• English
  • Business News
Saturday, September 6, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Salon Zamanantarwa Irin Na Kasar Sin Riba Ce Ga Duniya Baki Daya

by CGTN Hausa and Sulaiman
10 months ago
in Daga Birnin Sin
0
Salon Zamanantarwa Irin Na Kasar Sin Riba Ce Ga Duniya Baki Daya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A yayin zaman dandalin masana da kwararru na ’yan jaridu daga kasashe masu tasowa da masu saurin bunkasar tattalin arziki da ya gudana a birnin Sao Paulo na kasar Brazil a farkon makon nan, an fitar da rahoton hadin gwiwa mai taken “Sabon salon ci gaban bil Adama da muhimmancin hakan ga bunkasar duniya”. 

 

Rahoton wanda kwararru daga cibiyar nazarin tarihin JKS da binciken adabi, da hadin gwiwar kamfanin dillancin labarai na kasar Sin Xinhua suka fitar, ya yi cikakken fashin baki game da ma’ana, da dabarun aiwatarwa, da muhimmancin dake kunshe cikin salon zamanantarwa irin na kasar Sin, tare da abun al’ajabi da kasar Sin ta cimma a fannin bunkasa rayuwar bil Adama.

  • EFCC Ta Kwace Fasfon Mataimakin Atiku A Zaɓen 2023
  • Nijeriya Na Buƙatar Maki 3 Yau Domin Samun Gurbi A Gasar Ƙasashen Afrika 

Idan mun yi nazari da kyau, za mu ga cewa wannan sabon salon samar da ci gaba dake kunshe cikin tsarin zamanantarwa irin na kasar Sin, ya yi daidai da burin kasar na ganin an shawo kan manyan kalubalolin dake addabar dan Adam a wannan karni na 21.

 

Labarai Masu Nasaba

Sashen Cinikayyar Bayar Da Hidima Na Sin Ya Bunkasa Cikin Watanni Bakwai Na Farkon Shekarar Bana

Kasar Sin Ta Yi Nasarar Harba Wani Sabon Tauraron Dan Adam

A halin da duniya ke ci yanzu, sauye-sauye da suke faruwa sun tilasawa al’ummun duniya shiga wani yanayi mai sarkakiya, inda dukkanin sassa ke mayar da hankali ga tambaya kan abubuwan dake addabar duniya da abubuwan da ya dace a yi domin warware matsaloli, kasancewar hakan ne zai haifar da ci gaban da dan Adam ke fata, da kuma dorewar rayuwa mai inganci a yanzu da ma a nan gaba.

 

Bisa wannan buri, JKS ta jagoranci al’ummar Sinwa wajen samar da daidaiton ci gaba ta fuskar farfado da kai, da inganta tsarin siyasa, da raya al’adu, da zamantakewa, da kare muhalli da sauransu. Wannan sabuwar turba ta zamanantarwa irin ta Sin ta bayar da gudummawar kawar da gibin jagoranci, ta wanzar da aminci, da zaman lafiya da ci gaba, tare da samarwa duniya wata alkibla ta cimma zaman lafiya da makoma mai haske a fannin wayewar kan daukacin bil Adama.

 

A wannan gaba da kasar Sin mai al’ummun da yawansu ya haura biliyan 1.4 ke kan turbar zamanantar da kai, kasar na kan wata turba ta baiwa duniya kyakkyawan misalin zamanantarwa a sabon zamani.

 

Ko shakka babu cimma nasarar zamanantar da kai, buri ne na dukkanin kasashen duniya, kuma muddin duniya ta rungumi misalin irin nasarori da kasar Sin ta cimma a wannan fage hannu biyu, al’ummar duniya musamman kasashe masu tasowa, da su kai ga cimma burinsu na samun ci gaba yadda ya kamata.

 


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

EFCC Ta Kwace Fasfon Mataimakin Atiku A Zaɓen 2023

Next Post

Binciken Ra’ayoyin Al’umma Ya Nuna Akwai Bukatar Tinkarar Matsalar Sauyin Yanayi Cikin Gaggawa

Related

Sashen Cinikayyar Bayar Da Hidima Na Sin Ya Bunkasa Cikin Watanni Bakwai Na Farkon Shekarar Bana
Daga Birnin Sin

Sashen Cinikayyar Bayar Da Hidima Na Sin Ya Bunkasa Cikin Watanni Bakwai Na Farkon Shekarar Bana

15 hours ago
Kasar Sin Ta Yi Nasarar Harba Wani Sabon Tauraron Dan Adam
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Yi Nasarar Harba Wani Sabon Tauraron Dan Adam

15 hours ago
Jami’an Kasa Da Kasa Sun Yi Matukar Jinjinawa Jawabin Xi Jinping
Daga Birnin Sin

Jami’an Kasa Da Kasa Sun Yi Matukar Jinjinawa Jawabin Xi Jinping

16 hours ago
Kasar Sin Ta Kasance Muhimmin Karfi Dake Tabbatar Da Zaman Lafiya Da Ci Gaban Duniya
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Kasance Muhimmin Karfi Dake Tabbatar Da Zaman Lafiya Da Ci Gaban Duniya

17 hours ago
Antonio Guterres Ya Yi Maraba Da Shawarar Inganta Jagorancin Duniya Da Sin Ta Gabatar
Daga Birnin Sin

Antonio Guterres Ya Yi Maraba Da Shawarar Inganta Jagorancin Duniya Da Sin Ta Gabatar

18 hours ago
Xi Ya Aike Da Wasikar Taya Murna Ga Bikin Baje Kolin Masana’antun Kirkirarriyar Basira
Daga Birnin Sin

Xi Ya Aike Da Wasikar Taya Murna Ga Bikin Baje Kolin Masana’antun Kirkirarriyar Basira

19 hours ago
Next Post
Binciken Ra’ayoyin Al’umma Ya Nuna Akwai Bukatar Tinkarar Matsalar Sauyin Yanayi Cikin Gaggawa

Binciken Ra’ayoyin Al’umma Ya Nuna Akwai Bukatar Tinkarar Matsalar Sauyin Yanayi Cikin Gaggawa

LABARAI MASU NASABA

Zulum Ya Ba Da Tallafin ₦300,000 Ga Iyaye, Da Ciyar Da Ɗalibai 90 Kyauta A Borno

Zulum Ya Ba Da Tallafin ₦300,000 Ga Iyaye, Da Ciyar Da Ɗalibai 90 Kyauta A Borno

September 6, 2025
A Zango Mai Zuwa Za A Fara Aikin Dala Miliyan Daya A Tashar Jirgin Ruwa Ta Legas – Dantsoho

Kungiyoyi Da Abokan Arziki Na Ci Gaba Da Taya Dantsoho Murna

September 6, 2025
Fursunoni Ba Za Su Samu Damar Kada Kuri’a Ba A Zaben 2023 – INEC

Rudani Ya Kunno Kai Yayin Da INEC Ta Ki Amincewa Da Shugabancin ADC

September 6, 2025
Tsohon Mataimakin Gwamnan Gombe Da Wasu jigogin PDP Sun Koma APC

Tsohon Mataimakin Gwamnan Gombe Da Wasu jigogin PDP Sun Koma APC

September 6, 2025

Ilimi Shi Ne Matakin Nasarar Rayuwar Duniya Da Lahira – Yerima Shettima

September 6, 2025
NUPENG Za Ta Fara Yajin Aiki, Dangote Na Shirin Shiga Harkar Sufurin Mai

NUPENG Za Ta Fara Yajin Aiki, Dangote Na Shirin Shiga Harkar Sufurin Mai

September 6, 2025
Maulidi: Gwamnan Zamfara Ya Taya Al’ummar Musulmi Murna, Ya Buƙaci A Dage Da Addu’o’in Samun Zaman Lafiya

Maulidi: Gwamnan Zamfara Ya Taya Al’ummar Musulmi Murna, Ya Buƙaci A Dage Da Addu’o’in Samun Zaman Lafiya

September 6, 2025
Sashen Cinikayyar Bayar Da Hidima Na Sin Ya Bunkasa Cikin Watanni Bakwai Na Farkon Shekarar Bana

Sashen Cinikayyar Bayar Da Hidima Na Sin Ya Bunkasa Cikin Watanni Bakwai Na Farkon Shekarar Bana

September 5, 2025
Kasar Sin Ta Yi Nasarar Harba Wani Sabon Tauraron Dan Adam

Kasar Sin Ta Yi Nasarar Harba Wani Sabon Tauraron Dan Adam

September 5, 2025
Jami’an Kasa Da Kasa Sun Yi Matukar Jinjinawa Jawabin Xi Jinping

Jami’an Kasa Da Kasa Sun Yi Matukar Jinjinawa Jawabin Xi Jinping

September 5, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.