• English
  • Business News
Sunday, October 26, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Matsin Tattalin Arziki: Ba Mu Da Mafita Ga Dukkan Matsalolon Da Ake Fuskanta – Tinubu

by Khalid Idris Doya
2 years ago
Tattalin Arziki

Shugaban kasa Bola Tinubu ya ce gwamnatinsa ba ta da mafita ga dukkan matsalolin da suke addabar kasar nan ba, amma duk da haka ba za a dora mata laifin rashin kokari da maida hankali wajen ganin ta daidaito da lamura ba.

Ya shaida hakan ne a lokacin da ke ganawa da wasu gwamnonin Nijeriya da wasu zababbun masu kamfanonin a fadarsa da ke Abuja.

  • Gwamnatin Buhari Ita Ce Mafi Muni A Tarihin Nijeriya – Mahdi Shehu
  • Shirin Gwamnati Na Samar Da Mafi Karancin Albashi

Daga cikin wadnada suka halarci zaman har da gwamnoni, Charles Soludo (Anambra) da Dapo Abiodun (Ogun); Aliko Dangote, Abdul Samad Rabiu, Tony Elumelu, da Mista Segun Ajayi-Kadir darakta janar kungiya hada kayayyaki a Nijeriya (MAN).

Hadakar an maida ita yanzu ta zama kwamitin da zai bai wa shugaban kasa shawarorin yadda za a farfado da tattalin arzikin Nijeriya da ke cikin halin-ni’yasu.

Tinubu ya lura kan cewa akwai bukatar a kara azama da sanya abubuwa kan turbar da suka dace domin ganin an sake dawo da tattalin arziki cikin hayyacinsa.

LABARAI MASU NASABA

“Ba Gudu Ba Ja Da Baya Game Da Tsarin “Call-up system” A NPA”

Dalilin Da Suka Sa Hisbah Ta Dakatar Da Auren Ƴan TikTok A Kano

A cewarsa, gwamnatinsa za ta sake bullo da wasu tunani da ra’ayoyin da za su kai ga taimaka wa talakawa da fitar da su daga matsalolin tattalin arziki, yana mai ba da tabbacin cewa abubuwa za su daidaita kuma tattalin arziki zai farfado.

Tinubu ya kara da cewa, “Yana da kyau mu zauna mu duba mene ne muke yinsu daidai mene ne kuma ba ma yi daidai domin ganin mun dawo da tattalin arziki cikin hayyacinsa. Kamar yadda na sha fada ne a baya, al’ummar kasar nan sun cancanci mu faranta musu rai matuka gaya. Kuma, tabbas babu shakka mun damu sosai da halin da dalibai da iyaye mata zuwa iyaye maza ke ciki, mun damu da manoma, ‘yan kasuwa da kowa da kowa wajen ganin mun tabbatar an samu sauki cikin lamura.”

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

“Ba Gudu Ba Ja Da Baya Game Da Tsarin “Call-up system” A NPA”
Labarai

“Ba Gudu Ba Ja Da Baya Game Da Tsarin “Call-up system” A NPA”

October 26, 2025
Dalilin Da Suka Sa Hisbah Ta Dakatar Da Auren Ƴan TikTok A Kano
Manyan Labarai

Dalilin Da Suka Sa Hisbah Ta Dakatar Da Auren Ƴan TikTok A Kano

October 26, 2025
Gwarzon Gwamnan 2025, Biodun Abayomi Oyebanji
Manyan Labarai

Gwarzon Ma’aikacin Gwamnati Na Shekarar 2025, Dakta Zacch Adedeji

October 26, 2025
Next Post
Zaben Edo: Takaddamar Jam’iyyun APC, PDP Da LP Bayan Kammala Zaben Fitar Da Gwani Mai Cike Da Rudani

Zaben Edo: Takaddamar Jam’iyyun APC, PDP Da LP Bayan Kammala Zaben Fitar Da Gwani Mai Cike Da Rudani

LABARAI MASU NASABA

“Ba Gudu Ba Ja Da Baya Game Da Tsarin “Call-up system” A NPA”

“Ba Gudu Ba Ja Da Baya Game Da Tsarin “Call-up system” A NPA”

October 26, 2025
Ya Zuwa Satumban Bana Adadin Lantarki Da Sin Ta Samar Ya Karu Da Kaso 17.5%

Ya Zuwa Satumban Bana Adadin Lantarki Da Sin Ta Samar Ya Karu Da Kaso 17.5%

October 26, 2025
Dalilin Da Suka Sa Hisbah Ta Dakatar Da Auren Ƴan TikTok A Kano

Dalilin Da Suka Sa Hisbah Ta Dakatar Da Auren Ƴan TikTok A Kano

October 26, 2025
Gwarzon Gwamnan 2025, Biodun Abayomi Oyebanji

Gwarzon Ma’aikacin Gwamnati Na Shekarar 2025, Dakta Zacch Adedeji

October 26, 2025
An Yi Taron Tattaunawa Mai Taken “Shugabancin Duniya Da Samun Wadata Tare A Yankin Asiya Da Pasifik” A Beijing

An Yi Taron Tattaunawa Mai Taken “Shugabancin Duniya Da Samun Wadata Tare A Yankin Asiya Da Pasifik” A Beijing

October 26, 2025
Sin Da Amurka Sun Cimma Matsaya Dangane Da Tsare-Tsaren Warware Batutuwan Cinikayya Da Suke Mayar Da Hankali A Kai

Sin Da Amurka Sun Cimma Matsaya Dangane Da Tsare-Tsaren Warware Batutuwan Cinikayya Da Suke Mayar Da Hankali A Kai

October 26, 2025
Sharhi: Wannan Manufar Sin Za Ta Sa Kaimin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya

Sharhi: Wannan Manufar Sin Za Ta Sa Kaimin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya

October 26, 2025
Gwamnonin Arewa Sun Jajanta Wa Jihar Neja Kan Fashewar Tankar Mai

Gwamnonin Arewa Sun Jajanta Wa Jihar Neja Kan Fashewar Tankar Mai

October 26, 2025
El Classico: Abinda Ya Kamata Ku Sani Dangane Da Wasan Barcelona Da Real Madrid

El Classico: Abinda Ya Kamata Ku Sani Dangane Da Wasan Barcelona Da Real Madrid

October 26, 2025

Gwamnatin Tarayya Ta Raba Wa Masu Ƙananan Sana’o’i Biliyan 75 Domin Bunƙasa Kasuwancinsu

October 26, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.