaɗantar Da Al’umma -D Malam Dan Bola (2)
Nishadi

Fim Babbar Hanya Ce Ta Nishaɗantar Da Al’umma -D Malam Dan Bola (2)

24 hours ago
Rashin Abinci Na A Waka Ya Sa Na Daina Yi -T Y Shaba
Nishadi

Rashin Abinci Na A Waka Ya Sa Na Daina Yi -T Y Shaba

2 weeks ago
Yadda Jarumai A Masana’antar Kannywood Ke Auren Junansu
Nishadi

Yadda Jarumai A Masana’antar Kannywood Ke Auren Junansu

3 weeks ago
Ban Dauki Harkar Fim Da Wasa Ba -Hauwa Ayawa 
Nishadi

Ban Dauki Harkar Fim Da Wasa Ba -Hauwa Ayawa 

4 weeks ago
Hukuma Ta Dakatar Da Haska Fina-Finai 22 Har Sai Baba Tagani
Nishadi

Hukuma Ta Dakatar Da Haska Fina-Finai 22 Har Sai Baba Tagani

1 month ago
Ban Ɗauki Harkar Fim Da Wasa Ba – Hauwa Ayawa
Nishadi

Ban Ɗauki Harkar Fim Da Wasa Ba – Hauwa Ayawa

1 month ago
Next Post
Kasar Sin Ba Za Ta Jure Tsoma Baki Cikin Harkokin Gidanta Da Wasu Kasashen Waje Ke Yi Kan Batun Taiwan Ba

Kasar Sin Ba Za Ta Jure Tsoma Baki Cikin Harkokin Gidanta Da Wasu Kasashen Waje Ke Yi Kan Batun Taiwan Ba

LABARAI MASU NASABA

Sin Na Fatan Kwamitin Sulhun MDD Zai Goyi Bayan Kuduri Game Da Halin Da Iran Ke Ciki

Sin Na Fatan Kwamitin Sulhun MDD Zai Goyi Bayan Kuduri Game Da Halin Da Iran Ke Ciki

June 23, 2025
‘Yan Bindiga Sun Sace Dukkan Fasinjojin Motar Bas A Jihar Benuwe

‘Yan Bindiga Sun Sace Dukkan Fasinjojin Motar Bas A Jihar Benuwe

June 23, 2025
Yanzu-yanzu: Zanga-zanga Ta Ɓarke A Jami’ar Neja Bayan Kashe Ɗalibi

Yanzu-yanzu: Zanga-zanga Ta Ɓarke A Jami’ar Neja Bayan Kashe Ɗalibi

June 23, 2025
Ina Da Isassun Kuɗi, Ban Ciwo Bashin Ko Kwabo Ɗaya Don Gyara Jihar Zamfara Ba – Gwamna Lawal

Ina Da Isassun Kuɗi, Ban Ciwo Bashin Ko Kwabo Ɗaya Don Gyara Jihar Zamfara Ba – Gwamna Lawal

June 23, 2025
NNPCL Ya Rage Farashin Man Fetur Zuwa ₦860 Kan Kowacce Lita – IPMAN

Yakin Iran Da Isra’ila Ya Haifar Da Tashin Farashin Litar Man Fetur A Nijeriya

June 23, 2025
Hajji 2025: Kashi Na Farko Na Alhazan Abuja Sun Dawo Gida Nijeriya

Hajji 2025: Kashi Na Farko Na Alhazan Abuja Sun Dawo Gida Nijeriya

June 23, 2025
Gwamnan Abba Kabir Yusuf tare da Arch. Ali Hassan

Abba Ya Dace Ya Zama Gwamnan Kano Na Har Abada Ba Shekaru 8 Kaɗai Ba – Arch Ali Hassan

June 23, 2025
2027: Wajibi Ne A Saka Sakamakon Zaɓe A Na’ura – Farfesa Jega

2027: Wajibi Ne A Saka Sakamakon Zaɓe A Na’ura – Farfesa Jega

June 22, 2025
Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (6)

Nijeriya Da Brazil Sun Ƙulla Yarjejeniyar Horar Da Matasa Kiwon Dabbobi

June 22, 2025
Za A Gudanar Da Taron Davos Na Yanayin Zafi Na Bana A Birnin Tianjin

Za A Gudanar Da Taron Davos Na Yanayin Zafi Na Bana A Birnin Tianjin

June 22, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.