• English
  • Business News
Wednesday, September 17, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

NIS Ta Ƙaddamar Da Fara Aikin Cibiyar Fasfo Ta Zamani A Ogun

by Abdulrazaq Yahuza
3 years ago
in Labarai
0
NIS Ta Ƙaddamar Da Fara Aikin Cibiyar Fasfo Ta Zamani A Ogun
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumar Kula da Shige da Fice ta Ƙasa (NIS) ta ƙaddamar da fara aikin gina katafariyar cibiyar samar da ingantaccen fasfo na zamani a Jihar Ogun da ke shiyyar kudu-maso-yammacin ƙasar nan.

Shugaban hukumar ta NIS, CGI Isah Jere Idris ya jagorancin ƙaddamarwar yayin da ya kai wata ziyara ta musamman a jihar.

  • NIS Ta Ƙaddamar Da Cibiyar Bayar Da Sabon Ingantaccen Fasfo A Kano

Da yake jawabi yayin ƙaddamarwar, Isah Jere ya ce ƙaddamar da aikin ta zo a kan gaɓa bisa himma da ƙoƙarin da NIS ke ci gaba da yi wajen bunƙasa ayyukanta ga ‘yan ƙasa cikin ƙwarewa.

ogun

“Wannan aiki da ake ƙaddamarwa a yau zai bunƙasa ayyukan bayar da fasfo a wannan jiha da ta kasance mashigi. Ina taya ‘yan asalin jihar da sauran ‘Yan Nijeriya murnar wannan ci gaba da aka samu saboda zai kawo musu sauƙi wajen samun biyan buƙata daga ayyukan da Babban Ofishin NIS na Jihar Ogun ke gudanarwa ga ‘yan ƙasa”.

Labarai Masu Nasaba

NECO Ta Saki Sakamakon Jarrabawar 2025

Lakurawa Sun Hallaka Jami’in Kwastam A Jihar Kebbi

CGI Isah Jere ya kuma yaba wa Gwamnan Jihar ta Ogun Adedapo Obiodun bisa samar da katafaren filin da za a gina cibiyar da kuma haɗin gwiwa da goyon bayan da NIS take samu tun a shekaru da dama daga Gwamnatin Ogun.

“Tabbas, Babban Ofishin NIS na Jihar Ogun yana cin gajiyar gudunmawa da goyon bayan da yake samu daga jihar kuma muna ƙara tsumayar ƙarin haɗin gwiwa a tsakaninmu.

Shugaban na NIS Isah Jere ya ziyarci fadar gwamnatin jihar da fadar babban basaraken Ogun a yayin ziyarar. Haka nan ya kai ziyarar gani da ido a wani kamfani na cikin gida, PROFORCE, da ke kera motoci masu sulke a Iperu da ke Jihar Ogun.

CGI Isah Jere Idris (a hagu) tare da tawagarsa yayin ziyara a Kamfanin PREFORCE

 


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Masu Zuba Jari Na Ketare Na Da Kwarin Gwiwa Kan Tattalin Arzikin Kasar Sin

Next Post

‘Yan Bindiga Sun Kutsa Kai Abuja Sun Kashe Wani Magidanci Da Sace ‘Ya’yansa 2

Related

NECO Ta Saki Sakamakon Jarrabawar 2025
Da ɗumi-ɗuminsa

NECO Ta Saki Sakamakon Jarrabawar 2025

1 hour ago
Lakurawa Sun Hallaka Jami’in Kwastam A Jihar Kebbi
Labarai

Lakurawa Sun Hallaka Jami’in Kwastam A Jihar Kebbi

2 hours ago
Sojoji Sun Kashe Mayaƙan ISWAP 11 A Borno Da Adamawa
Manyan Labarai

Sojoji Sun Kashe Mayaƙan ISWAP 11 A Borno Da Adamawa

4 hours ago
‘Yan Bindiga Sun Sace Mutum 7 A Jihar Neja
Labarai

‘Yansanda Sun Kama ‘Yan Ƙungiyar Asiri Da Ɓarayin Kifi A Jihar Neja

5 hours ago
Mataimakin Shugaban Jam’iyyar APC Na Nasarawa, Aliyu Barde, Ya Rasu
Labarai

Mataimakin Shugaban Jam’iyyar APC Na Nasarawa, Aliyu Barde, Ya Rasu

6 hours ago
Sowore Ya Maka DSS, Meta da X A Kotu Kan Take Masa Haƙƙi
Manyan Labarai

Sowore Ya Maka DSS, Meta da X A Kotu Kan Take Masa Haƙƙi

8 hours ago
Next Post
‘Yan Bindiga Sun Kutsa Kai Abuja Sun Kashe Wani Magidanci Da Sace ‘Ya’yansa 2

'Yan Bindiga Sun Kutsa Kai Abuja Sun Kashe Wani Magidanci Da Sace 'Ya'yansa 2

LABARAI MASU NASABA

NECO Ta Saki Sakamakon Jarrabawar 2025

NECO Ta Saki Sakamakon Jarrabawar 2025

September 17, 2025
Lakurawa Sun Hallaka Jami’in Kwastam A Jihar Kebbi

Lakurawa Sun Hallaka Jami’in Kwastam A Jihar Kebbi

September 17, 2025
Sojoji Sun Kashe Mayaƙan ISWAP 11 A Borno Da Adamawa

Sojoji Sun Kashe Mayaƙan ISWAP 11 A Borno Da Adamawa

September 17, 2025
‘Yan Bindiga Sun Sace Mutum 7 A Jihar Neja

‘Yansanda Sun Kama ‘Yan Ƙungiyar Asiri Da Ɓarayin Kifi A Jihar Neja

September 17, 2025
Mataimakin Shugaban Jam’iyyar APC Na Nasarawa, Aliyu Barde, Ya Rasu

Mataimakin Shugaban Jam’iyyar APC Na Nasarawa, Aliyu Barde, Ya Rasu

September 17, 2025
Sowore Ya Maka DSS, Meta da X A Kotu Kan Take Masa Haƙƙi

Sowore Ya Maka DSS, Meta da X A Kotu Kan Take Masa Haƙƙi

September 17, 2025
Saudiyya Ta Saki ‘Yan Nijeriya 3 Da Aka Yi Wa Sharrin Safarar Ƙwayoyi

Saudiyya Ta Saki ‘Yan Nijeriya 3 Da Aka Yi Wa Sharrin Safarar Ƙwayoyi

September 17, 2025
Babban Jirgin Ruwan Kasar Sin Ya Nufi Yankin Tekun Kudancin Kasar Domin Gwaji Da Samar Da Horo

Babban Jirgin Ruwan Kasar Sin Ya Nufi Yankin Tekun Kudancin Kasar Domin Gwaji Da Samar Da Horo

September 16, 2025
Shawarwarin Sin: Ingantattun Hanyoyi Masu Sauki Na Warware Sabani

Shawarwarin Sin: Ingantattun Hanyoyi Masu Sauki Na Warware Sabani

September 16, 2025
Sauye-sauyen Manufofin Gwamnati Na Iya Hana Masu HND Zuwa NYSC

An Yi Garkuwa Da Wani Mai Hidimar Ƙasa Da Ɗalibi A Jos

September 16, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.