• English
  • Business News
Friday, September 12, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sahihin Maganin Gyaran Fuska Ta Yi Kyau

by Bilkisu Tijjani
2 years ago
in Ado Da Kwalliya
0
Sahihin Maganin Gyaran Fuska Ta Yi Kyau
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Assalamu alaikum masu karatu barkammu da sake haduwa daku a wannan makon a cikin shirin namu na ado da kwalliya.

 

Abubuwan da Uwargida za ta tanada:

Ganyan Gwanda, Ganyan Ayaba, Ganyan Lalle ko lallan idan ba a su ganyan ba , Ganyan magarya:

Wannan hadi yanada kyau so sai musamman ga fatar fuska sannan kuma yana gyara fuska ta yi laushi, ta yi sheki, ta yi luwe-luwe, tayi santsi ta yi gyalli kamar ruwa ba zai tsaya ba sai kin gwada Uwargida zaki gane abin da nake nufi, sannan zaki iya amfani da wannan hadi duk jikin ki.

Labarai Masu Nasaba

Gyaran Fuska Da Laushin Fata

Matsalar Al’ada Da Ciwon Mara Ga Mata

Da farko zaki samu wadannan ganyayyaki da muka ambata sai ki hadesu waje daya sannan ki nikesu ko ki daka su duk de wanda yafi miki sauki su yi laushi idan zakiyi amfani dashi sai kidan samasa ruwa ki kwaba sannan kuma zaki iya kwabashi da madara ta ruwa duk de wanda kikayi duk dayane za ki iya samun danya su lokacin da zaki yi amfani da shi sai ki kirbashi sai ki shafa a fuskarki kibarshi ya yi kamar minti goma sha biyar haka sannan ki samu tushu ko wani gyalle haka wamda zai goge miki sai ki gogeshi in sha Allahu zaki ga yadda fuskarki za ta yi da izinin Allah.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Ado Da KwalliyaKwalliya
ShareTweetSendShare
Previous Post

Rage Radadin Tsadar Rayuwa: Sanata Lawan Ya Tallafa Wa ‘Yan Mazabarsa Da Kayan Abinci

Next Post

Yadda Al’adu Nagari Ke Rainon Sinawa 

Related

Gyaran fuska
Ado Da Kwalliya

Gyaran Fuska Da Laushin Fata

2 weeks ago
Matsalar Al’ada Da Ciwon Mara Ga Mata
Ado Da Kwalliya

Matsalar Al’ada Da Ciwon Mara Ga Mata

3 weeks ago
Yadda Za A Magance Ciwon Sanyi (Infection) Da Tafarnuwa
Ado Da Kwalliya

Yadda Za A Magance Ciwon Sanyi (Infection) Da Tafarnuwa

4 weeks ago
Hanyoyin Da Za A Bi A Rage Yawan Zawarawa
Ado Da Kwalliya

Hanyoyin Da Za A Bi A Rage Yawan Zawarawa

1 month ago
Hanyoyin Gyaran Gashi
Ado Da Kwalliya

Hanyoyin Gyaran Gashi

2 months ago
Amfanin Kabewa A Jikin Mace
Ado Da Kwalliya

Amfanin Kabewa A Jikin Mace

2 months ago
Next Post
Yadda Al’adu Nagari Ke Rainon Sinawa 

Yadda Al’adu Nagari Ke Rainon Sinawa 

LABARAI MASU NASABA

Tattalin Arzikin Sin Babban Ginshiki Ne Na Karuwar Tattalin Arzikin Duniya

Tattalin Arzikin Sin Babban Ginshiki Ne Na Karuwar Tattalin Arzikin Duniya

September 12, 2025
Duniya Za Ta Ci Karin Gajiya Daga Karfafuwar Hadin Gwiwar BRICS 

Duniya Za Ta Ci Karin Gajiya Daga Karfafuwar Hadin Gwiwar BRICS 

September 12, 2025
Hasashen Ambaliyar Ruwa: Gwamnatin Kaduna Ta Ƙaddamar Da Shirin Ko-ta-kwana

Hasashen Ambaliyar Ruwa: Gwamnatin Kaduna Ta Ƙaddamar Da Shirin Ko-ta-kwana

September 11, 2025
Sin Ta Kasance Kan Gaba A Yawan Hakkin Mallakar Fasaha A Bangaren Tattalin Arziki Na Dijital

Sin Ta Kasance Kan Gaba A Yawan Hakkin Mallakar Fasaha A Bangaren Tattalin Arziki Na Dijital

September 11, 2025
Gwamnan Kebbi Ya Dakatar da Kwamishinan Ma’aikatar Lafiya Biyo Bayan Sakaci A Aiki

Gwamnan Kebbi Ya Dakatar da Kwamishinan Ma’aikatar Lafiya Biyo Bayan Sakaci A Aiki

September 11, 2025
Za A Gudanar Taron Tattaunawa Karo Na 12 Na Dandalin Xiangshan A Nan Birnin Beijing

Za A Gudanar Taron Tattaunawa Karo Na 12 Na Dandalin Xiangshan A Nan Birnin Beijing

September 11, 2025
Shettima

Shettima Ya Bada Umarnin Gaggauta Raba Lamunin Naira Biliyan 250 Ga Ƙananan Manoma 

September 11, 2025
An Zabi Wuraren Ban Ruwa Hudu Na Kasar Sin Domin Shigar Da Su Jadawalin Wuraren Ban Ruwa Na Kasa Da Kasa

An Zabi Wuraren Ban Ruwa Hudu Na Kasar Sin Domin Shigar Da Su Jadawalin Wuraren Ban Ruwa Na Kasa Da Kasa

September 11, 2025
Rashin Tsaro: Zanga-zanga Ta Ɓarke A Jihar Kogi 

Rashin Tsaro: Zanga-zanga Ta Ɓarke A Jihar Kogi 

September 11, 2025
Shawarar Jagorantar Harkokin Duniya: Mafitar Sin Ga Kasa Da Kasa

Shawarar Jagorantar Harkokin Duniya: Mafitar Sin Ga Kasa Da Kasa

September 11, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.