• English
  • Business News
Tuesday, June 17, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Nnamdi Kanu Ya Maka Gwamnatin Tarayya A Kotun Koli 

by Sadiq
3 years ago
in Manyan Labarai
0
Nnamdi Kanu Ya Maka Gwamnatin Tarayya A Kotun Koli 
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shugaban masu fafutukar kafa Kasar Biyafara (IPOB), Nnamdi Kanu, ya maka gwamnatin tarayya a gaban kotun koli, inda ya roke ta da ta yi watsi da karar da gwamnatin tarayya ta shigar a kan hukuncin kotun daukaka kara da ta sallame shi daga hannun jami’an tsaron farin kaya (DSS).

Idan dai ba a manta ba a ranar 23 ga watan Oktoba ne kotun daukaka kara da ke zamanta a Abuja ta yanke hukunci a kan karar da aka shigar a madadin Kanu, inda ta kalubalanci ikon babbar kotun tarayya da ta yi watsi da tuhumar da ake masa.

  • Bindigogi 10 Mafiya Tsada A Duniya
  • Yadda Qatar Ta Zo Da Sabon Salo Na Ba-zata A Gasar Cin Kofin Duniya

Alkalan Kotun Daukaka Kara a cikin hukuncin da suka yanke a cikin daukaka kara mai lamba: CA/ABJ/CR/625/2022; TSAKANIN: MAZI NNAMDI KANU DA GWAMNATIN TARAYYAR NIGERIA, sun amince da daukaka kara, inda aka yi watsi da tuhume-tuhume bakwai da kotun sauraren kararrakin ta yi masa.

Gwamnatin tarayya ta kai karar kotun daukaka kara kan bukatar dakatar da aiwatar da hukuncin da ta yanke, duk a kokarinta na ci gaba da tsare Kanu.

A ranar 28 ga watan Oktoba ne kotun daukaka kara da ke zamanta a Abuja ta bayar da umarnin dakatar da aiwatar da hukuncin da kotun ta yanke a ranar 13 ga watan Oktoba.

Labarai Masu Nasaba

Tinubu Ya Soke Ziyarar Kaduna, Zai Tafi Benuwe Saboda Rikice-Rikice

Hauhawar Farashi Ya Sauka Zuwa Kashi 22.9 A Watan Mayun 2025

Tawagar lauyoyin Kanu sun shigar da kara a gaban kotun koli inda suke neman kotun koli ta shiga tsakani domin a yi watsi da umarnin dakatar da aiwatar da hukuncin na shugaban kungiyar IPOB.

Sun kuma kai kara zuwa kotun koli domin tantance batutuwan da suka shafi hukuncin kotun daukaka karar.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AlkaliGwamnatin TarayyaHukunciKotun Daukaka KaraNnamdi Kanu
ShareTweetSendShare
Previous Post

Gwamnatin Kaduna Ta Jajanta Wa Iyalan Mutane 15 Da ‘Yan Bindiga Suka Kashe

Next Post

An Shirya Bikin Tunawa Da Iyali Kan Kisan Kiyashin Da Aka Yi Nanjing

Related

Tinubu Ya Nemi Jihohi Su Dakatar Da Karbar Haraji A Kan Masu Safarar Kayan Abinci
Da ɗumi-ɗuminsa

Tinubu Ya Soke Ziyarar Kaduna, Zai Tafi Benuwe Saboda Rikice-Rikice

7 hours ago
Hauhawar Farashi Ya Sauka Zuwa Kashi 22.9 A Watan Mayun 2025
Manyan Labarai

Hauhawar Farashi Ya Sauka Zuwa Kashi 22.9 A Watan Mayun 2025

7 hours ago
Rundunar Sojin Ruwa Ta Nijeriya Ta Lalata Haramtattun Matatun Mai 5 A Ribas
Manyan Labarai

Rundunar Sojin Ruwa Ta Nijeriya Ta Lalata Haramtattun Matatun Mai 5 A Ribas

17 hours ago
Matatar Dangote Zata Fara Rarraba Man Fetur Da Dizal A Nijeriya
Manyan Labarai

Matatar Dangote Zata Fara Rarraba Man Fetur Da Dizal A Nijeriya

1 day ago
Ganduje Ya Noƙe Kan Furta Ko Shettima Zai Yi Takara Da Tinubu A 2027
Manyan Labarai

Ganduje Ya Noƙe Kan Furta Ko Shettima Zai Yi Takara Da Tinubu A 2027

1 day ago
NiMet Ta Yi Hasashen Tsawa Da Ruwan Sama Na Tsawon Kwanaki A Arewa
Manyan Labarai

NiMet Ta Yi Hasashen Tsawa Da Ruwan Sama Na Tsawon Kwanaki A Arewa

2 days ago
Next Post
An Shirya Bikin Tunawa Da Iyali Kan Kisan Kiyashin Da Aka Yi Nanjing

An Shirya Bikin Tunawa Da Iyali Kan Kisan Kiyashin Da Aka Yi Nanjing

LABARAI MASU NASABA

Hada-hadar Tattalin Arzikin Sin Ta Gudana Bisa Daidaito A Watan Mayu

Hada-hadar Tattalin Arzikin Sin Ta Gudana Bisa Daidaito A Watan Mayu

June 16, 2025
Ministan Waje: Kwakkwaran Zumunci Da Ake Sadawa Da Sin Ya Yi Tasiri Mai Kyau Ga Al’ummar Rwanda

Ministan Waje: Kwakkwaran Zumunci Da Ake Sadawa Da Sin Ya Yi Tasiri Mai Kyau Ga Al’ummar Rwanda

June 16, 2025
Sarkin Musulmi Ya Nuna Baƙin Ciki Kan Kisan Kiyashi A Binuwe

Sarkin Musulmi Ya Nuna Baƙin Ciki Kan Kisan Kiyashi A Binuwe

June 16, 2025
Hada-hadar Tattalin Arzikin Sin Ta Gudana Bisa Daidaito A Watan Mayu

Hada-hadar Tattalin Arzikin Sin Ta Gudana Bisa Daidaito A Watan Mayu

June 16, 2025
Sin Ta Fatattaki Laifukan Zamba Ta Shafin Intanet 294,000 A Bara

Sin Ta Fatattaki Laifukan Zamba Ta Shafin Intanet 294,000 A Bara

June 16, 2025
Masu Garkuwa Da Mutane Sun Dira Jihar Kogi, Sun Sace Wani Basarake

Masu Garkuwa Da Mutane Sun Dira Jihar Kogi, Sun Sace Wani Basarake

June 16, 2025
Shugaba Xi Ya Gana Da Shugaban Kazakhstan Kassym-Jomart Tokayev

Shugaba Xi Ya Gana Da Shugaban Kazakhstan Kassym-Jomart Tokayev

June 16, 2025
Sin Na Taka Muhimmiyar Rawa Wajen Wanzar Da Bunkasar Masana’antu A Nahiyar Afirka, In Ji Wani Masanin Tattalin Arziki

Sin Na Taka Muhimmiyar Rawa Wajen Wanzar Da Bunkasar Masana’antu A Nahiyar Afirka, In Ji Wani Masanin Tattalin Arziki

June 16, 2025
Sojoji Sun Damƙe Ɗan Fashi, Sun Kwato Makamai A Kaduna Da Filato

Sojoji Sun Damƙe Ɗan Fashi, Sun Kwato Makamai A Kaduna Da Filato

June 16, 2025
Tinubu Ya Nemi Jihohi Su Dakatar Da Karbar Haraji A Kan Masu Safarar Kayan Abinci

Tinubu Ya Soke Ziyarar Kaduna, Zai Tafi Benuwe Saboda Rikice-Rikice

June 16, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.