ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, November 14, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Qin Gang Ya Tattauna Ta Wayar Tarho Da Sakataren Harkokin Wajen Amurka Antony Blinken Wanda Zai Ziyarci Kasar Sin

by CMG Hausa
2 years ago
FILE - The American and Chinese flags wave at Genting Snow Park ahead of the 2022 Winter Olympics, Feb. 2, 2022, in Zhangjiakou, China. Secretary of State Antony Blinken has postponed  a planned high-stakes weekend diplomatic trip to China as the Biden administration weighs a broader response to the discovery of a high-altitude Chinese balloon flying over sensitive sites in the western United States, a U.S. official said Friday.  (AP Photo/Kiichiro Sato, File)

FILE - The American and Chinese flags wave at Genting Snow Park ahead of the 2022 Winter Olympics, Feb. 2, 2022, in Zhangjiakou, China. Secretary of State Antony Blinken has postponed  a planned high-stakes weekend diplomatic trip to China as the Biden administration weighs a broader response to the discovery of a high-altitude Chinese balloon flying over sensitive sites in the western United States, a U.S. official said Friday. (AP Photo/Kiichiro Sato, File)

LABARAI MASU NASABA

Sin: Ya Zama Wajibi Japan Ta Janye Kalamanta Dangane Da Taiwan 

Li Qiang Zai Halarci Tarukan SCO Da G20 Tare Da Ziyarar Aiki A Zambia

A yau ne, mamban majalisar gudanarwar kasar Sin kuma ministan harkokin wajen kasar Qin Gang, ya tattauna ta wayar tarho da sakataren harkokin wajen Amurka Antony Blinken.

Qin Gang ya yi nuni da cewa, tun farkon wannan shekara, dangantakar dake tsakanin Sin da Amurka ta fuskanci sabbin matsaloli da kalubale, kuma a bayyane yake wane ne ke da alhakin wannan lamarin. A ko da yaushe kasar Sin na nacewa ga ka’idojin mutunta juna, da zaman lafiya, da hadin gwiwar samun nasara da shugaban kasar Sin Xi Jinping ya gabatar, yayin duba da kuma tafiyar da dangantakar Sin da Amurka.
Qin Gang ya bayyana matsayin kasar Sin kan batun Taiwan da sauran muhimman batutuwa dake shafar muradun kasar Sin, yana mai jaddada cewa, kamata ya yi Amurka ta mutunta ta, da daina tsoma baki a harkokin cikin gidan kasar Sin, da daina cutar da muradun kasar Sin ta fuskar tsaro da ci gaba da sunan takara. Kasar Sin na fatan bangaren Amurka zai dauki matakai na zahiri don aiwatar da muhimmin ra’ayi da alkawuran da shugabannin kasashen biyu suka dauka a taron Bali, da yin aiki tare da kasar Sin a kokarin yin hadin gwiwa.

Sannan, kakakin ma’aikatar harkokin wajen Sin Wang Wenbin, ya ce sakataren harkokin wajen kasar Amurka Antony Blinken, zai kawo ziyara kasar Sin, tsakanin ranaikun 18 zuwa 19 ga watan Yunin nan, kamar dai yadda gwamnatocin Sin da Amurka suka amince da hakan. (Masu Fassarawa: Ibrahim Yaya, Saminu Alhassan)

ADVERTISEMENT
ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Sin: Ya Zama Wajibi Japan Ta Janye Kalamanta Dangane Da Taiwan 
Daga Birnin Sin

Sin: Ya Zama Wajibi Japan Ta Janye Kalamanta Dangane Da Taiwan 

November 13, 2025
Li Qiang Zai Halarci Tarukan SCO Da G20 Tare Da Ziyarar Aiki A Zambia
Daga Birnin Sin

Li Qiang Zai Halarci Tarukan SCO Da G20 Tare Da Ziyarar Aiki A Zambia

November 13, 2025
Shugabar IOC: Gasar Wasanni Ta Kasar Sin Tana Da Babbar Ma’ana
Daga Birnin Sin

Shugabar IOC: Gasar Wasanni Ta Kasar Sin Tana Da Babbar Ma’ana

November 13, 2025
Next Post
Wanda Bai Ji Gari Ba…

Wanda Bai Ji Gari Ba…

LABARAI MASU NASABA

Shugaban NPA Ya Bukaci A Yi Hadaka Domin Cin Gajiyar Albarkatun Fannin Sufurin Afirka

Shugaban NPA Ya Bukaci A Yi Hadaka Domin Cin Gajiyar Albarkatun Fannin Sufurin Afirka

November 14, 2025
Bayan Barazanar Amurka: Sultan Ya Nemi Hadin Kan ‘Yan Nijeriya Wajen Yaki Da Ta’addanci

Bayan Barazanar Amurka: Sultan Ya Nemi Hadin Kan ‘Yan Nijeriya Wajen Yaki Da Ta’addanci

November 14, 2025
Jan Aikin Da Ke Gaban Manyan Hafsoshin Tsaron Nijeriya

Jan Aikin Da Ke Gaban Manyan Hafsoshin Tsaron Nijeriya

November 14, 2025
Sin: Ya Zama Wajibi Japan Ta Janye Kalamanta Dangane Da Taiwan 

Sin: Ya Zama Wajibi Japan Ta Janye Kalamanta Dangane Da Taiwan 

November 13, 2025
Li Qiang Zai Halarci Tarukan SCO Da G20 Tare Da Ziyarar Aiki A Zambia

Li Qiang Zai Halarci Tarukan SCO Da G20 Tare Da Ziyarar Aiki A Zambia

November 13, 2025
Shugabar IOC: Gasar Wasanni Ta Kasar Sin Tana Da Babbar Ma’ana

Shugabar IOC: Gasar Wasanni Ta Kasar Sin Tana Da Babbar Ma’ana

November 13, 2025
Ayyukan Kirkire-kirkire Na Kamfanonin Sin Na Kara Zama Babbar Kadara Ga Duniya

Ayyukan Kirkire-kirkire Na Kamfanonin Sin Na Kara Zama Babbar Kadara Ga Duniya

November 13, 2025
Neman Gurbin Kofin Duniya: Nijeriya Ta Lallasa Gabon Da Ci 4

Neman Gurbin Kofin Duniya: Nijeriya Ta Lallasa Gabon Da Ci 4

November 13, 2025
An Gudanar Da Taro Mai Taken “Shugabancin Duniya: Ayyukan Matasa” A Johannesburg Dake Afirka Ta Kudu

An Gudanar Da Taro Mai Taken “Shugabancin Duniya: Ayyukan Matasa” A Johannesburg Dake Afirka Ta Kudu

November 13, 2025
Xi Ya Bukaci Matasa Masanan Harkokin Sin Su Kasance Gada Tsakanin Sin Da Duniya

Xi Ya Bukaci Matasa Masanan Harkokin Sin Su Kasance Gada Tsakanin Sin Da Duniya

November 13, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.