• English
  • Business News
Thursday, May 22, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

SERAP Ta Maka Wike, Okowa Da Wasu A Kotu Kan Badakalar Naira Biliyan 625

by Sulaiman and Abubakar Abba
2 years ago
in Labarai
0
SERAP Ta Maka Wike, Okowa Da Wasu A Kotu Kan Badakalar Naira Biliyan 625
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kungiyar da ke sa ido kan yadda ake sarrafa dukiyar Jama’a ta maka gwamnonin jihohin kudancin Nijeriya a kotu kan zarginsu da kin bayyana yadda suka kashe naira biliyan 625 na tallafin mai da gwamnatin tarayya ta baiwa jihohin Abia, Akwa Ibom, Bayelsa, Delta, Edo, Ribas, Ondo, Imo da Kuros Ribas a kwanan baya. 

 

Lauyoyin kungiyar, Kolawole Daluwadare M Valentina Adegoke ne suka shigar da karar a madadin SERAP a makon da ya gabata a gaban babbar kutun da ke Abuja, wacce ke dauke da lamba FHC/ABJ/CS/2371/202.

  • Ambaliyar Ruwa: SERAP Ta Maka Buhari A Kotu Kan Kin Binciken Kudaden Da Aka Wawure

Ta bukaci kotun da ta umarci gwamnonin da su wallafa cikakakkun bayanai akan yadda suka kashe wadannan kudaden tallafin man da gwamnatin tarayya ta ba su.

 

Labarai Masu Nasaba

Tsaro Na Da MatuÆ™ar Muhimmanci Wajen BunÆ™asa Tattalin ArziÆ™i – Atiku

Ma’aikatan Wutar Lantarki A Katsina Sun Tsunduma Yajin Aiki

Daga cikin kudaden, an baiwa Jihohin Abia naira biliyan 4.8, Akwa-Ibom naira biliyan 128; Bayelsa naira biliyan 92.2, Kuros Ribas naira biliyan 1.3; Delta naira biliyan 110; Edo naira biliyan 3; Imo naira biliyan 5.5; Ondo naira biliyan 19.4 da Ribas naira biliyan 103.6.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Yadda Biranen Sin Suka Farfado Yana Aike Kyakkyawan Sako Ga Duniya

Next Post

2023: Atiku Zai Bude Iyakokin Nijeriya Bayan Ya Lashe Zabe – Tambuwal

Related

Tsaro Na Da MatuÆ™ar Muhimmanci Wajen BunÆ™asa Tattalin ArziÆ™i – Atiku
Manyan Labarai

Tsaro Na Da MatuÆ™ar Muhimmanci Wajen BunÆ™asa Tattalin ArziÆ™i – Atiku

9 minutes ago
Ma’aikatan Wutar Lantarki A Katsina Sun Tsunduma Yajin Aiki
Labarai

Ma’aikatan Wutar Lantarki A Katsina Sun Tsunduma Yajin Aiki

1 hour ago
Kotu Ta Yanke Wa Mutum 5 Hukuncin ÆŠaurin Wata 1 Saboda Awakinsu Sun Cinye Bishiyar Gwamnati A Kano
Labarai

Kotu Ta Yanke Wa Mutum 5 Hukuncin ÆŠaurin Wata 1 Saboda Awakinsu Sun Cinye Bishiyar Gwamnati A Kano

2 hours ago
‘Yan Majalisar Dokokin Nijeriya Sun Bukaci Karin Albashi
Manyan Labarai

Yadda ‘Yan Majalisa Ke Cusa Ayyuka Marasa Amfani A Kasafin KuÉ—i – Rahoto

4 hours ago
Wasu ‘Yan Siyasa Da Jami’an Tsaro Na Taimaka Wa Boko Haram – Zulum
Manyan Labarai

Wasu ‘Yan Siyasa Da Jami’an Tsaro Na Taimaka Wa Boko Haram – Zulum

5 hours ago
‘Yansanda Sun Tarwatsa Wuraren HaÉ—a Jabun Taki A Bauchi, An Cafke Mutum 5
Labarai

‘Yansanda Sun Tarwatsa Wuraren HaÉ—a Jabun Taki A Bauchi, An Cafke Mutum 5

13 hours ago
Next Post
2023: Atiku Zai Bude Iyakokin Nijeriya Bayan Ya Lashe Zabe – Tambuwal

2023: Atiku Zai Bude Iyakokin Nijeriya Bayan Ya Lashe Zabe - Tambuwal

LABARAI MASU NASABA

Tsaro Na Da MatuÆ™ar Muhimmanci Wajen BunÆ™asa Tattalin ArziÆ™i – Atiku

Tsaro Na Da MatuÆ™ar Muhimmanci Wajen BunÆ™asa Tattalin ArziÆ™i – Atiku

May 22, 2025
Ma’aikatan Wutar Lantarki A Katsina Sun Tsunduma Yajin Aiki

Ma’aikatan Wutar Lantarki A Katsina Sun Tsunduma Yajin Aiki

May 22, 2025
Kotu Ta Yanke Wa Mutum 5 Hukuncin ÆŠaurin Wata 1 Saboda Awakinsu Sun Cinye Bishiyar Gwamnati A Kano

Kotu Ta Yanke Wa Mutum 5 Hukuncin ÆŠaurin Wata 1 Saboda Awakinsu Sun Cinye Bishiyar Gwamnati A Kano

May 22, 2025
‘Yan Majalisar Dokokin Nijeriya Sun Bukaci Karin Albashi

Yadda ‘Yan Majalisa Ke Cusa Ayyuka Marasa Amfani A Kasafin KuÉ—i – Rahoto

May 22, 2025
Wasu ‘Yan Siyasa Da Jami’an Tsaro Na Taimaka Wa Boko Haram – Zulum

Wasu ‘Yan Siyasa Da Jami’an Tsaro Na Taimaka Wa Boko Haram – Zulum

May 22, 2025
‘Yansanda Sun Tarwatsa Wuraren HaÉ—a Jabun Taki A Bauchi, An Cafke Mutum 5

‘Yansanda Sun Tarwatsa Wuraren HaÉ—a Jabun Taki A Bauchi, An Cafke Mutum 5

May 21, 2025
Kocin Super Eagle Ya Gayyaci Ahmed Musa Buga Gasar Kofin Unity A Landan

Kocin Super Eagle Ya Gayyaci Ahmed Musa Buga Gasar Kofin Unity A Landan

May 21, 2025
Farar Dabarar Da Tsoffin Masana’antu Ke Yi A Kasar Sin Don Tafiya Da Zamani

Farar Dabarar Da Tsoffin Masana’antu Ke Yi A Kasar Sin Don Tafiya Da Zamani

May 21, 2025
Tottenham Ta Doke Manchester United A Wasan Karshe Na Europa 

Tottenham Ta Doke Manchester United A Wasan Karshe Na Europa 

May 21, 2025
Kotu Ta Soke Umarnin Kwace Filin Asibitin Tiamin, Ta Umarci Gwamnatin Kano Ta Biya Diyyar ₦2.6bn

Kotu Ta Soke Umarnin Kwace Filin Asibitin Tiamin, Ta Umarci Gwamnatin Kano Ta Biya Diyyar ₦2.6bn

May 21, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.