ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Monday, November 17, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

NNPP Ta Kaddamar Da Kwamitin Sulhu Da Zaman Lafiya A Neja

by Muhammad Awwal Umar
3 years ago
NNPP

Jam’iyyar NNPP ta kaddamar da kwamitin sulhu da zaman lafiya na bayan kammala zaben fid da gwani na ‘yan takarkara a Jihar Neja, domin tafiya tare wajen samun nasarar babban zabe mai zuwa.

Da yake karin haske ga manema labarai, shugaban jam’iyyar na jiha, Hon. Mamman Garba Damisa, ya ce sun kafa kwamitin mutane bakwai domin samun hadin kai da kuma mara wa jam’iyyar NNPP baya wajen samun nasarar babban zabe mai zuwa.

  • Sanatocin APC 3 Sun Sauya Sheka Zuwa PDP da NNPP

A cewarsa, an yi zaben fid da gwani kuma an kammala kowani dan jam’iyya na da muhimmanci, wanda ya samu nasarar zaben fid da gwani da wanda ya fadi, saboda babban aikin kwamitin shi ne hada kan ‘ya’yan jam’iyya wajen yin aiki tare ta hanyar janyo wadanda suka fadi a zaben fid da gwani a jika, musamman ganin suna da bukatar kawo canji da samun nasarar zabe mai zuwa.

ADVERTISEMENT

‘Yan kwamitin da suka hada da Janar Abubakar Imam, a matsayin shugaba, sai tsohon kwamishina kuma jagoran Kwankwasiyya a Jihar Neja, Hon. Danladi Umar Abdulhamid (Tambarin Kagara) mai shiga tsakani, Saura sun hada da Hon. Mohammed Bashir Abacha, Kwamaret Garba Mohammed, Kwabo, da Misis Mariam Remi Maku, sai Injiniya Abubakar Abdullahi Gwada a matsayin mamba, Hon. Garba S. Malami shi ne sakataren kwamitin.

Jam’iyyar ta samu mutane uku ne da suka yi takarar gwamnan jihar, wanda a cewar shugaban jam’iyyar dukkansu sun yi korafi har dan takarar da ya samu nasarar zama dan takarar kujerar gwamna, dan haka wannan kwamitin zai saurari korafe-korafen jama’a tun daga kan ‘yan takara har kan ‘ya’yan jam’iyya domin warware duk wata rashin jituwa a cikin jam’iyya.

LABARAI MASU NASABA

Sanusi II Kaɗai Muka Sani A Matsayin Halataccen Sarkin Kano – Kwankwaso

Wakilai Daga Jihohi 19 Sun Isa Ibadan Don Taron PDP Na Ƙasa

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Yanzu Satar Da Kuka Yi Ba Ta Da Amfani: Kwankwaso Ga Gwamnonin APC
Manyan Labarai

Sanusi II Kaɗai Muka Sani A Matsayin Halataccen Sarkin Kano – Kwankwaso

November 15, 2025
Wakilai Daga Jihohi 19 Sun Isa Ibadan Don Taron PDP Na Ƙasa
Siyasa

Wakilai Daga Jihohi 19 Sun Isa Ibadan Don Taron PDP Na Ƙasa

November 15, 2025
Injiniya Sagir Ibrahim Ƙoƙi Ya Fice Daga Jam’iyyar NNPP
Siyasa

Injiniya Sagir Ibrahim Ƙoƙi Ya Fice Daga Jam’iyyar NNPP

November 12, 2025
Next Post
Kungiyar Kare Hakkin Dan’adam Ta Yi Tir Da Korar Malamai A Kaduna

Kungiyar Kare Hakkin Dan’adam Ta Yi Tir Da Korar Malamai A Kaduna

LABARAI MASU NASABA

Laftanal Yarima Ya Tsallake Rijiya Da Baya A Abuja

Laftanal Yarima Ya Tsallake Rijiya Da Baya A Abuja

November 16, 2025
Falana Ya Shawarci Waɗanda Suka Biya Kuɗin Fansa Su Kai Gwamnati Kotu Don Ta Biya Su

Falana Ya Shawarci Waɗanda Suka Biya Kuɗin Fansa Su Kai Gwamnati Kotu Don Ta Biya Su

November 16, 2025
Fasinjojin Da Kasar Sin Ta Yi Jigilarsu Ta Jirgin Kasa Daga Janairu Zuwa Oktoba Sun Kai Biliyan 3.95

Fasinjojin Da Kasar Sin Ta Yi Jigilarsu Ta Jirgin Kasa Daga Janairu Zuwa Oktoba Sun Kai Biliyan 3.95

November 16, 2025
Ƴan Bindiga Sun Sace Mutane 14 A Wani Sabon Hari A Zamfara

Ƴan Bindiga Sun Sace Mutane 14 A Wani Sabon Hari A Zamfara

November 16, 2025
Babban Jirgin Ruwan Yaki Samfurin 076 Na Sin Ya Kammala Gwajinsa Na Farko A Teku

Babban Jirgin Ruwan Yaki Samfurin 076 Na Sin Ya Kammala Gwajinsa Na Farko A Teku

November 16, 2025
Sin Ta Gargadi Philippines A Kan Ci Gaba Da Tayar Da Zaune Tsaye A Tekun Kudancinta

Sin Ta Gargadi Philippines A Kan Ci Gaba Da Tayar Da Zaune Tsaye A Tekun Kudancinta

November 16, 2025
An Yi Taron Karatun Sinanci Na Duniya Na 2025 A Beijing

An Yi Taron Karatun Sinanci Na Duniya Na 2025 A Beijing

November 16, 2025
Ana Mai Da Hankali Kan Dabarun Kasar Sin A Fannin Tinkarar Sauyin Yanayin Duniya A Taron COP30

Ana Mai Da Hankali Kan Dabarun Kasar Sin A Fannin Tinkarar Sauyin Yanayin Duniya A Taron COP30

November 16, 2025
Wata Ƙungiya Ta Fara Bin Digdigin Takardun Karatun Matawalle

Wata Ƙungiya Ta Fara Bin Digdigin Takardun Karatun Matawalle

November 16, 2025
DSS

Hukumar DSS Ta Kama Wani Kan Zargin Ƙerawa Da Rarraba Makamai A Filato

November 16, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.