• English
  • Business News
Sunday, November 2, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sarkin Yarbawan Funtuwa Ya Nemi A Daƙile Aiyukan Masu Ba ‘Yan Ta’adda Bayanan  Sirri

by Idris Aliyu Daudawa
4 months ago
Yarbawan

Sarkin Yarbawan Funtuwa wanda kuma har ila yau shi ne Shugaban kungiyar Sarakuna da Obas na Jihohin  Arewa 19,Alhaji Murtala Adeleke yayi kira da a rika sa ido sosai akan wadanda suke bada bayanan mutane ga ‘yanta’adda wadanda idan ba domin hakan ba, lamarin tabarbarewar tsaro ba zai kai ga lalacewa.

Sarkin ya yi wannan kiran ne lokacin ya yi hira da Wakilin LEADERSHIP HAUSA,in da yai bayanin babbar matsalar lamarin ta’addanci ai, duk basu wuce masu basu bayanai ba.

  • ‘Yan Bindiga Sun Yi Garkuwa Da Matafiya Da Dama A Hanyar Gusau Zuwa Funtua
  • ‘Yan Bindiga Sun Sace Matafiya A Babbar Hanyar Gusau-Funtua

Yace muddin ba a gama da  su wadanda suke ba ‘yan ta’addar bayanan mutane ba,ai wannan ba ayi komai ba,saboda ai su suna tare da mutanen,duk kuma wani halin da ake ciki su suke masu bayani, domin su ‘yan ta’addarai ba su da wasu bayaan mutane irin halin da suke ciki, sai ta hanyar.

Shugaban kungiyar ya jinjinawa kokarin da gwamnoni su keyi na Jihohin, Arewa19 dangane da matsalar tsaro da ake fuskanta wadda kuma ta zama ruwan dare game duniya,ya kara bayanin“Ko shakka babu,suna iyakar kokarinsu na kawo karshen ta’addanci da kuma garkuwa, da al’umma, amma duk hakar tasu ba zata iya cimma ruwa ba,har sai idan suna samun hadin kan mutane wadanda suke zama  garuruwansu  wajen bada bayanin ko zakulo duk wanda aka san mai kai ma ‘yan ta’adda bayanai ne”

Aikin bayyana informer,wato mai,ko masu bada bayanin halin da ake cikin,idan da ace basu bada gudunmawa wajen fadawa su,‘yan ta’addar,ai da an dade da kawo karshen lamarin da ya kasancewa al’umma wani alakakai musamman ta bangaren tafiyarda rayuwa.Bugu da kari ma, ko maciji aka kashe idan ba’a samu damar sare kan ba,to da akwai babbar matsala, haka ne lamarin yake, idan  ana kashe ‘yan ta’adda amma,ta bangaren daya kuma ga masu aika masu da bayanai nan suna ta yawonsu  a cikin gari, ai tamkar da Karin maganar nan da Hausawa ke yi ta“Ba ‘a rabu da Bukar bane, sai gas hi an haifi Habu.

LABARAI MASU NASABA

Yadda Ƴan Mata Ke Kashe Kuɗaɗe Wajen Yi Wa Samarinsu Hidima

Tinubu Ya Kaddamar Da Ayyuka Bakwai A Jami’ar Ilori

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Yadda Ƴan Mata Ke Kashe Kuɗaɗe Wajen Yi Wa Samarinsu Hidima
Manyan Labarai

Yadda Ƴan Mata Ke Kashe Kuɗaɗe Wajen Yi Wa Samarinsu Hidima

November 1, 2025
Tinubu Ya Kaddamar Da Ayyuka Bakwai A Jami’ar Ilori
Manyan Labarai

Tinubu Ya Kaddamar Da Ayyuka Bakwai A Jami’ar Ilori

November 1, 2025
Rikicin PDP Ya Ƙara Ta’azzara Yayin Da Ɓangarori Ke Dakatar Da Juna
Manyan Labarai

Rikicin PDP Ya Ƙara Ta’azzara Yayin Da Ɓangarori Ke Dakatar Da Juna

November 1, 2025
Next Post
2027: An Samu Ruɗani Kan Buƙatar Yi Wa ADA Rajista Don Ta Zama Jam’iyya

2027: An Samu Ruɗani Kan Buƙatar Yi Wa ADA Rajista Don Ta Zama Jam’iyya

LABARAI MASU NASABA

Yadda Ƴan Mata Ke Kashe Kuɗaɗe Wajen Yi Wa Samarinsu Hidima

Yadda Ƴan Mata Ke Kashe Kuɗaɗe Wajen Yi Wa Samarinsu Hidima

November 1, 2025
Tinubu Ya Kaddamar Da Ayyuka Bakwai A Jami’ar Ilori

Tinubu Ya Kaddamar Da Ayyuka Bakwai A Jami’ar Ilori

November 1, 2025
Rikicin PDP Ya Ƙara Ta’azzara Yayin Da Ɓangarori Ke Dakatar Da Juna

Rikicin PDP Ya Ƙara Ta’azzara Yayin Da Ɓangarori Ke Dakatar Da Juna

November 1, 2025
Sin: Katsalandan Cikin Harkokin Kamfani Da Netherlands Ta Yi Ya Kawo Tsaiko Ga Tsarin Masana’antu Da Samar Da Kayayyaki Na Duniya

Sin: Katsalandan Cikin Harkokin Kamfani Da Netherlands Ta Yi Ya Kawo Tsaiko Ga Tsarin Masana’antu Da Samar Da Kayayyaki Na Duniya

November 1, 2025
An Gudanar Da Taron Tattaunawa Na Duniya Kan Kirkire-Kirkire Da Bude Kofa Da Ci Gaba Na Bai Daya A Nijeriya

An Gudanar Da Taron Tattaunawa Na Duniya Kan Kirkire-Kirkire Da Bude Kofa Da Ci Gaba Na Bai Daya A Nijeriya

November 1, 2025
Sabbin ‘Yan Saman Jannatin Kasar Sin Sun Shiga Tashar Sararin Samaniya Ta Kasar

Sabbin ‘Yan Saman Jannatin Kasar Sin Sun Shiga Tashar Sararin Samaniya Ta Kasar

November 1, 2025
Xi Jinping Ya Tattauna Da Shugaban Koriya Ta Kudu Lee Jae-myung 

Xi Jinping Ya Tattauna Da Shugaban Koriya Ta Kudu Lee Jae-myung 

November 1, 2025
Musabbabin Hana Sule Lamido Fom Ɗin Takarar Shugabancin PDP

Babban Burina Zama Fitacciyar Jaruma A Duniya —Aisha Umar

November 1, 2025
Xi: A Hada Kai Wajen Gina Al’ummar Bai Daya Ta Asiya-Pasifik

Xi: A Hada Kai Wajen Gina Al’ummar Bai Daya Ta Asiya-Pasifik

November 1, 2025
Dalibin Jami’ar Jos Ya Kashe Abokinsa Ya Binne Gawar A Rami

Dalibin Jami’ar Jos Ya Kashe Abokinsa Ya Binne Gawar A Rami

November 1, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.