• English
  • Business News
Thursday, June 26, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Rundunar ‘Yansanda Ta Kame Mutum 44 Bisa Zargin Aikata Ba Daidai Ba A Adamawa

by Muh'd Shafi'u Saleh
3 years ago
in Manyan Labarai
0
Rundunar ‘Yansanda Ta Kame Mutum 44 Bisa Zargin Aikata Ba Daidai Ba A Adamawa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kwamishinan rundunar ‘yansanda a jihar Adamawa, CP Sikiru Akande, ya gabatar da mutum 44, da jami’an rundunar su ka kame, gaban manem alabarai a Yola, bisa zargin aikata miyagun ayyuka a jihar.

Da yake gabatar da mutanen kwamishinan ya ce rundunar ta kuma kame mutanen da bindigogi hadi da kirar Ak-47, alburusai masu rai, kwamfita (Laptop), kananan bindigogi, motoci biyu da bakin man na mota, keke-nape da wasu kayayyaki masu hadari.

  • Bukatar Samar Wa Kotunan Korafe-korafen Zabe Kudaden Gudanarwa
  • DPO Ya Kubuta Daga Hannun ‘Yan Bindiga Bayan Shafe Sama Da Watanni 3

Mutanen da su ne dai rundunar tace ta ke zargi da garkuwa da mutane domin biyan kudin fansa, sace-sace a gidajen jama’a, aikata fyade ga mata, da sauran miyagun ayyuka a jihar.

Da yake magana lokacin gabatarwar, CP Sikiru K. Akande, ya ce jami’an rundunar ‘yansanda sun kame mutanen da ta ke zargin ne a karshen mako, ya ce rundunoni jami’an na musamman da su ke aikin dakile miyagun ayyuka su ka yi aikin.

Ya ce “rundunar ‘yansanda a shirye ta ke, ba za mu taba kyale wasu mutanen da ba za su kawo zaman lafiya a jiha ba, duk mai aikata miyagun aiki ba zai kai labari ba” in ji Akande.

Labarai Masu Nasaba

Jami’an Tsaro Sun Kashe Mayaƙan Bello Turji Da Yawa A Zamfara

Tinubu Zai Rattaba Hannu Kan Kudirorin Sauya Fasalin Haraji 4 A Yau Alhamis 

Haka kuma kwamishinan ‘yansanda Akande, ya yaba wa gwamnatin jihar da jama’a bisa hadin kai da gudumuwar da suke ba rundunar, ya kuma ba da tabbacin mutanen da aka kamen rundunar za ta gurfanar da su gaban kotu bayan ta kammala bincike.

Da yake magana game da babban zaben 2023 kuwa CP Akande, ya ce rundunar ‘yansanda ta tsara yadda yakin neman zabe zai gudana ba tare da fada ko aikata abin da bai kamata ba, ya kuma ba da tabbacin tsaro da kiyaye lafiyar jama’a lokacin yakin neman zaben.

Kwamishinan ya kuma gargadi daukacin jami’an rundunar ‘yansandanda su tabbatar da tsaro ga jama’a, kada a samu tashin hankali ko aikata abin da bai kamata ba lokacin yakin neman zaben.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: 'YansandaBata GariBincikeKotuLabaraiLaifuka
ShareTweetSendShare
Previous Post

Kogin Kumadugu Ya Yi Ambaliya Karon Farko Cikin Shekara 100 A Yobe

Next Post

2023: Ana Rububin Kujerar Ahmed Lawan Bayan Soke Takararsa

Related

Jami’an Tsaro Sun Kashe Mayaƙan Bello Turji Da Yawa A Zamfara
Manyan Labarai

Jami’an Tsaro Sun Kashe Mayaƙan Bello Turji Da Yawa A Zamfara

58 minutes ago
Tinubu
Manyan Labarai

Tinubu Zai Rattaba Hannu Kan Kudirorin Sauya Fasalin Haraji 4 A Yau Alhamis 

9 hours ago
Mauludi: Gwamnatin Kano Ta Sake ÆŠage Ranar Komawa Makarantu
Manyan Labarai

Kano Ta Ayyana Ranar Alhamis Hutu Domin Murnar Sabuwar Shekarar Musulunci

19 hours ago
Sojoji
Manyan Labarai

DHQ Za Ta Tura Dakaru Na Musamman 800 Yankunan Da Ke Fama Da Rashin Tsaro – CDS

23 hours ago
Gwamnatin APC Ta Kara Ingiza ‘Yan NIjeriya Cikin Bakin Talauci – PDP
Manyan Labarai

PDP Ta Soke Babban Taronta, Ta Dawo Da Anyanwu A Matsayin Sakatarenta

1 day ago
KAROTA Ta Kama Matasa 5 Kan ÆŠaukar Bidiyo A Kan Hanya A Kano
Manyan Labarai

KAROTA Ta Kama Matasa 5 Kan ÆŠaukar Bidiyo A Kan Hanya A Kano

1 day ago
Next Post
2023: Ana Rububin Kujerar Ahmed Lawan Bayan Soke Takararsa

2023: Ana Rububin Kujerar Ahmed Lawan Bayan Soke Takararsa

LABARAI MASU NASABA

Jami’an Tsaro Sun Kashe Mayaƙan Bello Turji Da Yawa A Zamfara

Jami’an Tsaro Sun Kashe Mayaƙan Bello Turji Da Yawa A Zamfara

June 26, 2025
Sanatan Neja Ta Arewa Ya Yi Allah Wadai Da Kashe Sojoji A Mariga

Sanatan Neja Ta Arewa Ya Yi Allah Wadai Da Kashe Sojoji A Mariga

June 26, 2025
Kawayen amarya

Da ÆŠumi-É—umi: ‘Yan Bindiga Sun Ƙwace Iko Da Jagorancin Ƙaramar Hukuma A Katsina

June 26, 2025
An Damke Basarake Da Wasu Mutum 10 Bisa Zargin Hada Baki Da ‘Yan Bindiga A Kudancin Kaduna

Musayar Wuta Tsakanin Sojoji Da ‘Yan Bindiga Ta Ci Rayuka Da Dama A Jihar Neja

June 26, 2025
Tinubu

Tinubu Zai Rattaba Hannu Kan Kudirorin Sauya Fasalin Haraji 4 A Yau Alhamis 

June 26, 2025
Cristiano Ronaldo Na Shirin Tsawaita Kwantiraginsa A Kungiyar Al-Nassr

Cristiano Ronaldo Na Shirin Tsawaita Kwantiraginsa A Kungiyar Al-Nassr

June 25, 2025
Ni Ne Na Kai Kaina ga Hukumar EFCC, In Ji Tsohon Jami’in NNPC

Ni Ne Na Kai Kaina ga Hukumar EFCC, In Ji Tsohon Jami’in NNPC

June 25, 2025
Shugabannin Sin Da Mozamqiue Sun Mikawa Juna Sakon Taya Murnar Cika Shekaru 50 Da Kafuwar Huldar Diflomasiyya

Shugabannin Sin Da Mozamqiue Sun Mikawa Juna Sakon Taya Murnar Cika Shekaru 50 Da Kafuwar Huldar Diflomasiyya

June 25, 2025
MSS: Neman Sinawa ‘Yan Leken Asiri Da CIA Ta Yi Tamkar Wasan Ban Dariya Ne

MSS: Neman Sinawa ‘Yan Leken Asiri Da CIA Ta Yi Tamkar Wasan Ban Dariya Ne

June 25, 2025
Mauludi: Gwamnatin Kano Ta Sake ÆŠage Ranar Komawa Makarantu

Kano Ta Ayyana Ranar Alhamis Hutu Domin Murnar Sabuwar Shekarar Musulunci

June 25, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.