• English
  • Business News
Wednesday, October 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

RTEAN Za Ta Jagoranci Samar Da Motoci Masu Amfani Da Iskar Gas A Nijeriya

by Bello Hamza
3 years ago
RTEAN

A dai dai lokacin da gwamnatin tarayya ta kudiri aniyar samar da wani sabon tsari na makamashi, wanda motoci za su dinga amfani da injin gas na CLG da LNG wanda bashi da illa wajen gurbata muhalli.

Samar da motocin sufuri na Bus da kungiyar masu motocin sufuri da daukar ma’aikatan na kasa wato RTEAN wanda ta yi masu anfani da iskar gas na CLG da LNG, na daga cikin muradun gwamnatin tarayya na bunkasa sufuri a kasar nan.

  • Obasanjo Ya Roki Marayun Borno Su Yafe Wa ‘Yan Ta’addar Da Suka Kashe Iyayensu
  • Nasarori Da Matsalolin Da NAHCON Ke Samu Wajen Gudanar Da Aikin Hajji

A kan haka aka gudanar da gagarumin taro na masu ruwa da tsaki kan harkokin sufuri. Wannan kuma yana zuwa ne dai dai lokacin da gwamnatin tarayya ta kuduri aniyar cire tallafin man fetur.

Tuni dai kungiyar RTEAN karkashin jagorancin Dakta Musa Muhammad Maitakobi ta kuduri aniyar zama sahun gaba wajen canza fasahar motocin ta domin anfani da iskar gas ta CLN da LNG.

A tattaunawarsa da wakilimu, Alhaji Musa Maitakobi ya ce, “Yana da muhimmancin gaske anfani da iskar gas na CNG LNG a motocinmu, kungiyarmu a matsayin ta na babban mai ruwa da tsaki kan harkokin sufuri a Nijeriya ta zama sahun gaba wajen soma amfani da fasahar wajen juya motocinta masu anfani da fetur da diesel zuwa fasahar gas ta CNG da LNG”.

LABARAI MASU NASABA

Yajin Aikin: Ɗalibai Sun Bai Wa ASUU Da Gwamnatin Tarayya Wa’adin Kwana 7 Su Warware Rikicinsu

2027: Babu Ɗan Siyasar Da Zai Iya Ƙalubalantar Tinubu — Fadar Shugaban Ƙasa

“Abin da za a maida hankali akai shi ne amfani da iskar gas mai dauke da sinadarin mythane, kamar albarkatun iskar gas da na LPG musamman ganin Allah ya huwace wa Nijeriya wannan albarkatun na iskar gas mai yawan gaske.

” Ya kuma kara da cewa, “A shirye muke mu samar da mafita ga matsalar makamashi wanda in aka aiwatar dashi za a samu natija kwarai da gaske kuma zamu yi aiki kafada kafada da ma’aikatar mai fetur ta kasa.

” Ya kuma ce, “Bisa ga hasashen mu muna da masaniyar cewa mutane da daman gaske ne za su iya yin canjin fasaha daga anfani da man fetur da diezel zuwa amfani da iskar gas na CNG da LNG, Kuma gwamnatin tarayya ta shirya tsaf a don ganin wannan Shirin ya yi nasara ina baku tabbacin cewa ba za a fuskanci karanci, ko tashin farashin iskar ga din ba.”

Alhaji Musa Maitakobi ya kuma karkare da cewa, “Kamar yadda aka yi yarjejeniya birnin Faris na tsaftace muhalli daga gurbacewa. Lallai akwai bukatar yin anfani da makamashi mai tsafta wanda ba zai gurbata muhalli ba.”

Gwamnatin tarayya dai ta kuduri aniyar juya motocin sufuri akalla Miliyan biyar daga amfani da fasahar man fetur da diezel zuwa amfani da iskar gas na CNG da LNG a karkashin wannan sabon shirin, kuma za a samar da tashoshin makamashin iskar gas a sassa daban daban na fadin kasar nan.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Yajin Aikin: Ɗalibai Sun Bai Wa ASUU Da Gwamnatin Tarayya Wa’adin Kwana 7 Su Warware Rikicinsu
Labarai

Yajin Aikin: Ɗalibai Sun Bai Wa ASUU Da Gwamnatin Tarayya Wa’adin Kwana 7 Su Warware Rikicinsu

October 15, 2025
Shugaban Kasa Yana Bibiyar Zanga-zangar Matsin Rayuwa – Minista
Manyan Labarai

2027: Babu Ɗan Siyasar Da Zai Iya Ƙalubalantar Tinubu — Fadar Shugaban Ƙasa

October 15, 2025
Tinubu Ya Nemi Jihohi Su Dakatar Da Karbar Haraji A Kan Masu Safarar Kayan Abinci
Labarai

Haƙar Ma’adinai Ba Bisa Ƙa’ida Ba Barazana Ce Ga Tsaro A Yammacin Afirka – Tinubu

October 15, 2025
Next Post
An Shawarci Al’umma Su Rungumi Zumunci A Tsakaninsu

An Shawarci Al’umma Su Rungumi Zumunci A Tsakaninsu

LABARAI MASU NASABA

Yajin Aikin: Ɗalibai Sun Bai Wa ASUU Da Gwamnatin Tarayya Wa’adin Kwana 7 Su Warware Rikicinsu

Yajin Aikin: Ɗalibai Sun Bai Wa ASUU Da Gwamnatin Tarayya Wa’adin Kwana 7 Su Warware Rikicinsu

October 15, 2025
Gwamna Diri Da ’Yan Majalisa 23 Na Bayelsa Sun Fice Daga PDP

Gwamna Diri Da ’Yan Majalisa 23 Na Bayelsa Sun Fice Daga PDP

October 15, 2025
Shugaban Kasa Yana Bibiyar Zanga-zangar Matsin Rayuwa – Minista

2027: Babu Ɗan Siyasar Da Zai Iya Ƙalubalantar Tinubu — Fadar Shugaban Ƙasa

October 15, 2025
Tinubu Ya Nemi Jihohi Su Dakatar Da Karbar Haraji A Kan Masu Safarar Kayan Abinci

Haƙar Ma’adinai Ba Bisa Ƙa’ida Ba Barazana Ce Ga Tsaro A Yammacin Afirka – Tinubu

October 15, 2025
Gabar ‘Yan Bindiga A Tsakaninsu Ta Kara Tsanani A Zamfara

‘Yan Bindiga Sun Hana Manoma Girbi A Zamfara, Al’umma Na Neman Taimako

October 15, 2025
‘Yansanda Sun Ceto Mutum 21 Da Aka Sace, Sun Kwato N4.8m Kuɗin Fansa

‘Yansanda Sun Kama Mutum 105, Sun Ƙwato Ƙwayoyi Sama Da 5,000 A Jigawa

October 15, 2025
Sojoji Sun Kama Ƙasurgumin Ɗan Bindiga, Sun Kashe Shugaban IPOB

Sojoji Sun Ceto Mutum 9 Da Aka Sace A Kwara

October 15, 2025
Dalilin Da Ya Sa Mutane Ke Dawowa Jam’iyyar APC — Shettima

Dalilin Da Ya Sa Mutane Ke Dawowa Jam’iyyar APC — Shettima

October 15, 2025
Ma’aikatar Kasuwancin Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Ta Shiga Tattaunawar Cinikayya Da Sahihiyar Zuciya

Ma’aikatar Kasuwancin Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Ta Shiga Tattaunawar Cinikayya Da Sahihiyar Zuciya

October 14, 2025
Uwar Gidan Shugaban Sin Ta Ziyarci Wajen Nune-nunen Karfafawa Mata Gwiwa A Bangaren Fasahohin Zamani

Uwar Gidan Shugaban Sin Ta Ziyarci Wajen Nune-nunen Karfafawa Mata Gwiwa A Bangaren Fasahohin Zamani

October 14, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.