ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, November 12, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sanarwar Matsin Lamba A Fannin Tattalin Arziki Da Amurka Da Birtaniya Suka Fitar Manuniya Ce Ga Laifukan Amurka

by CMG Hausa
2 years ago
Birtaniya

LABARAI MASU NASABA

Xi Ya Gana Da Sarkin Sifaniya A Birnin Beijing

Sin Ta Yi Kira Da A Inganta Mika Mulki Cikin Kwanciyar Hankali A Sudan Ta Kudu

Game da sanarwar matsin lamba a fannin tattalin arziki, wadda kasashen Amurka, da Birtaniya, da wasu kasashe suka fitar tare, kakakin ma’aikatar harkokin wajen kasar Sin Wang Wenbin, ya ce Amurka ce ta yi kira ga membobin kungiyar kawancen “Five Eyes” da kasar Japan, da su fitar da wannan sanarwa, to sai dai kuma abubuwan dake cikin sanarwar na nuni ne ga irin laifukan da Amurka ta ke aikatawa.

Wang Wenbin wanda ya yi wannan tsokaci a gun taron manema labaru da aka gudanar a yau Litinin, ya ce Amurka ta gabatar da dokar mattarar bayanai ta microchip, da kimiyyar wannan fanni, inda ta hana kamfanonin da suka karbi rancen kudin da gwamnatin Amurka ta ba su, su kara samar da mattarar bayanan ta microchip ga kasar Sin a cikin shekaru 10, da yin matsin lamba ga kasashe membobin kawancenta, da su kayyade fitar da sassan na’urorin laturoni na semiconductor ga kasar Sin, kuma kowa dai ya san hakan matsin lamba ne a fannin tattalin arziki.

Kaza lika Amurka ta yi bayani game da tsaron kasa daga bangare daya, da yin amfani da karfinta wajen yin matsin lamba ga kamfanin Huawei, da TikTok da sauransu, wanda hakan ba manufar kasuwanci ba ce.
Bugu da kari, Amurka ta kawo cikas ga zaben alkalin hukumar gabatar da kara na kungiyar kasuwanci ta duniya WTO, a shekaru da dama da suka gabata, lamarin da ya haddasa dakatar da tsarin daidaita matsaloli, baya ga haka, ba ta aiwatar da hukuncin da WTO ta yanke ba, wanda hakan ya haifar da babbar barazana ga tsarin ciniki a tsakanin bangarori daban daban.

ADVERTISEMENT

Wang Wenbin ya jaddada cewa, Amurka tana aiwatar da mugun aiki a fannin tattalin arziki da cinikayya, da kuma dora alhakin hakan kan wasu kasashe, ta yadda hakan ya samar wa sauran sassa damar gano hakikanin yanayin Amurka, wato kawo illa ga ka’idojin tattalin arziki, kasuwanci da ka’idojin ciniki na duniya. (Zainab)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Xi Ya Gana Da Sarkin Sifaniya A Birnin Beijing
Daga Birnin Sin

Xi Ya Gana Da Sarkin Sifaniya A Birnin Beijing

November 12, 2025
Sin Ta Yi Kira Da A Inganta Mika Mulki Cikin Kwanciyar Hankali A Sudan Ta Kudu
Daga Birnin Sin

Sin Ta Yi Kira Da A Inganta Mika Mulki Cikin Kwanciyar Hankali A Sudan Ta Kudu

November 12, 2025
Sin: Amurka Ba Ta Sa Lura Ga Kare Hakkin Dan Adam
Daga Birnin Sin

Sin: Amurka Ba Ta Sa Lura Ga Kare Hakkin Dan Adam

November 11, 2025
Next Post
Sin Na Adawa Da Matsin Lambar Amurka Ga Kamfanonin Sin Karkashin Takunkuman Amurka Kan Iran

Sin Na Adawa Da Matsin Lambar Amurka Ga Kamfanonin Sin Karkashin Takunkuman Amurka Kan Iran

LABARAI MASU NASABA

Kashi 74% Na Marasa Lafiya Sun Gamsu Da Ayyukan Kiwon Lafiya Na Nijeriya — Minista

Kashi 74% Na Marasa Lafiya Sun Gamsu Da Ayyukan Kiwon Lafiya Na Nijeriya — Minista

November 12, 2025
Majalisar Kogi Ta Dakatar Da Shugaban Ƙaramar Hukuma Bisa Zargin Rashin Ɗa’a

Majalisar Jihar Kogi Ta Dakatar Da Shugaban Ƙaramar Hukuma Kan Laifin Rashin Ɗa’a

November 12, 2025
Xi Ya Gana Da Sarkin Sifaniya A Birnin Beijing

Xi Ya Gana Da Sarkin Sifaniya A Birnin Beijing

November 12, 2025
Bikin Baje Koli CIIE, Bikin Zaburar Da Manoman Afirka

Bikin Baje Koli CIIE, Bikin Zaburar Da Manoman Afirka

November 12, 2025
Yadda Jami’an ‘Yansanda Suka Yi Garkuwa Da Wani Mazaunin Abuja, Sun Kwashe Fiye Da Naira Miliyan 20 A Asusunsa

An Kama Direban Gwamnati Da Hannu A Satar Motar Ofishin Mataimakin Gwamnan Kano

November 12, 2025
Sin Ta Yi Kira Da A Inganta Mika Mulki Cikin Kwanciyar Hankali A Sudan Ta Kudu

Sin Ta Yi Kira Da A Inganta Mika Mulki Cikin Kwanciyar Hankali A Sudan Ta Kudu

November 12, 2025
Za Mu Kare Sojojin Da Ke Bakin Aiki — Ministan Tsaro

Za Mu Kare Sojojin Da Ke Bakin Aiki — Ministan Tsaro

November 12, 2025
‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 3 Tare Da Sace Babur A Nasarawa

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 3 Tare Da Sace Babur A Nasarawa

November 12, 2025
‘Yansanda Sun Kama Masu Laifi Sama Da 200 A Katsina

‘Yansanda Sun Kama Masu Laifi Sama Da 200 A Katsina

November 12, 2025
Injiniya Sagir Ibrahim Ƙoƙi Ya Fice Daga Jam’iyyar NNPP

Injiniya Sagir Ibrahim Ƙoƙi Ya Fice Daga Jam’iyyar NNPP

November 12, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.