• English
  • Business News
Tuesday, September 9, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

NIS Reshen Jihar Ribas Ta Maƙala Wa Jami’inta 56 Sabbin Muƙamansu

by Abubakar Abba
2 years ago
in Labarai, Kananan Labarai
0
NIS Reshen Jihar Ribas Ta Maƙala Wa Jami’inta 56 Sabbin Muƙamansu
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Babu Shirin Gaggawa Wajen Fara Aiwatar Da Harajin Kashi 5 Na Man Fetur – Minista

MDD Ta Yi Allah-wadai Da Harin Boko Haram A Bama

Hukumar Kula Da Shige Da Fice Ta Kasa (NIS) Reshen Jihar Rubas ta maƙala wa jami’inta 56 sabbin muƙaman da suka samu sakamakon ƙarin girma da aka yi musu.
Alƙaluma sun nuna cewa, jami’ai mata 29 da kuma jami’ai maza 27 ne suka amfana da ƙarin girman da aka yi a reshen hukumar na Jihar Ribas.
A jawabin da ya yi wa jami’in da aka kara wa matsayin Kwantirolan hukumar na jihar Ribas, James Sunday ya ja hankalinsu kan kara zage damtse don yin aiki tukuru da sadaukar da kai don yi wa kasa aiki kamar yadda hukumar ta dora masu nauyi.

NIS

Sunday ya bayyana cewa, duk wanda ya samu wani karin matsayi, shi ma ana sa ran samun kara mayar da hankali da jajircewa daga gunsa, musaman a yayin gudanar da ayyukansa ta hanyar kara nuna kwarewa.
A cewar Kwanturolan, a madadin kafatanin jami’in hukumar, “muna mika godiyar mu da kuma jinjinar ban girma ga ministan kula da harkokin cikin gida, wanda a karkashin shugabancinsa ne, aka fitar da wannan karin girman da aka yiwa jami’in da suka amfana da karin matsayin.”
Sunday ya ci gaba da cewa, har ila yau, muna mika godiyar mu ga Kwanturola janar na hukumar ta kasa da kuma jami’in kwamitin amintattu na hukumar bisa kokarin da suka yi, wajen ganin wannan karin matsayin da aka yiwa jami’an.
Ya yi addu’ar Allah ya ƙara wa Nijeriya ci gaba da shugabancin hukumar ta NIS da kuma reshensu na Jihar Ribas.

 


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: NISRibasShige Da Fice
ShareTweetSendShare
Previous Post

Yamutsi Ya Barke Wajen Zaben Shugaban Majalisar Dokokin Jihar Benuwai

Next Post

Sin Za Ta Daga Matsayin Fannonin Bincike Da Bunkasa Fasahar Sadarwa

Related

NNPCL Ya Rage Farashin Man Fetur Zuwa ₦860 Kan Kowacce Lita – IPMAN
Labarai

Babu Shirin Gaggawa Wajen Fara Aiwatar Da Harajin Kashi 5 Na Man Fetur – Minista

45 minutes ago
MDD Ta Yi Allah-wadai Da Harin Boko Haram A Bama
Manyan Labarai

MDD Ta Yi Allah-wadai Da Harin Boko Haram A Bama

2 hours ago
Tarihi: Mugunta Ba Za Ta Iya Lashe Adalci Ba
Ra'ayi Riga

Tarihi: Mugunta Ba Za Ta Iya Lashe Adalci Ba

3 hours ago
APC Ce Ke Kai Mana Hari Saboda Siyasa – Malami
Manyan Labarai

APC Ce Ke Kai Mana Hari Saboda Siyasa – Malami

5 hours ago
Ana Zargin Jami’in Sibil Difens Da Harbe Abokin Aikinsa A Abuja
Labarai

Ana Zargin Jami’in Sibil Difens Da Harbe Abokin Aikinsa A Abuja

7 hours ago
Nan Gaba TIinubu A Wajen Opay Da Moniepoint Zai Nemi Rancen Kuɗi – Dino Melaye
Manyan Labarai

Nan Gaba TIinubu A Wajen Opay Da Moniepoint Zai Nemi Rancen Kuɗi – Dino Melaye

9 hours ago
Next Post
Sin Za Ta Daga Matsayin Fannonin Bincike Da Bunkasa Fasahar Sadarwa

Sin Za Ta Daga Matsayin Fannonin Bincike Da Bunkasa Fasahar Sadarwa

LABARAI MASU NASABA

NNPCL Ya Rage Farashin Man Fetur Zuwa ₦860 Kan Kowacce Lita – IPMAN

Babu Shirin Gaggawa Wajen Fara Aiwatar Da Harajin Kashi 5 Na Man Fetur – Minista

September 9, 2025
Xi Ya Aike Da Martanin Wasika Ga Wakilan Malamai Na Musamman Don Karfafa Musu Gwiwa

Xi Ya Aike Da Martanin Wasika Ga Wakilan Malamai Na Musamman Don Karfafa Musu Gwiwa

September 9, 2025
MDD Ta Yi Allah-wadai Da Harin Boko Haram A Bama

MDD Ta Yi Allah-wadai Da Harin Boko Haram A Bama

September 9, 2025
Tarihi: Mugunta Ba Za Ta Iya Lashe Adalci Ba

Tarihi: Mugunta Ba Za Ta Iya Lashe Adalci Ba

September 9, 2025
APC Ce Ke Kai Mana Hari Saboda Siyasa – Malami

APC Ce Ke Kai Mana Hari Saboda Siyasa – Malami

September 9, 2025
Ana Zargin Jami’in Sibil Difens Da Harbe Abokin Aikinsa A Abuja

Ana Zargin Jami’in Sibil Difens Da Harbe Abokin Aikinsa A Abuja

September 9, 2025
Neman Gurbi: Nijeriya Za Ta Kece Raini Da Afirka Ta Kudu A Bloemfontein

Neman Gurbi: Nijeriya Za Ta Kece Raini Da Afirka Ta Kudu A Bloemfontein

September 9, 2025
Nan Gaba TIinubu A Wajen Opay Da Moniepoint Zai Nemi Rancen Kuɗi – Dino Melaye

Nan Gaba TIinubu A Wajen Opay Da Moniepoint Zai Nemi Rancen Kuɗi – Dino Melaye

September 9, 2025
Kotu Ta Umarci A Kamo Mata Dogarin Gwamna El-Rufa’i

El-Rufa’i Ya Shigar Da Ƙara Kan Zargin Ƴansanda Da Cin Zarafinsa A Kaduna

September 9, 2025
Gwamnatin Jigawa Ta Dage Komawa Makaranta Saboda Kidayar Jama’a

Gini Ya Rushe A Jigawa, Mutum 1 Ya Rasu, 7 Sun Jikkata

September 9, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.