• English
  • Business News
Sunday, October 5, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

RTEAN Za Ta Jagoranci Samar Da Motoci Masu Amfani Da Iskar Gas A Nijeriya

by Bello Hamza
3 years ago
in Labarai
0
RTEAN Za Ta Jagoranci Samar Da Motoci Masu Amfani Da Iskar Gas A Nijeriya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A dai dai lokacin da gwamnatin tarayya ta kudiri aniyar samar da wani sabon tsari na makamashi, wanda motoci za su dinga amfani da injin gas na CLG da LNG wanda bashi da illa wajen gurbata muhalli.

Samar da motocin sufuri na Bus da kungiyar masu motocin sufuri da daukar ma’aikatan na kasa wato RTEAN wanda ta yi masu anfani da iskar gas na CLG da LNG, na daga cikin muradun gwamnatin tarayya na bunkasa sufuri a kasar nan.

  • Obasanjo Ya Roki Marayun Borno Su Yafe Wa ‘Yan Ta’addar Da Suka Kashe Iyayensu
  • Nasarori Da Matsalolin Da NAHCON Ke Samu Wajen Gudanar Da Aikin Hajji

A kan haka aka gudanar da gagarumin taro na masu ruwa da tsaki kan harkokin sufuri. Wannan kuma yana zuwa ne dai dai lokacin da gwamnatin tarayya ta kuduri aniyar cire tallafin man fetur.

Tuni dai kungiyar RTEAN karkashin jagorancin Dakta Musa Muhammad Maitakobi ta kuduri aniyar zama sahun gaba wajen canza fasahar motocin ta domin anfani da iskar gas ta CLN da LNG.

A tattaunawarsa da wakilimu, Alhaji Musa Maitakobi ya ce, “Yana da muhimmancin gaske anfani da iskar gas na CNG LNG a motocinmu, kungiyarmu a matsayin ta na babban mai ruwa da tsaki kan harkokin sufuri a Nijeriya ta zama sahun gaba wajen soma amfani da fasahar wajen juya motocinta masu anfani da fetur da diesel zuwa fasahar gas ta CNG da LNG”.

Labarai Masu Nasaba

Ranar Malamai ta Duniya: Ƙungiyar NUT Ta Koka Kan Ƙarancin Malamai 194,000 A Nijeriya

Sanata Ndume Ya Yaba Wa Gwamna Zulum Kan Shirinsa Na Tura Sojoji Kirawa

“Abin da za a maida hankali akai shi ne amfani da iskar gas mai dauke da sinadarin mythane, kamar albarkatun iskar gas da na LPG musamman ganin Allah ya huwace wa Nijeriya wannan albarkatun na iskar gas mai yawan gaske.

” Ya kuma kara da cewa, “A shirye muke mu samar da mafita ga matsalar makamashi wanda in aka aiwatar dashi za a samu natija kwarai da gaske kuma zamu yi aiki kafada kafada da ma’aikatar mai fetur ta kasa.

” Ya kuma ce, “Bisa ga hasashen mu muna da masaniyar cewa mutane da daman gaske ne za su iya yin canjin fasaha daga anfani da man fetur da diezel zuwa amfani da iskar gas na CNG da LNG, Kuma gwamnatin tarayya ta shirya tsaf a don ganin wannan Shirin ya yi nasara ina baku tabbacin cewa ba za a fuskanci karanci, ko tashin farashin iskar ga din ba.”

Alhaji Musa Maitakobi ya kuma karkare da cewa, “Kamar yadda aka yi yarjejeniya birnin Faris na tsaftace muhalli daga gurbacewa. Lallai akwai bukatar yin anfani da makamashi mai tsafta wanda ba zai gurbata muhalli ba.”

Gwamnatin tarayya dai ta kuduri aniyar juya motocin sufuri akalla Miliyan biyar daga amfani da fasahar man fetur da diezel zuwa amfani da iskar gas na CNG da LNG a karkashin wannan sabon shirin, kuma za a samar da tashoshin makamashin iskar gas a sassa daban daban na fadin kasar nan.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: GasLabaraiMotociRTEAN
ShareTweetSendShare
Previous Post

Ma’aikatar Sarrafa Kwakwa A Nijeriya Na Bukatar Wutar Lantarki -Dapo

Next Post

An Shawarci Al’umma Su Rungumi Zumunci A Tsakaninsu

Related

Ranar Malamai ta Duniya: Ƙungiyar NUT Ta Koka Kan Ƙarancin Malamai 194,000 A Nijeriya
Labarai

Ranar Malamai ta Duniya: Ƙungiyar NUT Ta Koka Kan Ƙarancin Malamai 194,000 A Nijeriya

54 minutes ago
Sanata Ndume Ya Yaba Wa Gwamna Zulum Kan Shirinsa Na Tura Sojoji Kirawa
Labarai

Sanata Ndume Ya Yaba Wa Gwamna Zulum Kan Shirinsa Na Tura Sojoji Kirawa

2 hours ago
Gwamna Dauda Lawal Ya Yi Alhinin Rasuwar Dattijo, Ambasada Jabbi Maradun
Labarai

Gwamna Dauda Lawal Ya Yi Alhinin Rasuwar Dattijo, Ambasada Jabbi Maradun

3 hours ago
Ban Bar PDP Ba, Ina Gangamin Hadin Gwiwa Ne Don Tunkarar APC A 2027 – Atiku
Labarai

Atiku Ya Zargi Tinubu Da Fifita Ziyarar Siyasa A Maimaikon Ta Waɗanda Rashin Tsaro Ya Shafa 

4 hours ago
Fitatccen Ɗan Jarida A Kano Aliyu Abubakar Getso Ya Rigamu Gidan Gaskiya 
Labarai

Fitatccen Ɗan Jarida A Kano Aliyu Abubakar Getso Ya Rigamu Gidan Gaskiya 

5 hours ago
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi
Labarai

Rundunar ‘Yansanda Ta Kama Wanda Ake Zargi Da Haɗa-baki Kan Sace Mai Anguwa A Kano

8 hours ago
Next Post
An Shawarci Al’umma Su Rungumi Zumunci A Tsakaninsu

An Shawarci Al’umma Su Rungumi Zumunci A Tsakaninsu

LABARAI MASU NASABA

Ministan Harkokin Wajen Sin Zai Ziyarci Italiya Da Switzerland

Ministan Harkokin Wajen Sin Zai Ziyarci Italiya Da Switzerland

October 5, 2025
Ranar Malamai ta Duniya: Ƙungiyar NUT Ta Koka Kan Ƙarancin Malamai 194,000 A Nijeriya

Ranar Malamai ta Duniya: Ƙungiyar NUT Ta Koka Kan Ƙarancin Malamai 194,000 A Nijeriya

October 5, 2025
Sanata Ndume Ya Yaba Wa Gwamna Zulum Kan Shirinsa Na Tura Sojoji Kirawa

Sanata Ndume Ya Yaba Wa Gwamna Zulum Kan Shirinsa Na Tura Sojoji Kirawa

October 5, 2025
Gwamna Dauda Lawal Ya Yi Alhinin Rasuwar Dattijo, Ambasada Jabbi Maradun

Gwamna Dauda Lawal Ya Yi Alhinin Rasuwar Dattijo, Ambasada Jabbi Maradun

October 5, 2025
Ban Bar PDP Ba, Ina Gangamin Hadin Gwiwa Ne Don Tunkarar APC A 2027 – Atiku

Atiku Ya Zargi Tinubu Da Fifita Ziyarar Siyasa A Maimaikon Ta Waɗanda Rashin Tsaro Ya Shafa 

October 5, 2025
Fitatccen Ɗan Jarida A Kano Aliyu Abubakar Getso Ya Rigamu Gidan Gaskiya 

Fitatccen Ɗan Jarida A Kano Aliyu Abubakar Getso Ya Rigamu Gidan Gaskiya 

October 5, 2025
Ko Kin San… Amfanin Sabaya Ga Mace?

Ko Kin San… Amfanin Sabaya Ga Mace?

October 5, 2025
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

Rundunar ‘Yansanda Ta Kama Wanda Ake Zargi Da Haɗa-baki Kan Sace Mai Anguwa A Kano

October 5, 2025
Ambaliyar Ruwa Ta Lalata Gidaje 14,940 A Sokoto

Al’ummar Sokoto Sun Koka Kan Yadda Hare-haren Lakurawa Ke Kara Ta’azzara

October 5, 2025
Me Yarjejeniyar Kawo Karshen Yakin Gaza Da Amurka Ta Tsara Ta Kunsa?

Me Yarjejeniyar Kawo Karshen Yakin Gaza Da Amurka Ta Tsara Ta Kunsa?

October 4, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.