• English
  • Business News
Thursday, July 31, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ranar Yaki Da Talauci Ta Duniya: Sama Da Mutum Biliyan Daya Na Fama Da Talauci – Sakataren MDD

by Sulaiman
2 years ago
in Labarai
0
Ranar Yaki Da Talauci Ta Duniya: Sama Da Mutum Biliyan Daya Na Fama Da Talauci – Sakataren MDD
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Babban sakataren majalisar dinkin duniya MDD, Antonio Gutteres, acikin jawabinsa na ranar kawar da talauci ta Duniya, ya yi ikirarin cewa, a wannan duniyar ta mu mai cike da dimbin arziki, bai kamata Talauci ya yi ma ta katutu ba.

Gutteres ya ce, duk da dimbin arzikin cikin duniyarmu amma kusan mutane miliyan 700 ke fama da kalubalen rayuwa, inda suke rayuwa a kasa da dala 2.15 daidai da naira N2,000 a duk rana.

  • Ranar Abinci Ta Duniya: Gwamnatin Kaduna Za Ta Samar Da Tsaftataccen Ruwa Da Abinci Mai Gina Jiki
  • Gwamna Uba Sani Ya Nada Dakta Mayere Sabon Sakataren Gwamnatin Jihar Kaduna

Sama da mutane biliyan daya ne ke fama da matsananciyar rayuwa daga karancin abinci, ruwa, lafiya da ilimi.

Akwai biliyoyin mutanebda ba su da tsaftataccen muhalli, ayyukan yi, wurin kwana ballanta kuma samun ‘yancin zamantakewa.

A halin yanzu, duniyarmu tana fama da rikice-rikicen yaki, rikicin wariya na kara kamari – musamman kan mata da ‘yan mata.

Labarai Masu Nasaba

Yadda Yajin Aikin Ma’aikatan Jinya Ya Bar Baya Da Kura A Asibitocin Jihar Filato

Gwamna Zulum Ya Sauke Kwamishinoni Biyu Tare Da Maye Gurbinsu Da Wasu

Duk abubuwan da suka janyo koma baya ga ci gaban mu da tsanancin talauci, na da alaka da tsarin tafiyar da harkokin kudi na duniya wanda ya tsufa da kuma rashin adalci wanda ke hana kasashe masu tasowa tallafawa don kawar da talauci da cimma manufar shirin ‘yancin zamantakewa da kawar da talauci na MDD (SDGs).

Kusan mutane miliyan 500 ne za su kasance cikin matsanancin talauci acikin 2030. Wannan, sam ba a abin da za a sa ido ana kallo ba ne kawai, dole a yi wani abu.

A taron koli na SDG da aka yi a watan Satumba, shugabannin kasashen duniya sun amince da bukatar yin garambawul ga tsarin hada-hadar kudi na kasa da kasa, tare da himmatuwa wajen yin wani kwakkwaran shiri don ceto muradun ci gaba mai dorewa da kuma kara kaimi wajen kawar da talauci a ko’ina.

Wannan ya hada da bayar da tallafi don karfafa shirin SDG na akalla dala biliyan 500 a kowace shekara.

Shugabannin sun kuma amince da matakin da aka dauka da niyyar kawar da talauci da wahalhalun rayuwa ga dukkan mutane – daga tsarin samar da abinci da ilimi zuwa ayyukan yi masu nagarta da fadada kariyar zamantakewa.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Antonio GutteresMDDUN
ShareTweetSendShare
Previous Post

Ranar Abinci Ta Duniya: Mata Manoma Zasu Samu Tallafin Aikin Gona A Zamfara

Next Post

Yadda Yaki Da Hamada Ke Samar Da Kudin Shiga A Jihar Xinjiang

Related

Yadda Yajin Aikin Ma’aikatan Jinya Ya Bar Baya Da Kura A Asibitocin Jihar Filato
Labarai

Yadda Yajin Aikin Ma’aikatan Jinya Ya Bar Baya Da Kura A Asibitocin Jihar Filato

22 minutes ago
Gwamnatin Borno Ta Nada Kwamitin Aiwatar Da Mafi Karancin Albashi
Labarai

Gwamna Zulum Ya Sauke Kwamishinoni Biyu Tare Da Maye Gurbinsu Da Wasu

2 hours ago
Yanzu-yanzu: Sanata Dino Melaye Ya Fice Daga Jam’iyyar PDP
Manyan Labarai

Yanzu-yanzu: Sanata Dino Melaye Ya Fice Daga Jam’iyyar PDP

4 hours ago
Amurka: “Afirka Ba Ta Cikin Jerin Fannoni Da Muka Ba Da Fifiko A Kai”
Ra'ayi Riga

Amurka: “Afirka Ba Ta Cikin Jerin Fannoni Da Muka Ba Da Fifiko A Kai”

5 hours ago
Tinubu Ya Tsawaita Wa’adin Shugaban Kwastan Da Shekara ÆŠaya
Manyan Labarai

Tinubu Ya Tsawaita Wa’adin Shugaban Kwastan Da Shekara ÆŠaya

6 hours ago
An Yanke Wa Mai Gadi Da Mai Dafa Abinci Hukuncin Kisa Kan Kashe Tsohon Kwamishina A Katsina
Kotu Da ÆŠansanda

An Yanke Wa Mai Gadi Da Mai Dafa Abinci Hukuncin Kisa Kan Kashe Tsohon Kwamishina A Katsina

9 hours ago
Next Post
Yadda Yaki Da Hamada Ke Samar Da Kudin Shiga A Jihar Xinjiang

Yadda Yaki Da Hamada Ke Samar Da Kudin Shiga A Jihar Xinjiang

LABARAI MASU NASABA

Yadda Yajin Aikin Ma’aikatan Jinya Ya Bar Baya Da Kura A Asibitocin Jihar Filato

Yadda Yajin Aikin Ma’aikatan Jinya Ya Bar Baya Da Kura A Asibitocin Jihar Filato

July 31, 2025
Zargin Da Wasu ’Yan Siyasar Amurka Ke Yi Wa Sin Na Fitar Da Hajoji Fiye Da Kima Ya Sabawa Hujjoji Na Hakika

Zargin Da Wasu ’Yan Siyasar Amurka Ke Yi Wa Sin Na Fitar Da Hajoji Fiye Da Kima Ya Sabawa Hujjoji Na Hakika

July 31, 2025
Gwamnatin Borno Ta Nada Kwamitin Aiwatar Da Mafi Karancin Albashi

Gwamna Zulum Ya Sauke Kwamishinoni Biyu Tare Da Maye Gurbinsu Da Wasu

July 31, 2025
Uganda Ta Jinjinawa Gudummawar Sin Ga Manufofin Wanzar Da Zaman Lafiya A Yankin Kahon Afirka

Uganda Ta Jinjinawa Gudummawar Sin Ga Manufofin Wanzar Da Zaman Lafiya A Yankin Kahon Afirka

July 31, 2025
Yanzu-yanzu: Sanata Dino Melaye Ya Fice Daga Jam’iyyar PDP

Yanzu-yanzu: Sanata Dino Melaye Ya Fice Daga Jam’iyyar PDP

July 31, 2025
Sin Na Ci Gaba Da Kyautata Rayuwar Al’umma Ta Amfani Da Hidimomin Dijital Da Na Kirkirarriyar Basira

Sin Na Ci Gaba Da Kyautata Rayuwar Al’umma Ta Amfani Da Hidimomin Dijital Da Na Kirkirarriyar Basira

July 31, 2025
Amurka: “Afirka Ba Ta Cikin Jerin Fannoni Da Muka Ba Da Fifiko A Kai”

Amurka: “Afirka Ba Ta Cikin Jerin Fannoni Da Muka Ba Da Fifiko A Kai”

July 31, 2025
Tinubu Ya Tsawaita Wa’adin Shugaban Kwastan Da Shekara ÆŠaya

Tinubu Ya Tsawaita Wa’adin Shugaban Kwastan Da Shekara ÆŠaya

July 31, 2025
Kare Ya Ciji Tsohon ÆŠan Wasan Barcelona A Mazakuta

Kare Ya Ciji Tsohon ÆŠan Wasan Barcelona A Mazakuta

July 31, 2025
An Yanke Wa Mai Gadi Da Mai Dafa Abinci Hukuncin Kisa Kan Kashe Tsohon Kwamishina A Katsina

An Yanke Wa Mai Gadi Da Mai Dafa Abinci Hukuncin Kisa Kan Kashe Tsohon Kwamishina A Katsina

July 31, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.