• English
  • Business News
Monday, June 2, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ramadan: Lokutan Buda-Baki Da Sahur Na Azumi Na 22

Ramadan: Lokutan Farkon Buda-Baki Da Karshen Sahur Na Azumi Na 22 A Wasu Birane

by yahuzajere
2 years ago
in Dausayin Musulunci
0
Ramadan: Lokutan Buda-Baki Da Sahur Na Azumi Na 22
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Ramadan: Azumi Na 22-23

 

Birane                        Magrib            Alfijir

 

Abakaliki                     6:37                 5:09

Labarai Masu Nasaba

Yadda Manzon Allah (SAW) Ya Yi Aikin Hajji (1)

Abubuwan Da Aka Haramta Wa Mahajjaci

Abeokuta                    6:57                 5:28

Abuja/Suleja               6:43                 5:12

Akure                          6:49                 5:20

Akwanga/Keffi/Nasarawa   6:39         5:08

Auchi                           6:45                 5:16

Ankpa/Ayangba          6:40                 5:10

Argungu                      6:54                 5:00

Azare/Jama’are          6:32                 4:57

Bama                          6:18                 4:43

Bauchi/Ningi               6:33                 5:00

Benin                           6:48                5:20

Bichi                            6:40                 5:05

Bida                             6:47                5:16

Birnin Gwari                6:45                 5:02

B/Kebbi/Gwandu/Jega 6:55               5:19

Birnin Kudu/Gwaram   6:33                5:00

Biu                               6:23                4:50

Calabar                       6:36                 5:10

Damaturu                    6:25                 4:50

Daura/Dambatta          6:39                5:03

Dutse                           6:36                5:01

Dutsinma/Jibia            6: 44               5:08

Enugu                          6:40                5:12

Funtua/Tsafe                6:44                5:08

Gombe                        6:27                 4:52

Gumi                           6:52                 5:17
Gusau/K/ Namoda      6:46                 5:10

Gwadabawa                6:52                5:16

Hadejia/Gumel            6:34                 4:58

Ibadan/Ife                    6:54                5:24

Ilesha/Baruba              6:57                5:26
Ilorin/Kaiama               6:53                5:22

Jalingo/Lau/Gashaka  6:25                 4:54

Jere                             6:42                5:09

Jos/Saminaka              6:36                5:03

Kabba                          6:47                5:17

Kafanchan/Kachia       6:39                5: 06

Kafin Maiyaki               6:40                5:05

Kaduna                        6:42                5:09

Kano                            6:39                5:04

Katsina                        6:43                5:07

Kontagora/Zuru           6:50                5:17

Lafia                            6:38                 5:07

Lagos                          6:56                 5:27

Lokoja/Idah                 6:44                 5:14

Maiduguri/Mubi/Gwoza 6:19              4:44

Makurdi                       6:37                 5:07

Minna                          6:46                 5:13

Missau                         6:29                4:56
Mokwa/New Bussa     6:52                 5:21
Monguno                    6:18                  4:42
Nguru/Gashua            6:30                 4:54
Ogbomosho                6:54                 5:24
Okene                         6:46                 5:16
Onitsha                        6:43                5:15

Oyo                             6:55                 5:25
Port Harcourt/Owerri  6:41                 5:15

Potiskum                     6:28                 4:53

Shagamu                    6:55                 5:26

Sakoto                        6:52                 5:16

Takum/Wukari            6:31                 5:01
Warri                           6:47                 5:19

Langtang/Wase Shendam 6:32          5:01
Wurno                         6:51                 5:15
Yola/Numan                6:21                 4:50

Zaria                          6:41                  5:08

Cotonou-Benin            7:00                 5:32

Ndjamena-Chad         6:13                4:38

Niamey-Niger             7: 05               5:27

Zinder-Niger                6:38                5:00

Garoua-Cameroun     6: 17               4:48

Yaounde-Cameroun   6: 23               4:57

MAJIYA: MAJALISAR YADA MUSULUNCI, KADUNA

Fadakarwar 

Idan goman Azumin karshe ta shiga, Annabi (SAW) ya kasance yakan himmatu sosai, ya daura damara, ya kaurace wa shimfidarsa (da dare), ya tashi iyalansa, yakan kwankwasa kofar ‘Yarsa Sayyada Faxima da Sayyadi Aliyu (AS) yana mai cewa, “yanzu ba kwa tashi ku yi sallah ba,” yayin kwankwasa kofar yakan karanta fadar Allah, “Kuma ka umurci iyalinka da sallah, kuma ka yi hakuri a kanta, ba ma tambayarka game da arziki, mu ne masu azurtaku. Kuma kyakkyawan karshe ya tabbata ga masu tsoron Allah.” Haka nan yana zuwa dakunan matansa (SAW) yana musu umurni da cewa, “Ku tashi ma’abota dakuna, da yawa (ana samun) rai mai sutura a duniya amma mai tsiraici a ranar Alkiyama.” Bukhari ya ruwaito.

 

  • Falala Da Takawar Da Azumin Ramadan Ya Kunsa

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Sin Na Goyon Bayan Duk Wasu Matakai Da Suka Dace Na Warware Batun Afghanistan Ta Hanyar Siyasa

Next Post

IMF: Tattalin Arzikin Sin Zai Karu Da Kaso 5.2 A 2023

Related

Yadda Manzon Allah (SAW) Ya Yi Aikin Hajji (1)
Dausayin Musulunci

Yadda Manzon Allah (SAW) Ya Yi Aikin Hajji (1)

1 week ago
Abubuwan Da Aka Haramta Wa Mahajjaci
Dausayin Musulunci

Abubuwan Da Aka Haramta Wa Mahajjaci

2 weeks ago
Shimfida A Kan Aikin Hajji Da Bayani A Kan Mikatin Da Manzon Allah (SAW) Ya Sa
Dausayin Musulunci

Shimfida A Kan Aikin Hajji Da Bayani A Kan Mikatin Da Manzon Allah (SAW) Ya Sa

1 month ago
Ramadan
Dausayin Musulunci

Darussa Daga Tafsirin Ramadan Daga Masu Bibiya (4)

1 month ago
Darussa Daga Tafsirin Ramadan Daga Masu Bibiya (3): Shari’ar Manzon Allah (SAW) Ta Zo Da Wayewa A Kowane Fanni
Dausayin Musulunci

Darussa Daga Tafsirin Ramadan Daga Masu Bibiya (3): Shari’ar Manzon Allah (SAW) Ta Zo Da Wayewa A Kowane Fanni

1 month ago
Darussa Daga Tafsirin Ramadan Daga Masu Bibiya (2): Kyawawan Dabi’u Ke Fayyace Tsoron Allah A Musulunci
Dausayin Musulunci

Darussa Daga Tafsirin Ramadan Daga Masu Bibiya (2): Kyawawan Dabi’u Ke Fayyace Tsoron Allah A Musulunci

2 months ago
Next Post
IMF: Tattalin Arzikin Sin Zai Karu Da Kaso 5.2 A 2023

IMF: Tattalin Arzikin Sin Zai Karu Da Kaso 5.2 A 2023

LABARAI MASU NASABA

Ma’aikatar Tsaron Kasar Sin Ta Maida Martani Game Da Munanan Kalaman Sakataren Tsaron Amurka Kan Kasar Sin

Ma’aikatar Tsaron Kasar Sin Ta Maida Martani Game Da Munanan Kalaman Sakataren Tsaron Amurka Kan Kasar Sin

June 1, 2025
Tsohon Minista Ya Fice Daga Jam’iyyar APC A Nasarawa

Tsohon Minista Ya Fice Daga Jam’iyyar APC A Nasarawa

June 1, 2025
Ranar Yara Ta Duniya: Yadda Shugaba Xi Ya Kasance Tare Da Yara

Ranar Yara Ta Duniya: Yadda Shugaba Xi Ya Kasance Tare Da Yara

June 1, 2025
Sin Na Matukar Adawa Da Munanan Kalaman Sakataren Tsaron Amurka

Sin Na Matukar Adawa Da Munanan Kalaman Sakataren Tsaron Amurka

June 1, 2025
Sanatocin Arewa Sun Yi Jimamin Rasuwar ‘Yan Wasan Kano

Sanatocin Arewa Sun Yi Jimamin Rasuwar ‘Yan Wasan Kano

June 1, 2025
Binciken CGTN Ya Nuna Kaso Kusan 90 Bisa Dari Na Masu Bayyana Ra’ayoyi Na Kokawa Da Makomar “Mafarkin Amurka”

Binciken CGTN Ya Nuna Kaso Kusan 90 Bisa Dari Na Masu Bayyana Ra’ayoyi Na Kokawa Da Makomar “Mafarkin Amurka”

June 1, 2025
Gwamnatin Kano Ta Ba Da Hutun Makaranta Domin Bukukuwan Sallah

Gwamnatin Kano Ta Ba Da Hutun Makaranta Domin Bukukuwan Sallah

June 1, 2025
bakin wake

Bam Ya Kashe Mutane 9 A Wata Tashar Motoci Da Ke Borno 

June 1, 2025
‘Yan Wasan Da Tauraruwar Ronaldo Da Messi Ta Hana Su Haskawa

‘Yan Wasan Da Tauraruwar Ronaldo Da Messi Ta Hana Su Haskawa

June 1, 2025
NDLEA Ta Cafke Masu Tura Alhazai Saudiyya Domin Safarar Hodar Iblis Zuwa Kasar

NDLEA Ta Cafke Masu Tura Alhazai Saudiyya Domin Safarar Hodar Iblis Zuwa Kasar

June 1, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.