• English
  • Business News
Saturday, June 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ofishin Fansho Na Jihar Kaduna Zai Fara Tantance Tsoffin Ma’aikatan Jihar A Ranar Laraba

by Sulaiman
2 years ago
in Labarai
0
Fansho
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Ofishin da ke kula da ‘yan fasho na jihar Kaduna karkashin jagorancin Farfesa Salamatu Idris Isah, ya bayyana cewa, Ofishin ya fitar da sunayen wadanda za su ci gajiyar shirin, inda za a fara tantance su a shiyyoyi Uku da ke fadin jihar.

Farfesa ta bayyana hakan ne a ranar Alhamis a ofishinta yayin da ta ke zantawa da manema labarai kan shirin fara tantance ma’aikatan da za su ci gajiyar shirin.

  • Mutane 195 Isra’ila Ta Kashe A Harin Sansanin Jabalia Da Ke Gaza
  • Kasar Sin Za Ta Ci Gaba Da Goyon Bayan Cikakken ‘Yancin Kan Kasar Sudan

Don haka, wadanda ke cikin shiyya ta biyu (kwaryar jihar Kaduna) za a tantance su a ofishin kula da ‘yan fashon da ke Katuru Road, Badarawa GRA, inda za a fara aikin tantancewar a fadin jihar baki daya a ranar 8 zuwa 15 ga watan Nuwamba, 2023.

Wadanda aka tantancen za su fara jin makudan kudadensu a asusun ajiyarsu na banki daga ranar 18 ga watan Nuwamban.

Tsarin biyan, an kasa shi ne zuwa tsoho da sabon tsari: a karkashin tsohon tsari a bangaren ma’aikatan jiha, wannan shi ne rukuni na 22 yayin da a bangaren ma’aikatan kananan hukumomi ya kasance rukuni na 20. A bangaren sabon tsari, wannan shi ne rukuni na 51.

Labarai Masu Nasaba

Kashi 70 Na Fursunonin Nijeriya Ba A Yanke Musu Hukunci Ba

Fadar Shugaban Kasa Na Yunkurin Biyan Basukan Wutar Lantarki Na Naira Tiriliyan 2

Farfesa ta kara da cewa, ofishin ya shirya biyan tsoffin ma’aikatan 1,051 inda aka ware tsoffin ma’aikata a tsohon tsari na jiha 331, sannan na kananan hukumomi su 542. A sabon tsari, an ware tsoffin ma’aikatan su 178.

Bugu da kari, hukumar ta kasafta kudin da gwamnan ya fitar zuwa gida biyu, inda aka ware Naira Biliyan N2,600,000 don biyan tsoffin ma’aikatan da ke kan tsohon tsarin, ragowar Naira Miliyan N500,000 aka sanya shi don biyan tsoffin ma’aikatan da ke kan sabon tsari.

Farfesa, da take amsa tambaya kan masu korafin cewa, ba su ga sunansu ba, ta ce, “su yi hakuri ba a zo kansu ba ne, sunayen a tsare suke, ba a tsallake, don haka, ba za a tsallake kowa ba.”

A karshe ta yi gargadi ga masu cin gajiyar shirin kan cewa, Hukumar bata nada kowa ba kan ya amsa sisi ko kobo da nufin shiga tsarin amsar kudin fansho da garatuti, “hakkinku ne kuma dole a baku.”

 


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: 'Yan FanshoGwamna Uba SaniKaduna
ShareTweetSendShare
Previous Post

Gwamnatin Kaduna Ta Yaba Da Kafa Kamfanin Abinci Na ‘Arla’

Next Post

GORON JUMA’A

Related

Daurarru
Labarai

Kashi 70 Na Fursunonin Nijeriya Ba A Yanke Musu Hukunci Ba

3 hours ago
Wutar lantarki
Labarai

Fadar Shugaban Kasa Na Yunkurin Biyan Basukan Wutar Lantarki Na Naira Tiriliyan 2

5 hours ago
Jihohi Bakwai Na Kashe Kaso 190 Na Kudin Shigarsu Wajen Biyan Basuka
Labarai

Jihohi Bakwai Na Kashe Kaso 190 Na Kudin Shigarsu Wajen Biyan Basuka

6 hours ago
Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano
Manyan Labarai

Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano

6 hours ago
An Kama Wadanda Ake Zargi Da Kai Wa Shugaban Kwadago Hari Ribadu
Labarai

Ribadu Ya Kara Jaddada Gargadinsa Kan Biyan Kudin Fansa Ga Masu Garkuwa Da Mutane

8 hours ago
Gwamnatin Tarayya Na Yunkurin Rage Dala Biliyan 1.5 Da Ake Kashewa Wajen Shigo Da Madara
Labarai

Gwamnatin Tarayya Na Yunkurin Rage Dala Biliyan 1.5 Da Ake Kashewa Wajen Shigo Da Madara

10 hours ago
Next Post
GORON JUMA’A

GORON JUMA'A

LABARAI MASU NASABA

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

June 6, 2025
Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

June 6, 2025
Daurarru

Kashi 70 Na Fursunonin Nijeriya Ba A Yanke Musu Hukunci Ba

June 6, 2025
Alkaluman Adana Kaya Na Sin Sun Fadada Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata

Alkaluman Adana Kaya Na Sin Sun Fadada Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata

June 6, 2025
Wutar lantarki

Fadar Shugaban Kasa Na Yunkurin Biyan Basukan Wutar Lantarki Na Naira Tiriliyan 2

June 6, 2025
Jihohi Bakwai Na Kashe Kaso 190 Na Kudin Shigarsu Wajen Biyan Basuka

Jihohi Bakwai Na Kashe Kaso 190 Na Kudin Shigarsu Wajen Biyan Basuka

June 6, 2025
Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano

Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano

June 6, 2025
Ministan Harkokin Wajen Sin Zai Halarci Taron Ministocin Kula Da Matakan Taron FOCAC Da Bikin Baje Kolin Tattalin Arziki Da Cinikayyar Sin Da Afirka Karo Na 4

Ministan Harkokin Wajen Sin Zai Halarci Taron Ministocin Kula Da Matakan Taron FOCAC Da Bikin Baje Kolin Tattalin Arziki Da Cinikayyar Sin Da Afirka Karo Na 4

June 6, 2025
An Kama Wadanda Ake Zargi Da Kai Wa Shugaban Kwadago Hari Ribadu

Ribadu Ya Kara Jaddada Gargadinsa Kan Biyan Kudin Fansa Ga Masu Garkuwa Da Mutane

June 6, 2025
Kasar Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Mai Samar Da Sadarwar Intanet

Kasar Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Mai Samar Da Sadarwar Intanet

June 6, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.