• English
  • Business News
Saturday, June 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

NDLEA Ta Kama Kilo 1845 Na Haramtattun Ƙwayoyi, Ta Tsare Mutum 365 A Adamawa

by Muh'd Shafi'u Saleh
1 year ago
in Labarai
0
NDLEA Ta Kama Kilo 1845 Na Haramtattun Ƙwayoyi, Ta Tsare Mutum 365 A Adamawa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa (NDLEA) reshen jihar Adamawa, ta kame haramtattun kwayoyi kimanin kilo 1845 tare da tsare mutum 365, ta kuma hukunta wasu mutanen 174, bisa samunsu da laifin sha da safarar miyagun kwayoyi a shekarar 2023 a jihar.

Mista Femi Agboalu, shugaban hukumar a jihar, ya sanar da haka a wani taron manema labarai a Yola, ya ce a tsawon lokacin hukumar ta kama kilo 1,081.9, na tabar wiwi (Indiya herm), ganguna 7 na formalin da aka fi sani da ( tsotsa ka mutu) da kilo 28.013, na maganin tari mai dauke da codeine.

  • Sabon Dakin Binciken Da Aka Gyara Zai Inganta Aikin NDLEA — Marwa
  • Tinubu Zai Kaddamar Da Kwamitin Gyaran Mafi Karancin Albashi Ranar Talata

Da yake ci gaba da bayyana nasarorin da hukumar ta samu cikin shekara guda a jihar shugaban ya ce “a shekarar an samu raguwar mutanen da aka kama da kashi 25 cikin 100 da kuma karuwar masu kama da kashi 33 cikin dari.

“Mun gode wa Allah da babu wani jami’inmu da ya rasa ransa a cikin shekaru ukun da suka gabata, duk da rundunar na fuskantar rashin isassun kayan yaki da masu safarar miyagun kwayoyi, saboda sauki babban nauyin da ya rataya a wuyanmu, tare da bude ofisoshi a kananan hukumomin jihar 21” inji Femi.

Haka kuma shugaban ya godewa shugaban hukumar NDLEA ta kasa Janar Buba Marwa (Mai murabus), da gwamnan jihar Ahamdu Umaru Finitri, bisa goyon bayan da suke baiwa rundunar, ya ce da ba domin gudumuwarsu ba, da hukumar bata kaiga cimma nasarorin da ta samu ba.

Labarai Masu Nasaba

An Kama Magidanci A Bauchi Bisa Zargin Lalata Da Agolarsa

Hako Man Fetur: Jihar Neja Ta Nemi Hadin Gwiwar Kamfanin Dangote

Sauran kayayyakin da rundunar ta kwato a cikin shekara da ta gabata sun hada da motoci uku da babur guda daya, da kuma kudi naira dubu dari takwas da ashirin da daya da dari biyu da saba’in (N 821,270,000), ya ce an tura kudin ga asusun gwamnatin tarayya.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: NDLEASafarar KwayaYaki da ta'ammuli da miyagun kwayoyi
ShareTweetSendShare
Previous Post

‘Yansanda Ne Ke Bayar Da Babbar Gudunmuwar Satar Mutane A Nijeriya – Seun Kuti

Next Post

Zaɓen Cike Gurbi: INEC Ta Miƙa Muhimman Kayayyaki Gabanin Zaɓen Da Za’ayi Ranar Asabar A Kaduna

Related

‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi
Labarai

An Kama Magidanci A Bauchi Bisa Zargin Lalata Da Agolarsa

2 hours ago
Hako Man Fetur: Jihar Neja Ta Nemi Hadin Gwiwar Kamfanin Dangote
Labarai

Hako Man Fetur: Jihar Neja Ta Nemi Hadin Gwiwar Kamfanin Dangote

3 hours ago
Aikin Ba Da Ilmi Ba Makamin Takarar Jam’iyyu Ba Ne
Ra'ayi Riga

Aikin Ba Da Ilmi Ba Makamin Takarar Jam’iyyu Ba Ne

4 hours ago
Sojojin Sama Sun Tarwatsa Maɓoyar Ƴan Ta’adda, Ya Daƙile Hari Ranar Idi A Borno
Labarai

Sojojin Sama Sun Tarwatsa Maɓoyar Ƴan Ta’adda, Ya Daƙile Hari Ranar Idi A Borno

8 hours ago
NDLEA
Rahotonni

2027: An Yi Kira Ga Masu Mulki Da Su Rungumi Tafarkin Inganta Rayuwar Al’umma

9 hours ago
Tufka Da Warwarar INEC Kan Yiwuwar Zaben 2023
Labarai

Ana Ci Gaba Da Samun Rudani Yayin Da INEC Ta Jinkirta Rajistar Sabbin Jam’iyyu

10 hours ago
Next Post
Tufka Da Warwarar INEC Kan Yiwuwar Zaben 2023

Zaɓen Cike Gurbi: INEC Ta Miƙa Muhimman Kayayyaki Gabanin Zaɓen Da Za'ayi Ranar Asabar A Kaduna

LABARAI MASU NASABA

Tattaunawar Da Shugabannin Sin Da Amurka Suka Yi Ta Wayar Tarho Ta Ba Da Jagoranci Ga Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Biyu

Tattaunawar Da Shugabannin Sin Da Amurka Suka Yi Ta Wayar Tarho Ta Ba Da Jagoranci Ga Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Biyu

June 7, 2025
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

An Kama Magidanci A Bauchi Bisa Zargin Lalata Da Agolarsa

June 7, 2025
Dabarar Yaudara Ta Kasar Philippines Kan Batun Tekun Kudancin Sin Ta Fito Fili

Dabarar Yaudara Ta Kasar Philippines Kan Batun Tekun Kudancin Sin Ta Fito Fili

June 7, 2025
Wang Yi Ya Nanata Matsayin Taiwan Yayin Tattaunawa Da Takwaransa Na Faransa

Wang Yi Ya Nanata Matsayin Taiwan Yayin Tattaunawa Da Takwaransa Na Faransa

June 7, 2025
Hako Man Fetur: Jihar Neja Ta Nemi Hadin Gwiwar Kamfanin Dangote

Hako Man Fetur: Jihar Neja Ta Nemi Hadin Gwiwar Kamfanin Dangote

June 7, 2025
Aikin Ba Da Ilmi Ba Makamin Takarar Jam’iyyu Ba Ne

Aikin Ba Da Ilmi Ba Makamin Takarar Jam’iyyu Ba Ne

June 7, 2025
Hukumar NPA Ta Bayar Da Kwangilar Aikin Ruwa Na Tashar Lekki

Hukumar NPA Ta Bayar Da Kwangilar Aikin Ruwa Na Tashar Lekki

June 7, 2025
Roland Busch: Kasar Sin Tana Daya Daga Cikin Kasuwanni Mafi Kuzari A Bangaren Kirkire-kirkire A Duniya

Roland Busch: Kasar Sin Tana Daya Daga Cikin Kasuwanni Mafi Kuzari A Bangaren Kirkire-kirkire A Duniya

June 7, 2025
Gwamnatin Tarayya Da Hadin Gwiwar IFAD Za Su Yi Wa Manoma Rijista Domin Tantance Su

Gwamnatin Tarayya Da Hadin Gwiwar IFAD Za Su Yi Wa Manoma Rijista Domin Tantance Su

June 7, 2025
Dalibai Sama Da Miliyan 13 Ne Za Su Rubuta Jarrabawar Shiga Jami’a Ta Kasar Sin

Dalibai Sama Da Miliyan 13 Ne Za Su Rubuta Jarrabawar Shiga Jami’a Ta Kasar Sin

June 7, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.