ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, July 17, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ambaliyar Ruwa: SERAP Ta Maka Buhari A Kotu Kan Kin Binciken Kudaden Da Aka Wawure

by Sulaiman
4 years ago
SERAP

Ana zargin gwamnatin shugaban kasa Muhammadu Buhari da gazawa wajen binciken kudaden da aka wawure a dukkan matakan gwamnati.

 

Kungiya mai rajin kare hakkin dan Adam da sanya idanu kan harkar tafiyar da kudaden al’umma (SERAP) wacce ta yi wannan zargin, ta maka shugaban kasa Muhammadu Buhari a gaban kotu.

ADVERTISEMENT
  • Ba Mu Tauye Wa Kowa Damar Mallakar Katin Zabe A Kasar Nan Ba – INEC

Wadanda aka hada wurin shigar da karar sun hada da Babban Lauyan Tarayya kuma Ministan Shari’a, Abubakar Malami (SAN), da Sakataren Gwamnatin Tarayya (SGF), Boss Mustapha.

A wata sanarwa da ya fitar a ranar Lahadi, Mataimakin Daraktan SERAP, Kolawole Oluwadare, ya ce matakin shigar da karar ya biyo bayan gazawar da gwamnatin tarayya tayi wajen binciken makudan kudaden da aka ce an kashe sama da tiriliyan wajen kula da muhalli a dukkan matakan gwamnati, tun daga tarayya da jihohi da kananan hukumomi daga shekarar 2001 zuwa yau da kuma tabbatar da hukunta wadanda ake zargi da aikata almundahana da dukiyar al’umma.”

LABARAI MASU NASABA

Mata Manoma Sun Gina Gada, Rijiyar Burtsatse A Danbare, Kano

An Ceto Wasu Mutane Huɗu Da Aka Sace A Kogi

 

A cewarsa, a kwanan baya asusun kula da kananan yara na Majalisar Dinkin Duniya (UNICEF) ya ce akalla mutane 600 ne suka mutu yayin da miliyan 1.3 suka rasa matsuguni sakamakon ambaliyar ruwa da ta addabi mafi yawan jihohin kasar, tare da lalata kadarori na biliyoyin kudi.

 

A cikin kara mai lamba FHC/L/CS/2283/2022 da aka shigar a ranar Juma’ar da ta gabata a babbar kotun tarayya da ke Legas, SERAP na neman kotun da ta “umarci shugaba Buhari da ya gaggauta bincike kan yadda gwamnatoci suka kashe wadannan makudan kudaden kula da muhallin tun daga Matakin tarayya, jiha da kananan hukumomi daga shekarar 2001 zuwa yau.”

 

SERAP
Sulaiman
+ postsBio
  • Sulaiman
    Pew: Sin Ta fi Amurka Samun Amincewar Al’ummun Duniya
  • Sulaiman
    Sin Ta Fitar Da Tsarin Sanya Ido Don Inganta Muhalli Da Muhallin Halittu Na Shekarar 2026 Zuwa 2030
  • Sulaiman
    Nazari Game Da Damammakin Da Sin Ta Samar Cikin Rahoton Ci Gaban Tattalin Arzikinta Na Rabin Farkon Shekara
  • Sulaiman
    Gwamna Bala Ya Rushe Kwamitin Gudanarwar Wikki Tourists Bayan Rashin Nasararta A Gasar NPFL

MASU ALAKA

Mata Manoma Sun Gina Gada, Rijiyar Burtsatse A Danbare, Kano
Labarai

Mata Manoma Sun Gina Gada, Rijiyar Burtsatse A Danbare, Kano

July 17, 2026
An Ceto Wasu Mutane Huɗu Da Aka Sace A Kogi
Labarai

An Ceto Wasu Mutane Huɗu Da Aka Sace A Kogi

July 17, 2026
Yunkurin Dauda Lawal Na Bunkasa Bangaren Ma’adanan Jihar Zamfara
Rahotonni

Yunkurin Dauda Lawal Na Bunkasa Bangaren Ma’adanan Jihar Zamfara

July 17, 2026
Next Post
Ba Zamu Daga Kafa Kan Malaman Addini Da Ke Kokarin Haddasa Rikici A Nijeriya Ba – DSS

Ba Zamu Daga Kafa Kan Malaman Addini Da Ke Kokarin Haddasa Rikici A Nijeriya Ba - DSS

LABARAI MASU NASABA

Mata Manoma Sun Gina Gada, Rijiyar Burtsatse A Danbare, Kano

Mata Manoma Sun Gina Gada, Rijiyar Burtsatse A Danbare, Kano

July 17, 2026
Yadda NDLEA Ke Fatattakar Dillalan Miyagun Kwayoyi Na Kudancin Amurka

Yadda NDLEA Ke Fatattakar Dillalan Miyagun Kwayoyi Na Kudancin Amurka

July 17, 2026
Gwamnan Da Bai Taba Samun Mulkin Jihar Kano Ba

Gwamnan Da Bai Taba Samun Mulkin Jihar Kano Ba

July 17, 2026
An Ceto Wasu Mutane Huɗu Da Aka Sace A Kogi

An Ceto Wasu Mutane Huɗu Da Aka Sace A Kogi

July 17, 2026
NPA Ta Tara Kudin Shiga Naira Biliyan 758.2 A 2024

Dalilin Da Ya Sa Kungiyar NCTR Ta Jinjina Wa Shugaban NPA

July 17, 2026
Yunkurin Dauda Lawal Na Bunkasa Bangaren Ma’adanan Jihar Zamfara

Yunkurin Dauda Lawal Na Bunkasa Bangaren Ma’adanan Jihar Zamfara

July 17, 2026
Gbajabiamila Ya Maka Daraktan Bogi Na PFIPC Kotu, Ya Nemi Diyyar Biliyan 15

Gbajabiamila Ya Maka Daraktan Bogi Na PFIPC Kotu, Ya Nemi Diyyar Biliyan 15

July 17, 2026
Bayan Ceto Daliban Oyo: Kallo Ya Koma Borno Da Yobe

Bayan Ceto Daliban Oyo: Kallo Ya Koma Borno Da Yobe

July 17, 2026
Batun Yawan Bashin Da Nijeriya Ke Ciyowa Daga Ketare

Batun Yawan Bashin Da Nijeriya Ke Ciyowa Daga Ketare

July 17, 2026
Pew: Sin Ta fi Amurka Samun Amincewar Al’ummun Duniya

Pew: Sin Ta fi Amurka Samun Amincewar Al’ummun Duniya

July 16, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.