ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, November 13, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sharhi:Yadda Aka Siyasantar Da Cutar Covid-19 Ya Fi Cutar Barna

by CMG Hausa
3 years ago
COVID-19

Kwanan baya, kasar Amurka ta sanar da daukar matakan kayyade shigar baki kasar daga kasar Sin, bisa dalilin da ta bayar na wai “yaduwar cutar a kasar Sin ka iya haifar da sauye-sauyen fasalin cutar”. Amma, ko da gaske ne Amurka ta dauki matakin ne don magance cutar?

A hakika, nau’o’in cutar Covid-19 da yanzu haka ke yaduwa a kasar ta Sin, tuni sun yadu a Amurka da ma sauran wasu kasashen duniya kafin a gano su a kasar Sin. Misali, cutar nau’in BA.5 da ke yaduwa a kasar Sin ta kasance wadda aka fi fuskanta a kasar Amurka a watannin da suka gabata, baya ga cutar nau’in XBB.1.5 da kwanan baya aka gano ta a biranen Shanghai da Hangzhou na gabashin kasar, daidai ta kasance cutar da a halin yanzu taka fi yaduwa a kasar Amurka. A sa’i daya kuma, a yayin da cutar ke yaduwa a fadin duniya, sauye-sauyen fasalin cutar ka iya faruwa ko ina a duniya. Don haka, masana ilmin cututtuka masu yaduwa na kasashe da dama, sun bayyana ra’ayoyinsu na rashin yarda da daukar matakan kayyade shigar baki daga kasar Sin, baya ga kuma wasu hukumomin lafiya da suka hada da cibiyar kandagarkin cututtuka ta Turai suka bayyana cewa, bai dace ba a kayyade shigar baki daga kasar Sin.

Da haka muke ganin cewa, kasar Amurka na daukar matakin ne don siyasantar da cutar.

ADVERTISEMENT

In mun waiwayi shekaru uku da suka wuce, za mu ga cewa, gwamnatin kasar Amurka ba ta taba mai da hankalinta a kan daidaita matsalolin da kasar ke fuskanta ta fannin kadagarkin cutar ba, a maimakon haka ma, tana ta kokarin siyasantar da cutar ne, lamarin da ya sa wannan kasar da ke sahun gaba a duniya ta fannin harkokin kiwon lafiya, ta gamu da munanan hasarorin da bai kamata ba, inda ‘yan kasar sama da miliyan 100 suka harbu da cutar, a yayin da sama da mutanen kasar miliyan 1.08 cutar ta halaka, baya ga kuma yara dubu 250 da suka zama marayu a sakamakon cutar.

Sabanin matakin da Amurka din ta dauka, hukumomin yawon shakatawa, da ofisoshin jakadanci na kasashe da dama da ke kasar Sin a kwanan baya, sun yi maraba da bakin kasar Sin zuwa kasashen su, don fatan ganin babbar kasuwar kasar ta taimaka ga farfado da tattalin arzikinsu, suna kuma fatan hada karfi da karfe tsakanin kasa da kasa, zai fitar da duniya daga mawuyacin halin da ake ciki. (Mai Zane:Mustapha Bulama)

LABARAI MASU NASABA

Sin Ta Bukaci Japan Ta Daina Yi Wa Masu Fafutukar “‘Yancin Kan Taiwan” Ingiza Mai Kantu Ruwa

Peng Liyuan Da Sarauniya Letizia Ta Spain Sun Ziyarci Cibiyar Kula Da Nakasassu A Beijing

 

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Sin Ta Bukaci Japan Ta Daina Yi Wa Masu Fafutukar “‘Yancin Kan Taiwan” Ingiza Mai Kantu Ruwa
Daga Birnin Sin

Sin Ta Bukaci Japan Ta Daina Yi Wa Masu Fafutukar “‘Yancin Kan Taiwan” Ingiza Mai Kantu Ruwa

November 12, 2025
Peng Liyuan Da Sarauniya Letizia Ta Spain Sun Ziyarci Cibiyar Kula Da Nakasassu A Beijing
Daga Birnin Sin

Peng Liyuan Da Sarauniya Letizia Ta Spain Sun Ziyarci Cibiyar Kula Da Nakasassu A Beijing

November 12, 2025
Madalla Da Sabon Binciken Jami’ar Nankai Ta Kasar Sin Kan Mata Marasa Haihuwa
Daga Birnin Sin

Madalla Da Sabon Binciken Jami’ar Nankai Ta Kasar Sin Kan Mata Marasa Haihuwa

November 12, 2025
Next Post
Matsalar Bazuwar Fyade Zuwa Kan Kananan Yara Maza

Matsalar Bazuwar Fyade Zuwa Kan Kananan Yara Maza

LABARAI MASU NASABA

Zaɓen 2027: Jam’iyyar ADC ta Ƙaddamar Da Kwamitin Sake Fasalinta A Kaduna

Zaɓen 2027: Jam’iyyar ADC ta Ƙaddamar Da Kwamitin Sake Fasalinta A Kaduna

November 12, 2025
Sin Ta Bukaci Japan Ta Daina Yi Wa Masu Fafutukar “‘Yancin Kan Taiwan” Ingiza Mai Kantu Ruwa

Sin Ta Bukaci Japan Ta Daina Yi Wa Masu Fafutukar “‘Yancin Kan Taiwan” Ingiza Mai Kantu Ruwa

November 12, 2025
Gwamnati Ta Janye Buƙatar Amfani Da Harshen Gida Wurin Koyarwa A Makarantu 

Gwamnati Ta Janye Buƙatar Amfani Da Harshen Gida Wurin Koyarwa A Makarantu 

November 12, 2025
Peng Liyuan Da Sarauniya Letizia Ta Spain Sun Ziyarci Cibiyar Kula Da Nakasassu A Beijing

Peng Liyuan Da Sarauniya Letizia Ta Spain Sun Ziyarci Cibiyar Kula Da Nakasassu A Beijing

November 12, 2025
Madalla Da Sabon Binciken Jami’ar Nankai Ta Kasar Sin Kan Mata Marasa Haihuwa

Madalla Da Sabon Binciken Jami’ar Nankai Ta Kasar Sin Kan Mata Marasa Haihuwa

November 12, 2025
'yansanda

‘Yansanda Sun Kama Mutane 4 Kan Zargin Fashi Da Makami A Bauchi

November 12, 2025
Ana Ci Gaba Da Raya Kasar Sin Daga Matakin Kasa Mai Sauri Zuwa Kasa Mai Inganci

Ana Ci Gaba Da Raya Kasar Sin Daga Matakin Kasa Mai Sauri Zuwa Kasa Mai Inganci

November 12, 2025
Sin Ta Mayar Da Martani Game Da Matakin Amurka Na Dakatar Da Ka’idar Fadada Jerin Wadanda Kasar Ta Takaita Fitar Wa Kayayyaki

Sin Ta Mayar Da Martani Game Da Matakin Amurka Na Dakatar Da Ka’idar Fadada Jerin Wadanda Kasar Ta Takaita Fitar Wa Kayayyaki

November 12, 2025
Kashi 74% Na Marasa Lafiya Sun Gamsu Da Ayyukan Kiwon Lafiya Na Nijeriya — Minista

Kashi 74% Na Marasa Lafiya Sun Gamsu Da Ayyukan Kiwon Lafiya Na Nijeriya — Minista

November 12, 2025
Majalisar Kogi Ta Dakatar Da Shugaban Ƙaramar Hukuma Bisa Zargin Rashin Ɗa’a

Majalisar Jihar Kogi Ta Dakatar Da Shugaban Ƙaramar Hukuma Kan Laifin Rashin Ɗa’a

November 12, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.