• English
  • Business News
Saturday, August 30, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Rikicin Masarautar Kano: Kotu Ta Sake Ɗage Shari’ar Zuwa 4 Ga Watan Yuli

by Abubakar Sulaiman and Naziru Adam Ibrahim
1 year ago
in Masarautu, Manyan Labarai
0
Rikicin Masarautar Kano: Kotu Ta Sake Ɗage Shari’ar Zuwa 4 Ga Watan Yuli
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Wata babbar kotun jihar Kano, ta sanya ranar 4 ga watan Yuli, domin ci gaba sauraren ƙararrakin taƙaddamar masarautar Kano da ke gabanta kan Sarkin na 15, Aminu Ado-Bayero.

Masu shigar da ƙarar sun haɗa da Babban Lauyan Kano, da Kakakin Majalisar Dokokin Jihar da kuma Majalisar Dokokin Jihar Kano, ta hannun lauyansu, Ibrahim Isah-Wangida Esq, tun a ranar 27 ga Mayu, 2024, inda suke neman a hana Aminu Ado-Bayero da wasu sarakunan Bichi da Rano da Gaya da kuma Ƙaraye a matsayin Sarakuna.

Waɗanda ake ƙarar sune Alhaji Aminu Ado-Bayero da sauran sarakunan da sabuwar dokar ta tsige da kuma jami’an tsaron jihar Kano.

  • NAFDAC Ta Yi Bikin Lalata Kayayyakin Jabu Na ₦985.3m A Kano
  • Wata Sabuwa: KEDCO Ta Yanke Wutar Jami’ar Dangote Da Ke Kano 

A lokacin da aka ci gaba da sauraren ƙarar a yau Talata, Lauyan masu shigar da ƙara, Eyitayo Fatogun, SAN, ya shaida wa kotun cewa an gabatar musu da saƙonni biyar a ranar 1 ga watan Yuli da misalin ƙarfe 6:30 na yamma, inda ya buƙaci kotun da ta yi watsi da lamarin don ba su damar yi wa wadanda ake ƙara martani

Lauyan Aminu Ado Bayero, Abdul Muhammed, ya nuna rashin amincewa da wannan buƙata inda ya nemi a ɗage zaman domin su samo amsa da kuma shigar da dukkan bukatunsu, kana mai shari’a Amina Adamu-Aliyu, ta ɗage ci gaba da sauraren ƙarar har zuwa ranar 4 ga watan Yuli, 2024.

Labarai Masu Nasaba

Legas Ta Laƙume Aikin Naira Tiriliyan 3.9 Cikin Shekaru Biyun Tinubu

A Karo Na 3 Cikin Wata Guda, Jirgin Ruwa Ya Sake Kifewa A Sakkwato

Idan ba a manta ba a ranar 27 ga watan Mayu, ne kotun ta bayar da umarnin dakatar da wanɗanda ake ƙara da su daina gabatar da kansu a matsayin sarakuna domin samun zaman lafiya a Kano.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Ado BayerokanoKotuMasarautaSarakunaSunusi Lamido
ShareTweetSendShare
Previous Post

Xi Jinping Ya Bayyana Kyakkyawar Fata Ga Tawagar Mu’amalar Matasan Amurka Da Sin Dake Ziyara A Nan Kasar Sin

Next Post

An Kaddamar Da Yankin Hakar Danyen Mai Ta Kasan Teku Bisa Tsarin Kare Muhalli A Kudancin Sin

Related

Legas Ta Laƙume Aikin Naira Tiriliyan 3.9 Cikin Shekaru Biyun Tinubu
Manyan Labarai

Legas Ta Laƙume Aikin Naira Tiriliyan 3.9 Cikin Shekaru Biyun Tinubu

5 hours ago
A Karo Na 3 Cikin Wata Guda, Jirgin Ruwa Ya Sake Kifewa A Sakkwato
Manyan Labarai

A Karo Na 3 Cikin Wata Guda, Jirgin Ruwa Ya Sake Kifewa A Sakkwato

10 hours ago
Gwamnatin Katsina Za Ta Sayo Babura 700 da Motoci 20 Don Samar Da Tsaro
Manyan Labarai

Gwamnatin Katsina Za Ta Sayo Babura 700 da Motoci 20 Don Samar Da Tsaro

11 hours ago
Mutane Da Dama Sun Ɓace Yayin Da Jirgin Ruwa Ya Kife A Sakkwato
Manyan Labarai

Mutane Da Dama Sun Ɓace Yayin Da Jirgin Ruwa Ya Kife A Sakkwato

23 hours ago
Sojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 51, 876 Sun Mika Wuya A Arewa Maso Gabas
Manyan Labarai

Sojoji Sun Ceto Mutum 117, Sun Kama Masu Laifi 150 Cikin Mako Guda

1 day ago
Ranar Hausa: Masana Sun Bayyana Bunkasa Da Tasirin Harshen A Duniya
Manyan Labarai

Ranar Hausa: Masana Sun Bayyana Bunkasa Da Tasirin Harshen A Duniya

2 days ago
Next Post
An Kaddamar Da Yankin Hakar Danyen Mai Ta Kasan Teku Bisa Tsarin Kare Muhalli A Kudancin Sin

An Kaddamar Da Yankin Hakar Danyen Mai Ta Kasan Teku Bisa Tsarin Kare Muhalli A Kudancin Sin

LABARAI MASU NASABA

Yadda Jariri Ke Koyon Tsotsar Nonon Uwa Kafin Haihuwa

Yadda Jariri Ke Koyon Tsotsar Nonon Uwa Kafin Haihuwa

August 30, 2025
Sin Da Amurka Sun Yi Musayar Ra’ayoyi Game Da Batutuwan Cinikayya

Sin Da Amurka Sun Yi Musayar Ra’ayoyi Game Da Batutuwan Cinikayya

August 30, 2025
Lambar Yabo Ta CON: Buni Ya Zama Zinare Bashi Da Maboya

NTIC Ta Jinjina Wa Gwamna Buni Kan Taimako A Bangaren Ilimi

August 30, 2025
Ra’ayoyin Jama’a Daga Kuri’ar CGTN Sun Jinjinawa Gudummawar Sin A Fannin Raya Kungiyar SCO

Ra’ayoyin Jama’a Daga Kuri’ar CGTN Sun Jinjinawa Gudummawar Sin A Fannin Raya Kungiyar SCO

August 30, 2025
Rasmus Højlund Ya Sauya Sheƙa Zuwa Napoli A Matsayin Aro Daga Manchester United

Rasmus Højlund Ya Sauya Sheƙa Zuwa Napoli A Matsayin Aro Daga Manchester United

August 30, 2025
Hukumar SUBEB Ta Yi Kira Ga Al’umma Da Su Sa ‘Ya’yansu Makaranta

Hukumar SUBEB Ta Yi Kira Ga Al’umma Da Su Sa ‘Ya’yansu Makaranta

August 30, 2025
Gidauniyar ‘Ya’yan Sarakunan Arewa Sun Marawa Sarkin Musulmi A Matsayin Shugaban Majalisar Sarakuna

Babban Taron Lauyoyi Na Kasa: Sarkin Musulmi Ya Gargadi Alkalai Kan Tabbatar Da Adalci

August 30, 2025
Sin Ta Fara Amfani Da Tauraron Dan Adam Wajen Duba Manyan Hanyoyin Wutar Lantarki A Karo Na Farko

Cire Tallafin Wutar Lantarki Zai Kara Kuntata Rayuwar ‘Yan Nijeriya – Kungiyar Kwadago

August 30, 2025
Legas Ta Laƙume Aikin Naira Tiriliyan 3.9 Cikin Shekaru Biyun Tinubu

Legas Ta Laƙume Aikin Naira Tiriliyan 3.9 Cikin Shekaru Biyun Tinubu

August 30, 2025
Da Ɗumi-ɗumi: ‘Yansanda Sun Tarwatsa Masu Zanga-zangar Adawa Da Dokar Ta-ɓaci A Ribas

‘Yansanda Sun Ceto Wani Dan Shekara 25 Da Aka Sace A Jihar Kebbi

August 30, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.