• English
  • Business News
Saturday, September 6, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ra’ayoyinku A Kan Labarin Budurwa Da Ta Gudu Da Motar Saurayinta Bayan Ya Je Sawo Mata Shawarma A Kano

by Rabi'at Sidi Bala
3 years ago
in Al'ajabi
0
Ra’ayoyinku A Kan Labarin Budurwa Da Ta Gudu Da Motar Saurayinta Bayan Ya Je Sawo Mata Shawarma A Kano
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A wanann makon muna dauke ne da ra’ayoyin masu bibiyar shafimu na facebook, inda suka bayyana ra’ayoyin nasu a kan labarin da muka wallafa na wata budurwa da ta gudu da motar saurinya a yayin da ya je sayo mata shawarma, lamarin ya dauki hankalin masu bibiyarmu inda aka yi ta tafka muhawara, ga dai wasu daga cikin ra’ayoyin naku.

Iliyasu Waziri
Gobe ma ya sake, mata na gida tana fama da rashin magi.

Abbah Maigari Malala
Allah dai Ya taimake shi ba aro ya karbo ba

Abba Hassan
Ka ji dadin soyaiya da ‘yan matan KATSINA, ga kyau ga rikon amana da gaskiya, ba kamar yan matan KANO ba.

Hauwa Sunusi
Maganin mazan kenan, da shegen kwashe kwashe

Labarai Masu Nasaba

Manomi Ya Ceto Jaririya Da Aka Binne Da Ranta A Kebbi

Wani Matashi Ya Ƙone Kansa A Kano Saboda Yana Son Zuwa Aljanna 

Maryam Bashirkdangi
Wannan lamari da daure Kai, toh dama bisa titi ya dauketa bai san gidansu ba, lallai wannan budurwa bata da daraja sam…..bin saurayi cin shawarma ba tarbiyyar kirki bace.

Ayesha B Saeed
SubhanAllahi, sannu, sai ka cinye shawarmar ai ka rage zafi

Real Nura Ahmad Iguda
Kwadayi mabudin wahala, Allah ya shiryesu baki daya

YusufSarki Prince
Da yawa ana fada musu, ‘Yan matan yanzu barayi ne amma basu yarda ba, to ga irinta nan.

Ta sace masa MOTA!
Auwal Abdullahee Musa

Alhakin ta gida ce yanzu haka ko taba hawa bata yiba

Tijjani
Lallai wannan zamani maimakon ki kwantar da kanki kici arziki, kwatsam sai ki yi halin bera?
Haba wannan a’i abin kunya ne, bama karamin abu ba wai Motar! A matsayinki na mace mai kokarin bawa yara tarbiya amma sai a same ki da aikata wannan danyan aikin? Ya Allah ka shirye mu

Aliyu Kabiru Jibrin
An tafi sayo shawarma sannan aka bar makullin mota, kaji rashin wayau

Rabiu Kabir Dabai
Daga jin ya je sayo mata Shawarma kasan saurayin sakarai ne

Kamaluddeen Garba
Mace da satar Mota lallai wannan shahararriya ce

AbdulHakamu Shehu Ningi
Shi Yasa dole ba zamu zauna lafiya ba. Gaskiya ta yi karanchi acikin al’ummah kullum rashin gaskiya dada yawa yake a zukatan mutane.

Abdul Kasimu
Kanawa ke nan ko da me kazo an fika
Zara Muhammad
To wannan dabi’ar Allah ya tsaremu sata harta mota, kai kai kai kin ji kunya a daure a rinka kai zuciya nesa kwadayi mabudin wahala a rinka rike mutumci da martaba don Allah

Ibrahim Zailani Kubau
Kanawa mutanenmu, Yanzu dai Kanawa zaku gane dalilin da ya sa mu Zazzagawa muka daina auren ‘Yan matan Kano

Yahaya Shu’aibu
Wai su Kanawan nan wadanne irin mutane ne?

Adamu A Hamza Daura
Shawarma ko ta yi tsada

Ibrahim Sabo Sagagi
Allah ya kara maganin su kenan ‘yan yawon siyan shawarma

Certified Mus Lim
Kai Kanawa ku ji tsoron Allah yanzu ace sata harda mata


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Bambamcin Da Ke Tsakanin RAM Da ROM (Kimiyya)

Next Post

Dimbin Alherin Da Ake Samu A Noman Gwanda

Related

Manomi Ya Ceto Jaririya Da Aka Binne Da Ranta A Kebbi
Al'ajabi

Manomi Ya Ceto Jaririya Da Aka Binne Da Ranta A Kebbi

2 months ago
Wani Matashi Ya Ƙone Kansa A Kano Saboda Yana Son Zuwa Aljanna 
Al'ajabi

Wani Matashi Ya Ƙone Kansa A Kano Saboda Yana Son Zuwa Aljanna 

3 months ago
Yadda Rashin Ɗaukar Wani Maniyyaci Ya Hana Jirgi Tafiya Har Sai Da Ya Dawo Ya Ɗauke Shi
Al'ajabi

Yadda Rashin Ɗaukar Wani Maniyyaci Ya Hana Jirgi Tafiya Har Sai Da Ya Dawo Ya Ɗauke Shi

3 months ago
An Kama Amarya Kan Zargin Kashe Mijinta Bayan Kwana 9 Da Aurensu A Kano
Al'ajabi

An Kama Amarya Kan Zargin Kashe Mijinta Bayan Kwana 9 Da Aurensu A Kano

4 months ago
Dan Sanda Ya Kashe Abokin Aikinsa Da Almakashi Har Lahira A Kebbi
Al'ajabi

‘Yansanda Sun Kama Matashi Kan Zargin Kashe Mahaifinsa Har Lahira A Jigawa

4 months ago
Mahara Sun Kai Hari Banki A Kogi
Al'ajabi

’Yansanda Sun Kama ‘Yar Shekara 40 Bisa Zargin Yi Wa Almajiri Fyaɗe A Bauchi

5 months ago
Next Post
Dimbin Alherin Da Ake Samu A Noman Gwanda

Dimbin Alherin Da Ake Samu A Noman Gwanda

LABARAI MASU NASABA

Nazari Kan Bukatar Manoma Su Rika Yi Wa Mangwaro Ban-ruwa

Nazari Kan Bukatar Manoma Su Rika Yi Wa Mangwaro Ban-ruwa

September 6, 2025
Muna Bukatar Karin Hekta 500,000 Domin Noman Kwakwar Manja – POFON

Muna Bukatar Karin Hekta 500,000 Domin Noman Kwakwar Manja – POFON

September 6, 2025
Gwamnatin Kogi Ta Jaddada Aniyar Magance Ambaliya Da Zaizayar Ƙasa

Gwamnatin Kogi Ta Jaddada Aniyar Magance Ambaliya Da Zaizayar Ƙasa

September 6, 2025
Zulum Ya Ba Da Tallafin ₦300,000 Ga Iyaye, Da Ciyar Da Ɗalibai 90 Kyauta A Borno

Zulum Ya Ba Da Tallafin ₦300,000 Ga Iyaye, Da Ciyar Da Ɗalibai 90 Kyauta A Borno

September 6, 2025
A Zango Mai Zuwa Za A Fara Aikin Dala Miliyan Daya A Tashar Jirgin Ruwa Ta Legas – Dantsoho

Kungiyoyi Da Abokan Arziki Na Ci Gaba Da Taya Dantsoho Murna

September 6, 2025
Fursunoni Ba Za Su Samu Damar Kada Kuri’a Ba A Zaben 2023 – INEC

Rudani Ya Kunno Kai Yayin Da INEC Ta Ki Amincewa Da Shugabancin ADC

September 6, 2025
Tsohon Mataimakin Gwamnan Gombe Da Wasu jigogin PDP Sun Koma APC

Tsohon Mataimakin Gwamnan Gombe Da Wasu jigogin PDP Sun Koma APC

September 6, 2025

Ilimi Shi Ne Matakin Nasarar Rayuwar Duniya Da Lahira – Yerima Shettima

September 6, 2025
NUPENG Za Ta Fara Yajin Aiki, Dangote Na Shirin Shiga Harkar Sufurin Mai

NUPENG Za Ta Fara Yajin Aiki, Dangote Na Shirin Shiga Harkar Sufurin Mai

September 6, 2025
Maulidi: Gwamnan Zamfara Ya Taya Al’ummar Musulmi Murna, Ya Buƙaci A Dage Da Addu’o’in Samun Zaman Lafiya

Maulidi: Gwamnan Zamfara Ya Taya Al’ummar Musulmi Murna, Ya Buƙaci A Dage Da Addu’o’in Samun Zaman Lafiya

September 6, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.