• English
  • Business News
Sunday, September 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sabon Babin Diflomasiyyar: Kira Ga Hadin Kai Da Zaman Lafiya

by CGTN Hausa
1 year ago
in Daga Birnin Sin
0
Sabon Babin Diflomasiyyar: Kira Ga Hadin Kai Da Zaman Lafiya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A cikin shekaru 60 da suka gabata, kasashen Sin da Faransa sun raya ingataccen hadin gwiwa a fannoni da dama, da suka shafi makamashin nukiliya, da jirgin kasa mai saurin tafiya, da sararin samaniya, da aikin gona, da kiwon lafiya da dai sauransu, wadanda suka samar da fa’ida ta zahiri ga jama’ar kasashen biyu.

A halin yanzu, Sin da Faransa dukkansu suna kan kololuwar matsayi a tarihin ci gaban kasa. Kasar Sin ta hanzarta samar da sabon tsarin ci gaba, da neman bunkasuwa mai inganci yayin da ta mai da hankali matuka kan muhimman batutuwa da suka hada da bunkasa sabon tsarin samar da hajoji da hidimomi masu karko, da sabunta tsarin masana’antu, da farfado da yankunan karkararta, da samar da ci gaban hadin gwiwa a shiyya. yayin da ita kuma kasar Faransa take fama da batutuwa masu mahimmanci, gami da sauyin makamashi, da sauyi zuwa hada-hadar dijital da karuwan tsofaffi.

  • Manzon Musaman Na Shugaba Xi Jinping Ya Halarci Taron Koli Na Kungiyar Hadin Kan Kasashen Musulmi Karo Na 15
  • An Gabatar Da Shirin Bidiyo Mai Suna Labarun Da Xi Jinping Ya Fi So A Wasu Muhimman Kafafen Yada Labaran Faransa

A wannan halin sauye-sauye da duniya ke fuskanta kamata ya yi bangarorin biyu su hanzarta yin hadin gwiwa a fannonin bunkasa fasahar kere-kere, da tattalin arzikin dijital, da masana’antun masu kiyaye muhalli, da ci gaba mai dorewa, da kara inganta hadin gwiwar aikin gona. Wannan yunkurin zai karfafa hadin kai tsakanin tsarin gudanar da masana’antu, saukake samar da jari da habaka mu’amalar ma’aikata, da zaman lafiya.

Bisa gayyatar da shugaba Emmanuel Macron na Jamhuriyar Faransa, da shugaban kasar Serbia Aleksandar Vucic, da takwaransa Tamas Sulyok da firaministan kasar Hungary Viktor Orban suka yi masa, shugaba Xi Jinping zai kai ziyarar aiki a kasashen Faransa, Serbia da Hungary daga ranar 5 ga watan Mayu zuwa 10. Ana sa ran ziyarar ta shugaba Xi a Faransa za ta haifar da wani sabon kuzari ga hadin gwiwar dake tsakanin Sin da Faransa a fannonin da na ambato, tare da ba da jagoranci ga kasashen biyu wajen gano sabbin fannoni da hanyoyin hadin gwiwa cikin kankanin lokaci.

Shekaru 60 da suka gabata, janar de Gaulle ya bijirewa matsin lamba na kasashen yammacin Turai, ta hanyar kulla huldar diflomasiyya tsakanin Sin da Faransa. Inda daga bisani ya yi hasashen cewa “Hakika a bayyane yake cewa, dole ne Faransa ta yi mu’amala ta fahimtar juna da Sin kai tsaye, kuma ta tabbata kasar Sin ta yi mu’amala da ita”, wanda hakan ya jadadda jaruntaka, jajircewa, da hikimar da ke da ma’ana a duniyarmu ta yau. (Mohammed Yahaya)

Labarai Masu Nasaba

Xi Zai Halarci Taron Kolin Shugabannin Kasashen BRICS Ta Kafar Bidiyo

Kudin Ajiya Na Sin A Ketare Ya Karu A Watan Agusta


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: CGTNCMGCRI Hausa
ShareTweetSendShare
Previous Post

Nijeriya Ta Ƙaryata Batun Kafa Sansanin Sojin Amurka Da Faransa A Ƙasarta

Next Post

Mu Kare Daraja Muhallinmu, Kuma Mu Kare Nijeriya Daga Labaran Bogi – Minista

Related

Xi Zai Halarci Taron Kolin Shugabannin Kasashen BRICS Ta Kafar Bidiyo
Daga Birnin Sin

Xi Zai Halarci Taron Kolin Shugabannin Kasashen BRICS Ta Kafar Bidiyo

33 seconds ago
Kudin Ajiya Na Sin A Ketare Ya Karu A Watan Agusta
Daga Birnin Sin

Kudin Ajiya Na Sin A Ketare Ya Karu A Watan Agusta

1 hour ago
An Fara Jigila Kai Tsaye Daga Lardin Zhejiang Na Sin Zuwa Nahiyar Afrika
Daga Birnin Sin

An Fara Jigila Kai Tsaye Daga Lardin Zhejiang Na Sin Zuwa Nahiyar Afrika

2 hours ago
Sin Da AU Sun Yi Alkawarin Daukaka Tsaro Da Adalci A Duniya
Daga Birnin Sin

Sin Da AU Sun Yi Alkawarin Daukaka Tsaro Da Adalci A Duniya

4 hours ago
Rundunar Sojojin Sin Ta Yi Tsokaci Game Da Ratsawar Jiragen Ruwan Yakin Canada Da Australiya A Mashigin Tekun Taiwan
Daga Birnin Sin

Rundunar Sojojin Sin Ta Yi Tsokaci Game Da Ratsawar Jiragen Ruwan Yakin Canada Da Australiya A Mashigin Tekun Taiwan

5 hours ago
Kuri’ar Jin Ra’ayoyi Ta CGTN: Sake Maido Da Ma’aikatar Yaki A Amurka Ya Nuna Babu Dakatawa A Yaki Hatta A Wajen Sa Suna 
Daga Birnin Sin

Kuri’ar Jin Ra’ayoyi Ta CGTN: Sake Maido Da Ma’aikatar Yaki A Amurka Ya Nuna Babu Dakatawa A Yaki Hatta A Wajen Sa Suna 

1 day ago
Next Post
Mu Kare Daraja Muhallinmu, Kuma Mu Kare Nijeriya Daga Labaran Bogi – Minista

Mu Kare Daraja Muhallinmu, Kuma Mu Kare Nijeriya Daga Labaran Bogi - Minista

LABARAI MASU NASABA

Xi Zai Halarci Taron Kolin Shugabannin Kasashen BRICS Ta Kafar Bidiyo

Xi Zai Halarci Taron Kolin Shugabannin Kasashen BRICS Ta Kafar Bidiyo

September 7, 2025
Duk Wanda Ya Girme Ni Ubangidana Ne A Harkar Fim – Hauwa Garba (2)

Makaman Rasha Masu Gudun Walkiya Da Ke Yi Wa Ƙasashen Turai Barazana

September 7, 2025
Kudin Ajiya Na Sin A Ketare Ya Karu A Watan Agusta

Kudin Ajiya Na Sin A Ketare Ya Karu A Watan Agusta

September 7, 2025
El-Rufai Ba Mai Gidana Ba Ne – In Ji Gwamna Uba Sani⁩

El-Rufai Ba Mai Gidana Ba Ne – In Ji Gwamna Uba Sani⁩

September 7, 2025
Sojoji Sun Kashe Riƙaƙƙen Ɗan Bindiga Kachalla Balla Da Wasu Biyar A Kogi

Sojoji Sun Kashe Riƙaƙƙen Ɗan Bindiga Kachalla Balla Da Wasu Biyar A Kogi

September 7, 2025
An Fara Jigila Kai Tsaye Daga Lardin Zhejiang Na Sin Zuwa Nahiyar Afrika

An Fara Jigila Kai Tsaye Daga Lardin Zhejiang Na Sin Zuwa Nahiyar Afrika

September 7, 2025
Kungiyoyin Gasar Firimiya Sun Kashe Dala Biliyan 4 A Kasuwar Saye Da Sayar Da ‘Yan Kwallo Ta Bana

Kungiyoyin Gasar Firimiya Sun Kashe Dala Biliyan 4 A Kasuwar Saye Da Sayar Da ‘Yan Kwallo Ta Bana

September 7, 2025
Ƴan Ta’adda Sun Kai Hari Kachia, Sun Kashe Mutum 8, Sun Sace Wasu Da Dama

Ƴan Ta’adda Sun Kai Hari Kachia, Sun Kashe Mutum 8, Sun Sace Wasu Da Dama

September 7, 2025
NWDC Za Ta Sanya Hannu Kan MoU Na Dala Miliyan 200 Don Inganta Noma

NWDC Za Ta Sanya Hannu Kan MoU Na Dala Miliyan 200 Don Inganta Noma

September 7, 2025
Sin Da AU Sun Yi Alkawarin Daukaka Tsaro Da Adalci A Duniya

Sin Da AU Sun Yi Alkawarin Daukaka Tsaro Da Adalci A Duniya

September 7, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.