• English
  • Business News
Monday, October 27, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Saudiyya Ta Ƙaddamar Da Tsarin Haɗin Kan Ƙasashen Duniya Don ‘Yantar Da Ƙasar Falasɗinawa

by Sulaiman
1 year ago
Saudiyya

A dai dai lokacin da ake ci gaba da zaman dar-dar a yankin gabas ta tsakiya sakamakon rikicin da ya barke tsakanin Falasdinu da Isra’ila, masarautar Saudiyya ta kaddamar da wani sabon shiri da nufin kafa kasar Falasdinu mai cin gashin kanta. 

 

Wannan sanarwar dai na zuwa ne bayan gazawar shekaru da dama da kasashen duniya suka yi na warware rikicin Isra’ila da Falasdinu, lamarin da ya haifar da asarar rayuka da dama yakin da ake gwabzawa a tsakanin yankunan biyu.

  • Kashin Shettima Ya Dawo Nijeriya Bayan Taron Majalisar Ɗinkin Duniya Na 79
  • Ministan Harkokin Wajen Kasar Sin Ya Ce Babu Rashin Fahimta Ko Shubuha Dangane Da Kuduri Mai Lamba 2758

Ministan harkokin wajen Saudiyya, Yarima Faisal bin Farhan ne ya gabatar da kungiyar hadin kan kasa da kasa don aiwatar da shirin ‘yantar da yankin Falasdinu a lokacin da yake jawabi a wani babban taro da kungiyar hadin kan kasashen Larabawa, OIC da Norway suka halarta.

 

LABARAI MASU NASABA

Me Ya Sa Kasar Sin Ke Son Ganin Ci Gaban Kasashen Afirka?

Ba Za A Samu Ƙarancin Man Fetur A Lokutan Bukukuwan Ƙarshen Shekara Ba – Dangote 

Yarima Faisal ya bayyana cewa, shirin hadin gwiwa ne tsakanin kasashen Larabawa da na Turai, inda ya bayyana cewa, taron na farko na kungiyar zai gudana a birnin Riyadh.

 

Bugu da kari, Josep Borrell, babban jami’in kula da harkokin waje na kungiyar Tarayyar Turai, ya tabbatar da cewa, za a gudanar da tarukan a biranen Riyadh da Brussels.

 

“Mun kuduri aniyar yin aiki don samar da ingantaccen tsari da ba za a iya juyawa ba don cimma daidaito da cikakken zaman lafiya,” in ji Yarima

 

Faisal, ya yi kira da a dauki matakin gama gari don cimma sakamako mai ma’ana, tare da mai da hankali kan tsagaita bude wuta nan take tsakanin Isra’ila da kungiyar Hamas da kuma kafa kasar Falasdinu mai cin gashin kanta.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Me Ya Sa Kasar Sin Ke Son Ganin Ci Gaban Kasashen Afirka?
Ra'ayi Riga

Me Ya Sa Kasar Sin Ke Son Ganin Ci Gaban Kasashen Afirka?

October 27, 2025
Gwamnati Za Ta Fara Sayar Wa Ɗangote Ɗanyen Mai Da Naira A Watan Oktoba
Labarai

Ba Za A Samu Ƙarancin Man Fetur A Lokutan Bukukuwan Ƙarshen Shekara Ba – Dangote 

October 27, 2025
An Zaɓi Birgediya Janar Yake A Matsayin Sarkin Sayawa Na Farko Duk Da Zanga-zanga 
Labarai

An Zaɓi Birgediya Janar Yake A Matsayin Sarkin Sayawa Na Farko Duk Da Zanga-zanga 

October 27, 2025
Next Post
‘Yan Kasuwa Daga Amurka Na Shirin Zuba Hannu Jari A Jihar Nasarawa – Gwamna Sule

'Yan Kasuwa Daga Amurka Na Shirin Zuba Hannu Jari A Jihar Nasarawa - Gwamna Sule

LABARAI MASU NASABA

Me Ya Sa Kasar Sin Ke Son Ganin Ci Gaban Kasashen Afirka?

Me Ya Sa Kasar Sin Ke Son Ganin Ci Gaban Kasashen Afirka?

October 27, 2025
Gwamnati Za Ta Fara Sayar Wa Ɗangote Ɗanyen Mai Da Naira A Watan Oktoba

Ba Za A Samu Ƙarancin Man Fetur A Lokutan Bukukuwan Ƙarshen Shekara Ba – Dangote 

October 27, 2025
An Zaɓi Birgediya Janar Yake A Matsayin Sarkin Sayawa Na Farko Duk Da Zanga-zanga 

An Zaɓi Birgediya Janar Yake A Matsayin Sarkin Sayawa Na Farko Duk Da Zanga-zanga 

October 27, 2025
Saudiyya

Tsohon Gwamnan Jigawa, Lamido Ya Bayyana Aniyar Takarar Shugabancin Jam’iyyar PDP Na Ƙasa

October 27, 2025
Sojoji Sun Kashe ‘Yan ta’adda 10, Sun Ƙwato Makamai A Borno

Sojoji Sun Kashe ‘Yan ta’adda 10, Sun Ƙwato Makamai A Borno

October 27, 2025
Hatsarin Jiragen Ruwa

Matasa 5 Sun Mutu A Hatsarin Jirgin Ruwa A Gombe

October 27, 2025
Tunawa Da Dawowar Taiwan Kasar Sin Shekaru 80 Da Suka Wuce Yana Da Ma’ana Sosai

Tunawa Da Dawowar Taiwan Kasar Sin Shekaru 80 Da Suka Wuce Yana Da Ma’ana Sosai

October 26, 2025
Matatar Dangote Za Ta Faɗaɗa Ƙarfin Aiki Zuwa Ganga Miliyan 1.4 Kullum

Matatar Dangote Za Ta Faɗaɗa Ƙarfin Aiki Zuwa Ganga Miliyan 1.4 Kullum

October 26, 2025
Kara Bude Kofofin Sin Zai Samar Da Karin Gajiya A Fannin Bunkasar Duniya

Kara Bude Kofofin Sin Zai Samar Da Karin Gajiya A Fannin Bunkasar Duniya

October 26, 2025
“Ba Gudu Ba Ja Da Baya Game Da Tsarin “Call-up system” A NPA”

“Ba Gudu Ba Ja Da Baya Game Da Tsarin “Call-up system” A NPA”

October 26, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.