ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Matsin Tattalin Arziki: Ba Mu Da Mafita Ga Dukkan Matsalolon Da Ake Fuskanta – Tinubu

by Khalid Idris Doya
3 years ago
Tattalin Arziki

Shugaban kasa Bola Tinubu ya ce gwamnatinsa ba ta da mafita ga dukkan matsalolin da suke addabar kasar nan ba, amma duk da haka ba za a dora mata laifin rashin kokari da maida hankali wajen ganin ta daidaito da lamura ba.

Ya shaida hakan ne a lokacin da ke ganawa da wasu gwamnonin Nijeriya da wasu zababbun masu kamfanonin a fadarsa da ke Abuja.

  • Gwamnatin Buhari Ita Ce Mafi Muni A Tarihin Nijeriya – Mahdi Shehu
  • Shirin Gwamnati Na Samar Da Mafi Karancin Albashi

Daga cikin wadnada suka halarci zaman har da gwamnoni, Charles Soludo (Anambra) da Dapo Abiodun (Ogun); Aliko Dangote, Abdul Samad Rabiu, Tony Elumelu, da Mista Segun Ajayi-Kadir darakta janar kungiya hada kayayyaki a Nijeriya (MAN).

ADVERTISEMENT

Hadakar an maida ita yanzu ta zama kwamitin da zai bai wa shugaban kasa shawarorin yadda za a farfado da tattalin arzikin Nijeriya da ke cikin halin-ni’yasu.

Tinubu ya lura kan cewa akwai bukatar a kara azama da sanya abubuwa kan turbar da suka dace domin ganin an sake dawo da tattalin arziki cikin hayyacinsa.

LABARAI MASU NASABA

Hormuz: Iran Ta Kai Muggan Hare-hare Kan Sansanin Amurka A Jordan

ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto

A cewarsa, gwamnatinsa za ta sake bullo da wasu tunani da ra’ayoyin da za su kai ga taimaka wa talakawa da fitar da su daga matsalolin tattalin arziki, yana mai ba da tabbacin cewa abubuwa za su daidaita kuma tattalin arziki zai farfado.

Tinubu ya kara da cewa, “Yana da kyau mu zauna mu duba mene ne muke yinsu daidai mene ne kuma ba ma yi daidai domin ganin mun dawo da tattalin arziki cikin hayyacinsa. Kamar yadda na sha fada ne a baya, al’ummar kasar nan sun cancanci mu faranta musu rai matuka gaya. Kuma, tabbas babu shakka mun damu sosai da halin da dalibai da iyaye mata zuwa iyaye maza ke ciki, mun damu da manoma, ‘yan kasuwa da kowa da kowa wajen ganin mun tabbatar an samu sauki cikin lamura.”

Tattalin Arziki
Khalid Idris Doya
+ postsBio
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    Yaro Ya Harbe Kansa Har Lahira Bayan Mafarauci Ya Yi Sakaci Da Bindigarsa A Bauchi
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    An Kama Mutane 5 Da Sassan Jikin Ɗan’Adam Za Su Yi Tsafi A Bauchi
  • Khalid Idris Doya
    https://hausa.leadership.ng/author/khalid-idris-doya/
    Tsohon Mai Neman Takarar Gwamnan Bauchi, Bala Jibrin, Ya Fice Daga APC Kan Zargin Ɗoki-ɗora

MASU ALAKA

Iran Ta Musanta Ikirarin Trump Tare Da Zafafa Hare-hare Kan Isra’ila
Manyan Labarai

Hormuz: Iran Ta Kai Muggan Hare-hare Kan Sansanin Amurka A Jordan

September 9, 2026
ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto
Labarai

ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto

September 9, 2026
Taron PDP Na Ƙasa: Ɓangaren Wike Ya Kafa Sabon NWC A Abuja
Labarai

PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi

September 9, 2026
Next Post
Zaben Edo: Takaddamar Jam’iyyun APC, PDP Da LP Bayan Kammala Zaben Fitar Da Gwani Mai Cike Da Rudani

Zaben Edo: Takaddamar Jam’iyyun APC, PDP Da LP Bayan Kammala Zaben Fitar Da Gwani Mai Cike Da Rudani

LABARAI MASU NASABA

Iran Ta Musanta Ikirarin Trump Tare Da Zafafa Hare-hare Kan Isra’ila

Hormuz: Iran Ta Kai Muggan Hare-hare Kan Sansanin Amurka A Jordan

September 9, 2026
ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto

ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto

September 9, 2026
Taron PDP Na Ƙasa: Ɓangaren Wike Ya Kafa Sabon NWC A Abuja

PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi

September 9, 2026
Sojoji

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.