• English
  • Business News
Wednesday, October 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ofishin Fansho Na Jihar Kaduna Zai Fara Tantance Tsoffin Ma’aikatan Jihar A Ranar Laraba

bySulaiman
2 years ago
Fansho

Ofishin da ke kula da ‘yan fasho na jihar Kaduna karkashin jagorancin Farfesa Salamatu Idris Isah, ya bayyana cewa, Ofishin ya fitar da sunayen wadanda za su ci gajiyar shirin, inda za a fara tantance su a shiyyoyi Uku da ke fadin jihar.

Farfesa ta bayyana hakan ne a ranar Alhamis a ofishinta yayin da ta ke zantawa da manema labarai kan shirin fara tantance ma’aikatan da za su ci gajiyar shirin.

  • Mutane 195 Isra’ila Ta Kashe A Harin Sansanin Jabalia Da Ke Gaza
  • Kasar Sin Za Ta Ci Gaba Da Goyon Bayan Cikakken ‘Yancin Kan Kasar Sudan

Don haka, wadanda ke cikin shiyya ta biyu (kwaryar jihar Kaduna) za a tantance su a ofishin kula da ‘yan fashon da ke Katuru Road, Badarawa GRA, inda za a fara aikin tantancewar a fadin jihar baki daya a ranar 8 zuwa 15 ga watan Nuwamba, 2023.

Wadanda aka tantancen za su fara jin makudan kudadensu a asusun ajiyarsu na banki daga ranar 18 ga watan Nuwamban.

Tsarin biyan, an kasa shi ne zuwa tsoho da sabon tsari: a karkashin tsohon tsari a bangaren ma’aikatan jiha, wannan shi ne rukuni na 22 yayin da a bangaren ma’aikatan kananan hukumomi ya kasance rukuni na 20. A bangaren sabon tsari, wannan shi ne rukuni na 51.

LABARAI MASU NASABA

ABU Na Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Duk Shekara A Wutar Lantarki

Gwamnati Ta Roƙi ASUU Ta Soke Shiga Tsunduma Yajin Aiki, Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu

Farfesa ta kara da cewa, ofishin ya shirya biyan tsoffin ma’aikatan 1,051 inda aka ware tsoffin ma’aikata a tsohon tsari na jiha 331, sannan na kananan hukumomi su 542. A sabon tsari, an ware tsoffin ma’aikatan su 178.

Bugu da kari, hukumar ta kasafta kudin da gwamnan ya fitar zuwa gida biyu, inda aka ware Naira Biliyan N2,600,000 don biyan tsoffin ma’aikatan da ke kan tsohon tsarin, ragowar Naira Miliyan N500,000 aka sanya shi don biyan tsoffin ma’aikatan da ke kan sabon tsari.

Farfesa, da take amsa tambaya kan masu korafin cewa, ba su ga sunansu ba, ta ce, “su yi hakuri ba a zo kansu ba ne, sunayen a tsare suke, ba a tsallake, don haka, ba za a tsallake kowa ba.”

A karshe ta yi gargadi ga masu cin gajiyar shirin kan cewa, Hukumar bata nada kowa ba kan ya amsa sisi ko kobo da nufin shiga tsarin amsar kudin fansho da garatuti, “hakkinku ne kuma dole a baku.”

 

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

ABU Na Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Duk Shekara A Wutar Lantarki
Labarai

ABU Na Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Duk Shekara A Wutar Lantarki

October 8, 2025
Gwamnati Ta Roƙi ASUU Ta Soke Shiga Tsunduma Yajin Aiki, Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu
Labarai

Gwamnati Ta Roƙi ASUU Ta Soke Shiga Tsunduma Yajin Aiki, Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu

October 8, 2025
Boko Haram Ta Taɓa Ayyana Buhari A Matsayin Wanda Zai Yi Mata Sulhu Da Gwamnati – Dalung
Manyan Labarai

Boko Haram Ta Taɓa Ayyana Buhari A Matsayin Wanda Zai Yi Mata Sulhu Da Gwamnati – Dalung

October 8, 2025
Next Post
GORON JUMA’A

GORON JUMA'A

LABARAI MASU NASABA

Sin Ta Yi Kira Ga Mambobin WTO Da Su Tinkari Yanayin Tangal-Tangal Tare

Sin Ta Yi Kira Ga Mambobin WTO Da Su Tinkari Yanayin Tangal-Tangal Tare

October 8, 2025
ABU Na Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Duk Shekara A Wutar Lantarki

ABU Na Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Duk Shekara A Wutar Lantarki

October 8, 2025
Gwamnati Ta Roƙi ASUU Ta Soke Shiga Tsunduma Yajin Aiki, Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu

Gwamnati Ta Roƙi ASUU Ta Soke Shiga Tsunduma Yajin Aiki, Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu

October 8, 2025
Boko Haram Ta Taɓa Ayyana Buhari A Matsayin Wanda Zai Yi Mata Sulhu Da Gwamnati – Dalung

Boko Haram Ta Taɓa Ayyana Buhari A Matsayin Wanda Zai Yi Mata Sulhu Da Gwamnati – Dalung

October 8, 2025
A Kama Wani Likitan Bogi A Neja

‘Yansanda Sun Kama Masu Laifi 153, Sun Ƙwato Miyagun Ƙwayoyi A Jihar Jigawa

October 8, 2025
An Fara Biyan Ma’aikata Sabon Mafi Ƙarancin Albashin N70,000 A Borno

‘Yansanda Da Mutanen Gari Sun Daƙile Harin Boko Haram A Borno

October 8, 2025
…ACF Ta Nesanta Kanta Da Goyon Bayan Akpabio

‘Yan Nijeriya Sama Da Miliyan 33 Ne Ke Fama Da Matsananciyar Yunwa – Akpabio

October 8, 2025
Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

October 7, 2025
Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

October 7, 2025
Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

October 7, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Go to mobile version