ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, June 24, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ofishin Fansho Na Jihar Kaduna Zai Fara Tantance Tsoffin Ma’aikatan Jihar A Ranar Laraba

by Sulaiman
3 years ago
Fansho

Ofishin da ke kula da ‘yan fasho na jihar Kaduna karkashin jagorancin Farfesa Salamatu Idris Isah, ya bayyana cewa, Ofishin ya fitar da sunayen wadanda za su ci gajiyar shirin, inda za a fara tantance su a shiyyoyi Uku da ke fadin jihar.

Farfesa ta bayyana hakan ne a ranar Alhamis a ofishinta yayin da ta ke zantawa da manema labarai kan shirin fara tantance ma’aikatan da za su ci gajiyar shirin.

  • Mutane 195 Isra’ila Ta Kashe A Harin Sansanin Jabalia Da Ke Gaza
  • Kasar Sin Za Ta Ci Gaba Da Goyon Bayan Cikakken ‘Yancin Kan Kasar Sudan

Don haka, wadanda ke cikin shiyya ta biyu (kwaryar jihar Kaduna) za a tantance su a ofishin kula da ‘yan fashon da ke Katuru Road, Badarawa GRA, inda za a fara aikin tantancewar a fadin jihar baki daya a ranar 8 zuwa 15 ga watan Nuwamba, 2023.

ADVERTISEMENT

Wadanda aka tantancen za su fara jin makudan kudadensu a asusun ajiyarsu na banki daga ranar 18 ga watan Nuwamban.

Tsarin biyan, an kasa shi ne zuwa tsoho da sabon tsari: a karkashin tsohon tsari a bangaren ma’aikatan jiha, wannan shi ne rukuni na 22 yayin da a bangaren ma’aikatan kananan hukumomi ya kasance rukuni na 20. A bangaren sabon tsari, wannan shi ne rukuni na 51.

LABARAI MASU NASABA

’Yansanda Sun Kama Wani Mutum da Harsasai 174 A Nasarawa

Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

Farfesa ta kara da cewa, ofishin ya shirya biyan tsoffin ma’aikatan 1,051 inda aka ware tsoffin ma’aikata a tsohon tsari na jiha 331, sannan na kananan hukumomi su 542. A sabon tsari, an ware tsoffin ma’aikatan su 178.

Bugu da kari, hukumar ta kasafta kudin da gwamnan ya fitar zuwa gida biyu, inda aka ware Naira Biliyan N2,600,000 don biyan tsoffin ma’aikatan da ke kan tsohon tsarin, ragowar Naira Miliyan N500,000 aka sanya shi don biyan tsoffin ma’aikatan da ke kan sabon tsari.

Farfesa, da take amsa tambaya kan masu korafin cewa, ba su ga sunansu ba, ta ce, “su yi hakuri ba a zo kansu ba ne, sunayen a tsare suke, ba a tsallake, don haka, ba za a tsallake kowa ba.”

A karshe ta yi gargadi ga masu cin gajiyar shirin kan cewa, Hukumar bata nada kowa ba kan ya amsa sisi ko kobo da nufin shiga tsarin amsar kudin fansho da garatuti, “hakkinku ne kuma dole a baku.”

 

Fansho
Sulaiman
+ postsBio
  • Sulaiman
    Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu
  • Sulaiman
    Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani
  • Sulaiman
    Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100
  • Sulaiman
    Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya

MASU ALAKA

‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta
Manyan Labarai

’Yansanda Sun Kama Wani Mutum da Harsasai 174 A Nasarawa

June 24, 2026
Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba
Labarai

Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

June 24, 2026
An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi
Labarai

An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

June 24, 2026
Next Post
GORON JUMA’A

GORON JUMA'A

LABARAI MASU NASABA

‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

’Yansanda Sun Kama Wani Mutum da Harsasai 174 A Nasarawa

June 24, 2026
Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

June 24, 2026
An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

June 24, 2026
Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

June 24, 2026
Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

June 23, 2026
Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

June 23, 2026
Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100

Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100

June 23, 2026
Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya

Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya

June 23, 2026
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

’Yansanda Sun Kama Mutane 57 Da Ake Zargi Da Ayyukan Ta’addanci A Adamawa

June 23, 2026
Li Qiang Ya Gana Da Firaministan Kasar Guinea

Li Qiang Ya Gana Da Firaministan Kasar Guinea

June 23, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.