• English
  • Business News
Saturday, September 20, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

NUJ Ta Yi Allah Wadai Da Kama ‘Yan Jarida A Abuja

by Khalid Idris Doya
3 years ago
in Labarai
0
NUJ Ta Yi Allah Wadai Da Kama ‘Yan Jarida A Abuja
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Reshen birnin tarayya (FCT) na kungiyar ‘yan jarida ta kasa (NUJ), ta yi tir da da Allawadai da kamawa da tsare Edita Mista Ediri Oyibo da Paul Utebor dan rahoton kafar yada labarai ta yanar gizo, TheNewsGuru.com.

Jami’an ‘yansandan shiyya ta 7 da ke babban birnin tarayya Abuja ce ta cafke su.

  • NUJ Kebbi Ta Yi Alhini Rasuwar Tsohon dan Jarida Ibrahim Argungu

A wata sanarwar manema labarai da shugaban NUJ a FCT, Mista Emmanuel Ogbeche ya fitar, ya misalta kamen da aka yi wa ‘yan jarida abun da ba za a lamunta ba kuma kamene da aka yi ba tare da amfani da hankali ba.

A cewarsa, an aike da wasikar gayyata ga Oyibo da Utebo domin yin hira da mataimakin kwamishinan ‘yansanda (DCP), da ke kula da sashin binciken manyan laifuka (CID), wasikar mai dauke da kwanan wata 18 ga watan Fabrairun 2023 amma daga bisani kawai aka cafkesu bayan zuwansu.

Ya ce, “Yansandan sun yi ikirarin a cikin wasikar cewa suna binciken wani kes ne na hada baki, bata suna, bada bayanai na karya da barazana kan rayuwa ga su ‘yan jaridan kan labarin haihuwar wani yaro.

Labarai Masu Nasaba

Yadda Ciwon Hanta Ke Yaɗuwa Tsakanin Ma’aurauta

Dokar Hana Ƙara Kuɗin Makaranta A Kaduna: Alheri Ce Ko Barazana Ga Makarantu Masu Zaman Kansu?

“Zuwan ‘yan jaridan ke da wuya ne ‘yansandan suka kama ‘yan jarida kan wani takardar korafi da Adaobi Alagwu da cewa sun wallafa wani labari da ke cewa tsohowar shugaban bankin Skye, Tunde Ayeni ta karyata yi zargin cewa ba ita ce ta haifi danta ba.

“Yan jaridan, wadanda suka shafe tsawon kwanaki hudu a tsare cikin yanayi marar kyau, sannan an ki bada belinsu ba duk da ganawa da aka yi ta yi, sannan an nemi su kawo ma’aikacin gwamnati mai matakin aiki da bai yi kasa da level 14 a matsayin mai tsaya musu ba.

“Abun mamaki, bayan cika sharadin belin, a ranar Juma’a ga watan Fabrairun 24, cikin gaggawa ‘yansandan suka je suka gurfanar da su a gaban kotun majistire a cikin FCT da ke Wuse Zone 6 amma sun samu kotun ba zauna ba. Amma ‘yansandan sun cigaba da tsaresu ta haramtaccen hanya.

“NUJ tana bukatar a gaggauta sake Mr. Ediri Oyibo da Paul Utebor sannan muna neman ‘yansada su cigaba da bin hanyoyin da suka dace wajen gudanar da ayyukan da ke gabansu.”


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

EFCC Ta Cafke Mutum 2 Kan Zargin Sayan Kuri’u A Zamfara

Next Post

Jam’iyyar NNPP Mai Kayan Marmari Na Shirin Yi Wa APC Fafalolo A Kano

Related

Yadda Ciwon Hanta Ke Yaɗuwa Tsakanin Ma’aurauta
Labarai

Yadda Ciwon Hanta Ke Yaɗuwa Tsakanin Ma’aurauta

5 hours ago
Dokar Hana Ƙara Kuɗin Makaranta A Kaduna: Alheri Ce Ko Barazana Ga Makarantu Masu Zaman Kansu?
Manyan Labarai

Dokar Hana Ƙara Kuɗin Makaranta A Kaduna: Alheri Ce Ko Barazana Ga Makarantu Masu Zaman Kansu?

8 hours ago
Tinubu Ya Ziyarci Iyalan Buhari A Jihar Kaduna
Manyan Labarai

Tinubu Ya Ziyarci Iyalan Buhari A Jihar Kaduna

8 hours ago
NUJ
Labarai

Tarihin Ahmadu Bello Sardaunan Sakkwato Firimiyan Arewa

10 hours ago
An Dakatar Da Shugabannin Makarantun Sakandire 6 A Sakkwato Kan Rashin Bin Dokokin Aiki
Labarai

An Dakatar Da Shugabannin Makarantun Sakandire 6 A Sakkwato Kan Rashin Bin Dokokin Aiki

11 hours ago
Wata Mata Ta Ƙona Al’aurar Ƙaramar Yarinya A Bauchi
Labarai

Wata Mata Ta Ƙona Al’aurar Ƙaramar Yarinya A Bauchi

12 hours ago
Next Post
Jam’iyyar NNPP Mai Kayan Marmari Na Shirin Yi Wa APC Fafalolo A Kano

Jam'iyyar NNPP Mai Kayan Marmari Na Shirin Yi Wa APC Fafalolo A Kano

LABARAI MASU NASABA

Kamfanin Kasar Sin Ya Bayar Da Gudunmuwar Kayayyaki Ga Wadanda Ambaliyar Ruwa Ta Shafa A Sudan Ta Kudu

Kamfanin Kasar Sin Ya Bayar Da Gudunmuwar Kayayyaki Ga Wadanda Ambaliyar Ruwa Ta Shafa A Sudan Ta Kudu

September 19, 2025
Yadda Ciwon Hanta Ke Yaɗuwa Tsakanin Ma’aurauta

Yadda Ciwon Hanta Ke Yaɗuwa Tsakanin Ma’aurauta

September 19, 2025
An Kammala Taron Dandalin Tattauna Batun Tsaro Na Xiangshan

An Kammala Taron Dandalin Tattauna Batun Tsaro Na Xiangshan

September 19, 2025
Firaministan Sin Zai Halarci Babban Taron Mahawara Na MDD Karo Na 80

Firaministan Sin Zai Halarci Babban Taron Mahawara Na MDD Karo Na 80

September 19, 2025
Shugaba Xi ya zanta ta wayar tarho da takwaransa na Amurka

Shugaba Xi ya zanta ta wayar tarho da takwaransa na Amurka

September 19, 2025
Dokar Hana Ƙara Kuɗin Makaranta A Kaduna: Alheri Ce Ko Barazana Ga Makarantu Masu Zaman Kansu?

Dokar Hana Ƙara Kuɗin Makaranta A Kaduna: Alheri Ce Ko Barazana Ga Makarantu Masu Zaman Kansu?

September 19, 2025
Tinubu Ya Ziyarci Iyalan Buhari A Jihar Kaduna

Tinubu Ya Ziyarci Iyalan Buhari A Jihar Kaduna

September 19, 2025
Sin Ta Fitar Da Takardar Bayani Game Da Bunkasa Ci Gaban Mata

Sin Ta Fitar Da Takardar Bayani Game Da Bunkasa Ci Gaban Mata

September 19, 2025
Ofishin Yada Labarai Na Majalisar Gudanarwar Kasar Sin Ya Fitar Da Takardar Bayani Mai Taken “Nasarar Aiwatar Da Manufar JKS A Xinjiang A Sabon Zamani”

Ofishin Yada Labarai Na Majalisar Gudanarwar Kasar Sin Ya Fitar Da Takardar Bayani Mai Taken “Nasarar Aiwatar Da Manufar JKS A Xinjiang A Sabon Zamani”

September 19, 2025
NUJ

Tarihin Ahmadu Bello Sardaunan Sakkwato Firimiyan Arewa

September 19, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.