ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, June 24, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ra’ayoyinku A Kan Labarin Budurwa Da Ta Gudu Da Motar Saurayinta Bayan Ya Je Sawo Mata Shawarma A Kano

by Rabi'at Sidi Bala
4 years ago
Budurwa

A wanann makon muna dauke ne da ra’ayoyin masu bibiyar shafimu na facebook, inda suka bayyana ra’ayoyin nasu a kan labarin da muka wallafa na wata budurwa da ta gudu da motar saurinya a yayin da ya je sayo mata shawarma, lamarin ya dauki hankalin masu bibiyarmu inda aka yi ta tafka muhawara, ga dai wasu daga cikin ra’ayoyin naku.

Iliyasu Waziri
Gobe ma ya sake, mata na gida tana fama da rashin magi.

Abbah Maigari Malala
Allah dai Ya taimake shi ba aro ya karbo ba

ADVERTISEMENT

Abba Hassan
Ka ji dadin soyaiya da ‘yan matan KATSINA, ga kyau ga rikon amana da gaskiya, ba kamar yan matan KANO ba.

Hauwa Sunusi
Maganin mazan kenan, da shegen kwashe kwashe

LABARAI MASU NASABA

Ana Zargin Jami’in Kwastam Da Kashe Kansa A Bauchi Saboda Damuwa

EFCC Ta Cafke Lauyan Bogi Da Mallakar Hatimin Kungiyar Lauyoyi Ta Nijeriya Na Jabu A Legas

Maryam Bashirkdangi
Wannan lamari da daure Kai, toh dama bisa titi ya dauketa bai san gidansu ba, lallai wannan budurwa bata da daraja sam…..bin saurayi cin shawarma ba tarbiyyar kirki bace.

Ayesha B Saeed
SubhanAllahi, sannu, sai ka cinye shawarmar ai ka rage zafi

Real Nura Ahmad Iguda
Kwadayi mabudin wahala, Allah ya shiryesu baki daya

YusufSarki Prince
Da yawa ana fada musu, ‘Yan matan yanzu barayi ne amma basu yarda ba, to ga irinta nan.

Ta sace masa MOTA!
Auwal Abdullahee Musa

Alhakin ta gida ce yanzu haka ko taba hawa bata yiba

Tijjani
Lallai wannan zamani maimakon ki kwantar da kanki kici arziki, kwatsam sai ki yi halin bera?
Haba wannan a’i abin kunya ne, bama karamin abu ba wai Motar! A matsayinki na mace mai kokarin bawa yara tarbiya amma sai a same ki da aikata wannan danyan aikin? Ya Allah ka shirye mu

Aliyu Kabiru Jibrin
An tafi sayo shawarma sannan aka bar makullin mota, kaji rashin wayau

Rabiu Kabir Dabai
Daga jin ya je sayo mata Shawarma kasan saurayin sakarai ne

Kamaluddeen Garba
Mace da satar Mota lallai wannan shahararriya ce

AbdulHakamu Shehu Ningi
Shi Yasa dole ba zamu zauna lafiya ba. Gaskiya ta yi karanchi acikin al’ummah kullum rashin gaskiya dada yawa yake a zukatan mutane.

Abdul Kasimu
Kanawa ke nan ko da me kazo an fika
Zara Muhammad
To wannan dabi’ar Allah ya tsaremu sata harta mota, kai kai kai kin ji kunya a daure a rinka kai zuciya nesa kwadayi mabudin wahala a rinka rike mutumci da martaba don Allah

Ibrahim Zailani Kubau
Kanawa mutanenmu, Yanzu dai Kanawa zaku gane dalilin da ya sa mu Zazzagawa muka daina auren ‘Yan matan Kano

Yahaya Shu’aibu
Wai su Kanawan nan wadanne irin mutane ne?

Adamu A Hamza Daura
Shawarma ko ta yi tsada

Ibrahim Sabo Sagagi
Allah ya kara maganin su kenan ‘yan yawon siyan shawarma

Certified Mus Lim
Kai Kanawa ku ji tsoron Allah yanzu ace sata harda mata

Budurwa
Rabi'at Sidi Bala
+ postsBio
  • Rabi'at Sidi Bala
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiat-sidi-bala/
    Zan Iya Auren Namiji Komai Talaucinsa Muddin Muna Son Junanmu -Maryam Labarina
  • Rabi'at Sidi Bala
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiat-sidi-bala/
    Gidajen Gala Ne Kadai Mafita Ga Masana’antar Kannywood – Falalu Dorayi
  • Rabi'at Sidi Bala
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiat-sidi-bala/
    Bukatar Rike Sirri A Tsakanin Ma’aurata
  • Rabi'at Sidi Bala
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiat-sidi-bala/
    GORON JUMA’A

MASU ALAKA

Ana Zargin Jami’in Kwastam Da Kashe Kansa A Bauchi Saboda Damuwa
Al'ajabi

Ana Zargin Jami’in Kwastam Da Kashe Kansa A Bauchi Saboda Damuwa

June 9, 2026
EFCC Ta Cafke Lauyan Bogi Da Mallakar Hatimin Kungiyar Lauyoyi Ta Nijeriya Na Jabu A Legas
Al'ajabi

EFCC Ta Cafke Lauyan Bogi Da Mallakar Hatimin Kungiyar Lauyoyi Ta Nijeriya Na Jabu A Legas

April 21, 2026
Yadda Aka Gano Ƙasusuwan Dabba Mai Shekara Miliyan 100 A Nijar
Al'ajabi

Yadda Aka Gano Ƙasusuwan Dabba Mai Shekara Miliyan 100 A Nijar

March 8, 2026
Next Post
Dimbin Alherin Da Ake Samu A Noman Gwanda

Dimbin Alherin Da Ake Samu A Noman Gwanda

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

June 24, 2026
An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

June 24, 2026
Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

June 24, 2026
Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

June 23, 2026
Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

June 23, 2026
Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100

Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100

June 23, 2026
Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya

Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya

June 23, 2026
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

’Yansanda Sun Kama Mutane 57 Da Ake Zargi Da Ayyukan Ta’addanci A Adamawa

June 23, 2026
Li Qiang Ya Gana Da Firaministan Kasar Guinea

Li Qiang Ya Gana Da Firaministan Kasar Guinea

June 23, 2026
Maniyyatan Nijeriya

Hajjin 2026: NAHCON Ta Kammala Jigilar Alhazan Nijeriya Daga Saudiyya

June 23, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.