• English
  • Business News
Wednesday, September 24, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Natasha Ta Jinjinawa ‘Yan Mazaɓarta, NLC, NBA Bayan Ta Koma Ofishinta Na Majalisa 

by Sulaiman
2 hours ago
in Labarai
0
Natasha Ta Jinjinawa ‘Yan Mazaɓarta, NLC, NBA Bayan Ta Koma Ofishinta Na Majalisa 
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Sanata mai wakiltar mazaɓar Kogi ta tsakiya, Natasha Akpoti-Uduaghan, ta yi amfani da shafinta na Facebook domin jinjinawa al’ummar mazaɓarta, da al’ummar jihar Kogi, da kungiyar kwadago ta kasa (NLC), da kungiyar lauyoyin Nijeriya, da sauran magoya bayanta da suka tsaya mata a lokacin da majalisar ta dakatar da ita na tsawon watanni shida.

 

Akpoti-Uduaghan, wacce ta koma ofishinta na majalisar dattawa a ranar Talata bayan da mahukuntan majalisar dokokin kasar suka rufe shi, ta ce nasarar da ta samu sai da aka yi takaddama wajen neman adalci.

 

‘Yar majalisar ta ce, “Na gode, tafiya ce mai nisa don tabbatar da adalci yayin da muke sabuwar ɗaurin ɗamara don yin hidima da gaskiya da jajircewa wajen sauke nauyin al’ummarmu. Don haka, ina matukar godiya ga mutanen Kogi ta tsakiya, jihar Kogi da kuma Nijeriya baki ɗaya saboda addu’a da goyon bayansu. Wannan ba nasarata ce kaɗai ba, namu ne baki ɗaya.”

Labarai Masu Nasaba

‘Yan Bindiga Sun Kashe Ɗansanda Da Wata Mata, Sun Yi Darkuwa Da Mutum 6 A Kwara

Ma’aikatan Gwamnati 5,000 Sun Fara Rubuta Jarabawar Tabbacin Gurbin Aiki A Kaduna


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Xi Ya Halarci Nune-Nune Game Da Cika Shekaru 70 Da Kafuwar Jihar Xinjiang 

Next Post

Li Qiang: Sin Ba Za Ta Nemi Sabon Matsayi Ko Fifiko A Yayin Tattaunawa Karkashin WTO Ba

Related

‘Yan Bindiga Sun Kashe Ɗansanda Da Wata Mata, Sun Yi Darkuwa Da Mutum 6 A Kwara
Labarai

‘Yan Bindiga Sun Kashe Ɗansanda Da Wata Mata, Sun Yi Darkuwa Da Mutum 6 A Kwara

9 minutes ago
Ma’aikatan Gwamnati 5,000 Sun Fara Rubuta Jarabawar Tabbacin Gurbin Aiki A Kaduna
Labarai

Ma’aikatan Gwamnati 5,000 Sun Fara Rubuta Jarabawar Tabbacin Gurbin Aiki A Kaduna

1 hour ago
Saudiyya Ta Naɗa Sabon Mufti
Labarai

Saudiyya Ta Naɗa Sabon Mufti

3 hours ago
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi
Manyan Labarai

‘Yansanda Sun Kama Mutane Biyu Da Laifin Garkuwa Da Wani Yaro Ɗan Shekara 10 A Neja

5 hours ago
Gwamnatin Sakkwato Ta Dakatar da Karɓar Kuɗin Makaranta
Labarai

Gwamnatin Sakkwato Ta Dakatar da Karɓar Kuɗin Makaranta

8 hours ago
Rashin Gyaran Hanya Ne Ya Haddasa Hatsarin Jirgin Ƙasan Abuja–Kaduna – NSIB
Manyan Labarai

Rashin Gyaran Hanya Ne Ya Haddasa Hatsarin Jirgin Ƙasan Abuja–Kaduna – NSIB

9 hours ago
Next Post
Li Qiang: Sin Ba Za Ta Nemi Sabon Matsayi Ko Fifiko A Yayin Tattaunawa Karkashin WTO Ba

Li Qiang: Sin Ba Za Ta Nemi Sabon Matsayi Ko Fifiko A Yayin Tattaunawa Karkashin WTO Ba

LABARAI MASU NASABA

‘Yan Bindiga Sun Kashe Ɗansanda Da Wata Mata, Sun Yi Darkuwa Da Mutum 6 A Kwara

‘Yan Bindiga Sun Kashe Ɗansanda Da Wata Mata, Sun Yi Darkuwa Da Mutum 6 A Kwara

September 24, 2025
Xinjiang A Shekaru 70: Yadda Yankin Ya Habaka Da Aikin Noma

Xinjiang A Shekaru 70: Yadda Yankin Ya Habaka Da Aikin Noma

September 24, 2025
Ma’aikatan Gwamnati 5,000 Sun Fara Rubuta Jarabawar Tabbacin Gurbin Aiki A Kaduna

Ma’aikatan Gwamnati 5,000 Sun Fara Rubuta Jarabawar Tabbacin Gurbin Aiki A Kaduna

September 24, 2025
Li Qiang: Sin Ba Za Ta Nemi Sabon Matsayi Ko Fifiko A Yayin Tattaunawa Karkashin WTO Ba

Li Qiang: Sin Ba Za Ta Nemi Sabon Matsayi Ko Fifiko A Yayin Tattaunawa Karkashin WTO Ba

September 24, 2025
Natasha Ta Jinjinawa ‘Yan Mazaɓarta, NLC, NBA Bayan Ta Koma Ofishinta Na Majalisa 

Natasha Ta Jinjinawa ‘Yan Mazaɓarta, NLC, NBA Bayan Ta Koma Ofishinta Na Majalisa 

September 24, 2025
Xi Ya Halarci Nune-Nune Game Da Cika Shekaru 70 Da Kafuwar Jihar Xinjiang 

Xi Ya Halarci Nune-Nune Game Da Cika Shekaru 70 Da Kafuwar Jihar Xinjiang 

September 24, 2025
Saudiyya Ta Naɗa Sabon Mufti

Saudiyya Ta Naɗa Sabon Mufti

September 24, 2025
Firaministan Kasar Sin Ya Halarci Babban Taro Kan Shawarar Samar Da Ci Gaban Duniya

Firaministan Kasar Sin Ya Halarci Babban Taro Kan Shawarar Samar Da Ci Gaban Duniya

September 24, 2025
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

‘Yansanda Sun Kama Mutane Biyu Da Laifin Garkuwa Da Wani Yaro Ɗan Shekara 10 A Neja

September 24, 2025
An Fara Nuna Hotuna Da Shirye-Shiryen Bidiyo Da Matasan Kasa Da Kasa Suka Dauka Don Murnar Cika Shekaru 80 Da Kafa MDD A Kasar Sin

An Fara Nuna Hotuna Da Shirye-Shiryen Bidiyo Da Matasan Kasa Da Kasa Suka Dauka Don Murnar Cika Shekaru 80 Da Kafa MDD A Kasar Sin

September 24, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.