• English
  • Business News
Saturday, June 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ramadan: Lokutan Sahur Da Buda-baki Na Azumi Na 28

Ramadan: Lokutan Karshen Sahur Da Farkon Buda-baki Na Azumi Na 28

by yahuzajere
2 years ago
in Dausayin Musulunci
0
Ramadan
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Ramadan: Azumi Na 28-29

 

Birane                        Magrib            Alfijir

 

Abakaliki                     6:37                 5:05

Labarai Masu Nasaba

Yadda Manzon Allah (SAW) Ya Yi Aikin Hajji (3)

Yadda Manzon Allah (SAW) Ya Yi Aikin Hajji (1)

Abeokuta                    6:57                 5:24

Abuja/Suleja               6:43                 5:08

Akure                          6:49                 5:16

Akwanga/Keffi/Nasarawa   6:39         5:04

Auchi                           6:45                 5:12

Ankpa/Ayangba          6:40                 5:06

Argungu                      6:54                 4:56

Azare/Jama’are          6:32                 4:53

Bama                          6:18                 4:39

Bauchi/Ningi               6:33                 4:56

Benin                           6:48                5:16

Bichi                            6:40                 5:01

Bida                             6:47                5:12

Birnin Gwari                6:45                 4:58

B/Kebbi/Gwandu/Jega 6:55               5:15

Birnin Kudu/Gwaram   6:33                4:56

Biu                               6:23                4:46

Calabar                       6:36                 5:06

Damaturu                    6:25                 4:46

Daura/Dambatta          6:39                4:59

Dutse                           6:36                4:57

Dutsinma/Jibia            6: 44               5:04

Enugu                          6:40                5:08

Funtua/Tsafe                6:44                5:04

Gombe                        6:27                 4:48

Gumi                           6:52                 5:13
Gusau/K/ Namoda      6:46                 5:06

Gwadabawa                6:52                5:12

Hadejia/Gumel            6:34                 4:54

Ibadan/Ife                    6:54                5:20

Ilesha/Baruba              6:57                5:22
Ilorin/Kaiama               6:53                5:18

Jalingo/Lau/Gashaka  6:25                 4:50

Jere                             6:42                5:05

Jos/Saminaka              6:36                4:59

Kabba                          6:47                5:13

Kafanchan/Kachia       6:39                5: 02

Kafin Maiyaki               6:40                5:01

Kaduna                        6:42                5:05

Kano                            6:39                5:00

Katsina                        6:43                5:03

Kontagora/Zuru           6:50                5:13

Lafia                            6:38                 5:03

Lagos                          6:56                 5:23

Lokoja/Idah                 6:44                 5:10

Maiduguri/Mubi/Gwoza 6:19              4:40

Makurdi                       6:37                 5:03

Minna                          6:46                 5:09

Missau                         6:29                4:52
Mokwa/New Bussa     6:52                 5:17
Monguno                    6:18                  4:38
Nguru/Gashua            6:30                 4:50
Ogbomosho                6:54                 5:20
Okene                         6:46                 5:12
Onitsha                        6:43                5:11

Oyo                             6:55                 5:21
Port Harcourt/Owerri  6:41                 5:11

Potiskum                     6:28                 4:49

Shagamu                    6:55                 5:22

Sakoto                        6:52                 5:12

Takum/Wukari            6:31                 4:57
Warri                           6:47                 5:15

Langtang/Wase Shendam 6:32          4:57
Wurno                         6:51                 5:11
Yola/Numan                6:21                 4:46

Zaria                          6:41                  5:04

Cotonou-Benin            7:00                 5:28

Ndjamena-Chad         6:13                4:34

Niamey-Niger             7: 05               5:23

Zinder-Niger                6:38                4:56

Garoua-Cameroun     6: 17               4:44

Yaounde-Cameroun   6: 23               4:53

 

MAJIYA: MAJALISAR YADA MUSULUNCI, KADUNA

Faxakarwar Azumi na 28

‘Yan’uwa Musulmi hakika watanmu mai dimbin falala da rahamar Ubangiji na shirin yin bankwana da mu. Mutane da yawa sun fara Azumi, amma sun rasu kafin watan ya kawo yau. Wasu a cikinmu kuma suna fatan a kammala tare da su, watakila su mutu kafin nan, sannan wasu za su yi kwadayin ganin na badi, amma ba za su kai ba, shin muna lura da ajali kuwa? Muna lura da yadda lokaci ke yaudararmu kuwa? Don haka, mu dage da ayyukan alkhairi musamman ba da sadaka da kyauta ga bayin Allah. Bukhari ya ruwaito Hadisi daga Abdullahi Ibn Abbas (RA) ya ce, “Annabi (SAW) ya kasance mafi kyautar mutane. Kuma lokacin da ya fi kyauta shi ne a Ramadan, lokacin da Mala’ika Jibrilu yake haduwa da shi, yana bitar Alkur’ani tare da shi. Lallai Manzon Allah (SAW) ya fi sakakkiyar iska kyauta yayin da Jibrilu ya gamu da shi.”

‘Yan’uwa sai mu dage mu yi koyi dai-dai gwargwadon ikonmu. Allah ya ba mu ikon hakan, amin.

 

 

  • Falala Da Takawar Da Azumin Ramadan Ya Kunsa

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Wa Ya Haifar Da Hargitsi A Kasar Sudan?

Next Post

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga G7 Ta Daina Bata Mata Suna Da Kuma Karkatar Da Hankalin Duniya

Related

Yadda Manzon Allah (SAW) Ya Yi Aikin Hajji (3)
Dausayin Musulunci

Yadda Manzon Allah (SAW) Ya Yi Aikin Hajji (3)

1 day ago
Yadda Manzon Allah (SAW) Ya Yi Aikin Hajji (1)
Dausayin Musulunci

Yadda Manzon Allah (SAW) Ya Yi Aikin Hajji (1)

2 weeks ago
Abubuwan Da Aka Haramta Wa Mahajjaci
Dausayin Musulunci

Abubuwan Da Aka Haramta Wa Mahajjaci

3 weeks ago
Shimfida A Kan Aikin Hajji Da Bayani A Kan Mikatin Da Manzon Allah (SAW) Ya Sa
Dausayin Musulunci

Shimfida A Kan Aikin Hajji Da Bayani A Kan Mikatin Da Manzon Allah (SAW) Ya Sa

1 month ago
Ramadan
Dausayin Musulunci

Darussa Daga Tafsirin Ramadan Daga Masu Bibiya (4)

1 month ago
Darussa Daga Tafsirin Ramadan Daga Masu Bibiya (3): Shari’ar Manzon Allah (SAW) Ta Zo Da Wayewa A Kowane Fanni
Dausayin Musulunci

Darussa Daga Tafsirin Ramadan Daga Masu Bibiya (3): Shari’ar Manzon Allah (SAW) Ta Zo Da Wayewa A Kowane Fanni

2 months ago
Next Post
Kasar Sin Ta Yi Kira Ga G7 Ta Daina Bata Mata Suna Da Kuma Karkatar Da Hankalin Duniya

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga G7 Ta Daina Bata Mata Suna Da Kuma Karkatar Da Hankalin Duniya

LABARAI MASU NASABA

Dalibai Sama Da Miliyan 13 Ne Za Su Rubuta Jarrabawar Shiga Jami’a Ta Kasar Sin

Dalibai Sama Da Miliyan 13 Ne Za Su Rubuta Jarrabawar Shiga Jami’a Ta Kasar Sin

June 7, 2025
Nazarin CGTN: Jama’ar Duniya Na Ganin Tattaunawa Da Hadin Gwiwa A Matsayin Hanyar Warware Takaddamar Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka

Nazarin CGTN: Jama’ar Duniya Na Ganin Tattaunawa Da Hadin Gwiwa A Matsayin Hanyar Warware Takaddamar Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka

June 7, 2025
Sojojin Sama Sun Tarwatsa Maɓoyar Ƴan Ta’adda, Ya Daƙile Hari Ranar Idi A Borno

Sojojin Sama Sun Tarwatsa Maɓoyar Ƴan Ta’adda, Ya Daƙile Hari Ranar Idi A Borno

June 7, 2025
ramadan

2027: An Yi Kira Ga Masu Mulki Da Su Rungumi Tafarkin Inganta Rayuwar Al’umma

June 7, 2025
Tottenham Ta Raba Gari Da Kocinta Ange Postecoglu

Tottenham Ta Raba Gari Da Kocinta Ange Postecoglu

June 7, 2025
Tufka Da Warwarar INEC Kan Yiwuwar Zaben 2023

Ana Ci Gaba Da Samun Rudani Yayin Da INEC Ta Jinkirta Rajistar Sabbin Jam’iyyu

June 7, 2025
Manchester City Ta Kammala Daukar Tijjani Reijnders Daga AC Milan

Manchester City Ta Kammala Daukar Tijjani Reijnders Daga AC Milan

June 7, 2025
Ban Sa Ran Lashe Kyautar Ballon D’or Ta Bana Ba – Lamine Yamal

Ban Sa Ran Lashe Kyautar Ballon D’or Ta Bana Ba – Lamine Yamal

June 7, 2025
Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

June 7, 2025
Neja

Dalilin Rashin Fara Aikin Kamfanin Takin Zamani Na Gwamnatin Jihar Neja

June 7, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.