• English
  • Business News
Wednesday, September 10, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sake Gina Aminci Tsakanin Sin Da Amurka Zai Amfani Duniya Baki Daya

by CGTN Hausa and Sulaiman
10 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Sake Gina Aminci Tsakanin Sin Da Amurka Zai Amfani Duniya Baki Daya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A shekarun baya bayan nan, ana ta ganin karuwar sabani, da rashin daidaito ta fuskar alakar Sin da Amurka, wanda hakan ke da matukar hadari ga dunkulewar duniya da cimma nasara tare.

 

A halin yanzu, yanayin alakar kasashen biyu na cike da kalubale, ya kuma gaza hawa turba mai inganci da za ta haifar da moriya ga sassa biyu da ma duniya baki daya. Hakan ya sa masharhanta ke ganin lokaci ya yi manyan kasashen biyu mafiya karfin tattalin arziki a duniya, za su rungumi hanyoyin da ba na fito na fito ba, wajen shawo kan mummunar takara, su kuma amince da tafarki guda na cimma nasara wadda kowa zai ci gajiyarta.

  • Xi Ya Taya Trump Murnar Lashe Zaben Shugaban Amurka
  • Sin Ta Yi Alkawarin Fadada Bude Kofa Da Hadin Gwiwa Da Kasa Da Kasa

A ganina, hanya daya tilo ta kaiwa ga cimma wannan nasara ita ce dukkanin sassan biyu su amine cewa za su iya bin hanyoyin cimma daidaito cikin lumana, da tattaunawa, wadanda za su dace da zaman jituwa da moriyarsu.

 

Labarai Masu Nasaba

Kasar Sin Ta Zama Dandalin Karfafa Cudanya Da Cinikayya Tsakanin Kasa Da Kasa

An Kai Jirgin Ceto Na Farko Na Kasar Sin Yankin Tsakiyar Kasar

Yayin da Sin da Amurka ke kara fadada tasirinsu ta hanyar karfafa alaka da sauran sassan duniya, fifikon Amurka shi ne karfin ikon ayyukan soji, da samar da kariyar tsaro ga kawayenta da tasiri a siyasar duniya. A hannu guda kuwa, kasar Sin na mayar da hankali ne ga fadada zaman jituwa, da zuba jari, da ingiza cinikayya tsakaninta da sauran kasuwannin duniya.

 

Kafin shekarar 2001, wato shekarar da kasar Sin ta shiga kungiyar cinikayya ta duniya ko WTO, kaso 80 bisa dari na kasashen duniya suna gudanar da hada-hadar cinikayya ne da Amurka sama da yadda suke yi da kasar Sin. Amma a yau, manufofin kasar Sin irin su shawarar nan ta “Ziri daya da hanya daya, sun haifar da fadadar cinikayya tsakanin Sin da kasashen duniya 128 cikin 190 sama da yadda suke yi da Amurka.

 

Nan gaba kadan za a kafa sabuwar gwamnatin Amurka, kuma fatan al’ummun duniya shi ne wannan sabuwar gwamnati ta zo da tsarin sassanta alaka da Sin, ta yadda hadin gwiwarsu za ta ingiza daidaito, da ci gaban tattalin arzikin duniya baki daya. Kana duniya ta ci gajiya daga nasarar da kyautatuwar alakar manyan kasashen biyu za ta haifar. (Saminu Alhassan)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Sabuwar Ƙungiya Ƴan Ta’adda Ta Ɓulla A Sokoto – Shalƙwatar Tsaro 

Next Post

Sojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 481, Sun Kama Wasu 741, Sun Ceto Mutane 492 A Watan Oktoba

Related

Kasar Sin Ta Zama Dandalin Karfafa Cudanya Da Cinikayya Tsakanin Kasa Da Kasa
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Zama Dandalin Karfafa Cudanya Da Cinikayya Tsakanin Kasa Da Kasa

4 hours ago
An Kai Jirgin Ceto Na Farko Na Kasar Sin Yankin Tsakiyar Kasar
Daga Birnin Sin

An Kai Jirgin Ceto Na Farko Na Kasar Sin Yankin Tsakiyar Kasar

5 hours ago
Sin Ta Samu Karuwar Kaso 9.9 Na Sabbin Kamfanoni Masu Jarin Waje A Bara
Daga Birnin Sin

Sin Ta Samu Karuwar Kaso 9.9 Na Sabbin Kamfanoni Masu Jarin Waje A Bara

5 hours ago
Nazarin CGTN: Cin Gajiyar Damarmaki Tare Da Samun Sakamakon Moriyar Juna Ta Hanyar Yin Komai A Bude
Daga Birnin Sin

Nazarin CGTN: Cin Gajiyar Damarmaki Tare Da Samun Sakamakon Moriyar Juna Ta Hanyar Yin Komai A Bude

6 hours ago
Kasar Sin Ta Samar Da Kaso 30 Na Jimillar Kason Ci Gaban Masana’antun Duniya A Tsakanin 2021 Zuwa 2025
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Samar Da Kaso 30 Na Jimillar Kason Ci Gaban Masana’antun Duniya A Tsakanin 2021 Zuwa 2025

6 hours ago
Xi Ya Aike Da Martanin Wasika Ga Wakilan Malamai Na Musamman Don Karfafa Musu Gwiwa
Daga Birnin Sin

Xi Ya Aike Da Martanin Wasika Ga Wakilan Malamai Na Musamman Don Karfafa Musu Gwiwa

9 hours ago
Next Post
Sojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 481, Sun Kama Wasu 741, Sun Ceto Mutane 492 A Watan Oktoba

Sojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 481, Sun Kama Wasu 741, Sun Ceto Mutane 492 A Watan Oktoba

LABARAI MASU NASABA

Kasar Sin Ta Zama Dandalin Karfafa Cudanya Da Cinikayya Tsakanin Kasa Da Kasa

Kasar Sin Ta Zama Dandalin Karfafa Cudanya Da Cinikayya Tsakanin Kasa Da Kasa

September 9, 2025
IATF 2025: Zamfara A Shirye Ta Ke Wajen Maraba Da Masu Zuba Jari – Gwamna Lawal 

IATF 2025: Zamfara A Shirye Ta Ke Wajen Maraba Da Masu Zuba Jari – Gwamna Lawal 

September 9, 2025
An Kai Jirgin Ceto Na Farko Na Kasar Sin Yankin Tsakiyar Kasar

An Kai Jirgin Ceto Na Farko Na Kasar Sin Yankin Tsakiyar Kasar

September 9, 2025
Sin Ta Samu Karuwar Kaso 9.9 Na Sabbin Kamfanoni Masu Jarin Waje A Bara

Sin Ta Samu Karuwar Kaso 9.9 Na Sabbin Kamfanoni Masu Jarin Waje A Bara

September 9, 2025
Nijeriya Ta Rasa Tikitin Kai Tsaye Na Zuwa Gasar Kofin Duniya 

Nijeriya Ta Rasa Tikitin Kai Tsaye Na Zuwa Gasar Kofin Duniya 

September 9, 2025
Nazarin CGTN: Cin Gajiyar Damarmaki Tare Da Samun Sakamakon Moriyar Juna Ta Hanyar Yin Komai A Bude

Nazarin CGTN: Cin Gajiyar Damarmaki Tare Da Samun Sakamakon Moriyar Juna Ta Hanyar Yin Komai A Bude

September 9, 2025
Kasar Sin Ta Samar Da Kaso 30 Na Jimillar Kason Ci Gaban Masana’antun Duniya A Tsakanin 2021 Zuwa 2025

Kasar Sin Ta Samar Da Kaso 30 Na Jimillar Kason Ci Gaban Masana’antun Duniya A Tsakanin 2021 Zuwa 2025

September 9, 2025
Rundunar ‘Yansanda Ta Kama Mutum 9 Da Harsasai 4,264 Da Muggan Makamai A Nasarawa 

Rundunar ‘Yansanda Ta Kama Mutum 9 Da Harsasai 4,264 Da Muggan Makamai A Nasarawa 

September 9, 2025
NNPCL Ya Rage Farashin Man Fetur Zuwa ₦860 Kan Kowacce Lita – IPMAN

Babu Shirin Gaggawa Wajen Fara Aiwatar Da Harajin Kashi 5 Na Man Fetur – Minista

September 9, 2025
Xi Ya Aike Da Martanin Wasika Ga Wakilan Malamai Na Musamman Don Karfafa Musu Gwiwa

Xi Ya Aike Da Martanin Wasika Ga Wakilan Malamai Na Musamman Don Karfafa Musu Gwiwa

September 9, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.