• English
  • Business News
Saturday, May 10, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

NUJ Ta Yi Allah Wadai Da Kama ‘Yan Jarida A Abuja

by Khalid Idris Doya
2 years ago
in Labarai
0
NUJ Ta Yi Allah Wadai Da Kama ‘Yan Jarida A Abuja
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Reshen birnin tarayya (FCT) na kungiyar ‘yan jarida ta kasa (NUJ), ta yi tir da da Allawadai da kamawa da tsare Edita Mista Ediri Oyibo da Paul Utebor dan rahoton kafar yada labarai ta yanar gizo, TheNewsGuru.com.

Jami’an ‘yansandan shiyya ta 7 da ke babban birnin tarayya Abuja ce ta cafke su.

  • NUJ Kebbi Ta Yi Alhini Rasuwar Tsohon dan Jarida Ibrahim Argungu

A wata sanarwar manema labarai da shugaban NUJ a FCT, Mista Emmanuel Ogbeche ya fitar, ya misalta kamen da aka yi wa ‘yan jarida abun da ba za a lamunta ba kuma kamene da aka yi ba tare da amfani da hankali ba.

A cewarsa, an aike da wasikar gayyata ga Oyibo da Utebo domin yin hira da mataimakin kwamishinan ‘yansanda (DCP), da ke kula da sashin binciken manyan laifuka (CID), wasikar mai dauke da kwanan wata 18 ga watan Fabrairun 2023 amma daga bisani kawai aka cafkesu bayan zuwansu.

Ya ce, “Yansandan sun yi ikirarin a cikin wasikar cewa suna binciken wani kes ne na hada baki, bata suna, bada bayanai na karya da barazana kan rayuwa ga su ‘yan jaridan kan labarin haihuwar wani yaro.

Labarai Masu Nasaba

Rikicin Filato Ya Sa Makiyaya Yin Asarar Naira Miliyan 300 Cikin Wata 2

ECOWAS Ta Taka Muhimmiyar Rawa Wajen Bunkasar Tattalin Arzikin Afrika Ta Yamma – Kwamred Bishir Dauda

“Zuwan ‘yan jaridan ke da wuya ne ‘yansandan suka kama ‘yan jarida kan wani takardar korafi da Adaobi Alagwu da cewa sun wallafa wani labari da ke cewa tsohowar shugaban bankin Skye, Tunde Ayeni ta karyata yi zargin cewa ba ita ce ta haifi danta ba.

“Yan jaridan, wadanda suka shafe tsawon kwanaki hudu a tsare cikin yanayi marar kyau, sannan an ki bada belinsu ba duk da ganawa da aka yi ta yi, sannan an nemi su kawo ma’aikacin gwamnati mai matakin aiki da bai yi kasa da level 14 a matsayin mai tsaya musu ba.

“Abun mamaki, bayan cika sharadin belin, a ranar Juma’a ga watan Fabrairun 24, cikin gaggawa ‘yansandan suka je suka gurfanar da su a gaban kotun majistire a cikin FCT da ke Wuse Zone 6 amma sun samu kotun ba zauna ba. Amma ‘yansandan sun cigaba da tsaresu ta haramtaccen hanya.

“NUJ tana bukatar a gaggauta sake Mr. Ediri Oyibo da Paul Utebor sannan muna neman ‘yansada su cigaba da bin hanyoyin da suka dace wajen gudanar da ayyukan da ke gabansu.”


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

EFCC Ta Cafke Mutum 2 Kan Zargin Sayan Kuri’u A Zamfara

Next Post

Jam’iyyar NNPP Mai Kayan Marmari Na Shirin Yi Wa APC Fafalolo A Kano

Related

Labarai

Rikicin Filato Ya Sa Makiyaya Yin Asarar Naira Miliyan 300 Cikin Wata 2

1 minute ago
NUJ
Labarai

ECOWAS Ta Taka Muhimmiyar Rawa Wajen Bunkasar Tattalin Arzikin Afrika Ta Yamma – Kwamred Bishir Dauda

1 hour ago
Ƙungiyar Sadarwa Ta Ƙasa Ta Fitar da Sabbin Matakan Tallata Nasarorin Gwamnatin Tinubu
Labarai

Ƙungiyar Sadarwa Ta Ƙasa Ta Fitar da Sabbin Matakan Tallata Nasarorin Gwamnatin Tinubu

1 hour ago
Mambobin APC Sun Buƙaci EFCC Ta Sake Buɗe Binciken Matawalle
Labarai

Mambobin APC Sun Buƙaci EFCC Ta Sake Buɗe Binciken Matawalle

4 hours ago
Bayan Cin Kamfanin META Tarar Dala Miliyan 220: Sun Yi Bazaranar Katse Kafofin Facebook, WhatsApp, Da Instagram A Nijeriya
Manyan Labarai

Bayan Cin Kamfanin META Tarar Dala Miliyan 220: Sun Yi Bazaranar Katse Kafofin Facebook, WhatsApp, Da Instagram A Nijeriya

5 hours ago
Haraji: Amurka Ta Kama Hanyar Durkusar Da Kanta
Ra'ayi Riga

Haraji: Amurka Ta Kama Hanyar Durkusar Da Kanta

19 hours ago
Next Post
Jam’iyyar NNPP Mai Kayan Marmari Na Shirin Yi Wa APC Fafalolo A Kano

Jam'iyyar NNPP Mai Kayan Marmari Na Shirin Yi Wa APC Fafalolo A Kano

LABARAI MASU NASABA

Rikicin Filato Ya Sa Makiyaya Yin Asarar Naira Miliyan 300 Cikin Wata 2

May 10, 2025
NUJ

ECOWAS Ta Taka Muhimmiyar Rawa Wajen Bunkasar Tattalin Arzikin Afrika Ta Yamma – Kwamred Bishir Dauda

May 10, 2025
Ƙungiyar Sadarwa Ta Ƙasa Ta Fitar da Sabbin Matakan Tallata Nasarorin Gwamnatin Tinubu

Ƙungiyar Sadarwa Ta Ƙasa Ta Fitar da Sabbin Matakan Tallata Nasarorin Gwamnatin Tinubu

May 10, 2025
Nazari Kan Dabarun Taimaka Wa Masu Kiwon Kifi Domin Jurewa Sauyin Yanayi

Nazari Kan Dabarun Taimaka Wa Masu Kiwon Kifi Domin Jurewa Sauyin Yanayi

May 10, 2025
Noman 2025: Dole Ne Manoma Su Kiyaye Hasashen Hukumar NiMet

Noman 2025: Dole Ne Manoma Su Kiyaye Hasashen Hukumar NiMet

May 10, 2025
Mambobin APC Sun Buƙaci EFCC Ta Sake Buɗe Binciken Matawalle

Mambobin APC Sun Buƙaci EFCC Ta Sake Buɗe Binciken Matawalle

May 10, 2025
Bayan Cin Kamfanin META Tarar Dala Miliyan 220: Sun Yi Bazaranar Katse Kafofin Facebook, WhatsApp, Da Instagram A Nijeriya

Bayan Cin Kamfanin META Tarar Dala Miliyan 220: Sun Yi Bazaranar Katse Kafofin Facebook, WhatsApp, Da Instagram A Nijeriya

May 10, 2025
Likitocin Sin Sun Ba Da Jinya Kyauta A Yankunan Karkara Na Saliyo

Likitocin Sin Sun Ba Da Jinya Kyauta A Yankunan Karkara Na Saliyo

May 9, 2025
Babban Bankin Sin Zai Inganta Hidimomin Kudi Don Habaka Amfani Da Shi

Babban Bankin Sin Zai Inganta Hidimomin Kudi Don Habaka Amfani Da Shi

May 9, 2025
Sin Da Rasha Sun Fitar Da Sanarwar Hadin Gwiwa Game Da Zurfafa Dangantakar Abokantaka Ta Hadin Gwiwa Bisa Manyan Tsare-tsare A Sabon Zamani

Sin Da Rasha Sun Fitar Da Sanarwar Hadin Gwiwa Game Da Zurfafa Dangantakar Abokantaka Ta Hadin Gwiwa Bisa Manyan Tsare-tsare A Sabon Zamani

May 9, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.