• English
  • Business News
Thursday, May 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ramadan: Lokutan Sahur Da Buda-baki Na Azumi Na 28

Ramadan: Lokutan Karshen Sahur Da Farkon Buda-baki Na Azumi Na 28

by yahuzajere
2 years ago
in Dausayin Musulunci
0
Ramadan
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Ramadan: Azumi Na 28-29

 

Birane                        Magrib            Alfijir

 

Abakaliki                     6:37                 5:05

Labarai Masu Nasaba

Shimfida A Kan Aikin Hajji Da Bayani A Kan Mikatin Da Manzon Allah (SAW) Ya Sa

Darussa Daga Tafsirin Ramadan Daga Masu Bibiya (4)

Abeokuta                    6:57                 5:24

Abuja/Suleja               6:43                 5:08

Akure                          6:49                 5:16

Akwanga/Keffi/Nasarawa   6:39         5:04

Auchi                           6:45                 5:12

Ankpa/Ayangba          6:40                 5:06

Argungu                      6:54                 4:56

Azare/Jama’are          6:32                 4:53

Bama                          6:18                 4:39

Bauchi/Ningi               6:33                 4:56

Benin                           6:48                5:16

Bichi                            6:40                 5:01

Bida                             6:47                5:12

Birnin Gwari                6:45                 4:58

B/Kebbi/Gwandu/Jega 6:55               5:15

Birnin Kudu/Gwaram   6:33                4:56

Biu                               6:23                4:46

Calabar                       6:36                 5:06

Damaturu                    6:25                 4:46

Daura/Dambatta          6:39                4:59

Dutse                           6:36                4:57

Dutsinma/Jibia            6: 44               5:04

Enugu                          6:40                5:08

Funtua/Tsafe                6:44                5:04

Gombe                        6:27                 4:48

Gumi                           6:52                 5:13
Gusau/K/ Namoda      6:46                 5:06

Gwadabawa                6:52                5:12

Hadejia/Gumel            6:34                 4:54

Ibadan/Ife                    6:54                5:20

Ilesha/Baruba              6:57                5:22
Ilorin/Kaiama               6:53                5:18

Jalingo/Lau/Gashaka  6:25                 4:50

Jere                             6:42                5:05

Jos/Saminaka              6:36                4:59

Kabba                          6:47                5:13

Kafanchan/Kachia       6:39                5: 02

Kafin Maiyaki               6:40                5:01

Kaduna                        6:42                5:05

Kano                            6:39                5:00

Katsina                        6:43                5:03

Kontagora/Zuru           6:50                5:13

Lafia                            6:38                 5:03

Lagos                          6:56                 5:23

Lokoja/Idah                 6:44                 5:10

Maiduguri/Mubi/Gwoza 6:19              4:40

Makurdi                       6:37                 5:03

Minna                          6:46                 5:09

Missau                         6:29                4:52
Mokwa/New Bussa     6:52                 5:17
Monguno                    6:18                  4:38
Nguru/Gashua            6:30                 4:50
Ogbomosho                6:54                 5:20
Okene                         6:46                 5:12
Onitsha                        6:43                5:11

Oyo                             6:55                 5:21
Port Harcourt/Owerri  6:41                 5:11

Potiskum                     6:28                 4:49

Shagamu                    6:55                 5:22

Sakoto                        6:52                 5:12

Takum/Wukari            6:31                 4:57
Warri                           6:47                 5:15

Langtang/Wase Shendam 6:32          4:57
Wurno                         6:51                 5:11
Yola/Numan                6:21                 4:46

Zaria                          6:41                  5:04

Cotonou-Benin            7:00                 5:28

Ndjamena-Chad         6:13                4:34

Niamey-Niger             7: 05               5:23

Zinder-Niger                6:38                4:56

Garoua-Cameroun     6: 17               4:44

Yaounde-Cameroun   6: 23               4:53

 

MAJIYA: MAJALISAR YADA MUSULUNCI, KADUNA

Faxakarwar Azumi na 28

‘Yan’uwa Musulmi hakika watanmu mai dimbin falala da rahamar Ubangiji na shirin yin bankwana da mu. Mutane da yawa sun fara Azumi, amma sun rasu kafin watan ya kawo yau. Wasu a cikinmu kuma suna fatan a kammala tare da su, watakila su mutu kafin nan, sannan wasu za su yi kwadayin ganin na badi, amma ba za su kai ba, shin muna lura da ajali kuwa? Muna lura da yadda lokaci ke yaudararmu kuwa? Don haka, mu dage da ayyukan alkhairi musamman ba da sadaka da kyauta ga bayin Allah. Bukhari ya ruwaito Hadisi daga Abdullahi Ibn Abbas (RA) ya ce, “Annabi (SAW) ya kasance mafi kyautar mutane. Kuma lokacin da ya fi kyauta shi ne a Ramadan, lokacin da Mala’ika Jibrilu yake haduwa da shi, yana bitar Alkur’ani tare da shi. Lallai Manzon Allah (SAW) ya fi sakakkiyar iska kyauta yayin da Jibrilu ya gamu da shi.”

‘Yan’uwa sai mu dage mu yi koyi dai-dai gwargwadon ikonmu. Allah ya ba mu ikon hakan, amin.

 

 

  • Falala Da Takawar Da Azumin Ramadan Ya Kunsa

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Wa Ya Haifar Da Hargitsi A Kasar Sudan?

Next Post

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga G7 Ta Daina Bata Mata Suna Da Kuma Karkatar Da Hankalin Duniya

Related

Shimfida A Kan Aikin Hajji Da Bayani A Kan Mikatin Da Manzon Allah (SAW) Ya Sa
Dausayin Musulunci

Shimfida A Kan Aikin Hajji Da Bayani A Kan Mikatin Da Manzon Allah (SAW) Ya Sa

2 weeks ago
Ramadan
Dausayin Musulunci

Darussa Daga Tafsirin Ramadan Daga Masu Bibiya (4)

3 weeks ago
Darussa Daga Tafsirin Ramadan Daga Masu Bibiya (3): Shari’ar Manzon Allah (SAW) Ta Zo Da Wayewa A Kowane Fanni
Dausayin Musulunci

Darussa Daga Tafsirin Ramadan Daga Masu Bibiya (3): Shari’ar Manzon Allah (SAW) Ta Zo Da Wayewa A Kowane Fanni

4 weeks ago
Darussa Daga Tafsirin Ramadan Daga Masu Bibiya (2): Kyawawan Dabi’u Ke Fayyace Tsoron Allah A Musulunci
Dausayin Musulunci

Darussa Daga Tafsirin Ramadan Daga Masu Bibiya (2): Kyawawan Dabi’u Ke Fayyace Tsoron Allah A Musulunci

1 month ago
Darussa Daga Tafsirin Ramadan Daga Masu Bibiya (1)
Dausayin Musulunci

Darussa Daga Tafsirin Ramadan Daga Masu Bibiya (1)

1 month ago
Yadda Azumi Yake Sa Tsoron Allah
Dausayin Musulunci

Azumi Ya Dara Wa Sauran Ibadu

2 months ago
Next Post
Kasar Sin Ta Yi Kira Ga G7 Ta Daina Bata Mata Suna Da Kuma Karkatar Da Hankalin Duniya

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga G7 Ta Daina Bata Mata Suna Da Kuma Karkatar Da Hankalin Duniya

LABARAI MASU NASABA

‘Yan Bindiga Sun Sace Sarki Mai Daraja Ta Ɗaya A Kogi

‘Yan Bindiga Sun Sace Sarki Mai Daraja Ta Ɗaya A Kogi

May 15, 2025
Shugaba Xi Ya Amsa Wasikar Da Jagoran Da Ya Kafa Majalisar Cinikayya Ta Denmark A Sin Ya Aike Masa

Shugaba Xi Ya Amsa Wasikar Da Jagoran Da Ya Kafa Majalisar Cinikayya Ta Denmark A Sin Ya Aike Masa

May 15, 2025
An Bayar Da ₦95m Ga Iyalan Maharba Da Mutanen Da ‘Yan Ta’adda Suka Kashe A Bauchi

An Bayar Da ₦95m Ga Iyalan Maharba Da Mutanen Da ‘Yan Ta’adda Suka Kashe A Bauchi

May 15, 2025
NNPP Ta Tafka Asara, Ƴan Majalisa 2 Daga Kano Sun Koma APC

NNPP Ta Tafka Asara, Ƴan Majalisa 2 Daga Kano Sun Koma APC

May 15, 2025
Ya Kamata A Kori Ministan Ilimi – Aisha Yesufu

Ya Kamata A Kori Ministan Ilimi – Aisha Yesufu

May 15, 2025
Lassa Da Shawara Sun Kashe Mutum 183 A Jihohi 36 Da Abuja

Lassa: Mutane 138 Sun Rasu, 717 Sun Kamu A Jihohi 18 – NCDC

May 15, 2025
Wa Suka Fi Cancanta A Nada Ministocin Tinubu?

Tinubu Ya Ƙaddamar Da Dakarun Da Za Suke Tsaron Daji Don Yaƙar ‘Yan Ta’adda

May 15, 2025
ECOWAS Na Fuskantar Matsala Saboda Rashin Kyakkyawan Shugabanci – Bala Mohammed 

ECOWAS Na Fuskantar Matsala Saboda Rashin Kyakkyawan Shugabanci – Bala Mohammed 

May 15, 2025
‘Yansanda Sun Musanta Zargin Kai Wa ‘Yan Bindiga Abinci Ta Jirgin Sama A Kogi

‘Yansanda Sun Musanta Zargin Kai Wa ‘Yan Bindiga Abinci Ta Jirgin Sama A Kogi

May 15, 2025
Gabar ‘Yan Bindiga A Tsakaninsu Ta Kara Tsanani A Zamfara

’Yan Bindiga Sun Sace Mutane 200 A Mazaɓa Ta A Zamfara – Ɗan Majalisar Tarayya

May 15, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.